Sashe 5
Mafarin Lamari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Samir ma yana kiranta lokaci zuwa lokaci dan bayason takura mata da kira, so yake saita huce sosai kafin ya dawo da maganar komen ta, koda kuwa ace tagama iddar tane, sosai Kabir yake k'ara zugashi dan ganin yacire Aysher a ransa, ballantana ma da Samir d'in yasake samun k'arin girma a NNPC d'in aka mayar dashi Abj, sosai Kabir yace dan yarabu da Aysher ne cigaba ma yanzu yafara gani yasa ido. Maganar sa basa samun matsuguni a zuciyar Samir yadda suke shiga haka suke fita, dan yanzu a shirye yake koda kuwa ace zai sake komawa gidan jiya (talauci) indai zaisamu sulty ta dawo zai hak'ura.
Aysher takirashi tayi mishi murnan samun k'arin girman da yayi, yaji dad'in haka sosai godiya yashiga yimata kafin yace"Dan ma bana tare dake Sulty dukiyar nan ai duk na banza ne, kigafarcini dan Allah."
"Komai fa yawuce Abban Aslam, haka Allah ya nufa, ni dai bayan komai ya lafa kataimaka kasamowa su Aslam Uwa dan Allah, Mama ta huta itama dan lokacin hutun ta kenan bazai yiwu tayi fama da jikoki ba tagama daku." Tak'araaa fad'a tana dariya.
Mamakine cike a zuciyar Samir "wato Sulty yana mata maganar komawarta gidan shi, ita kuma tanayi masa maganar yayi aure."
Huci yasaki mai zafi kafin yace"Nagode da shawara, d'auka ba dole bane nagode Sulty sai anjima." Kashe wayar yayi Aysher tabi wayar da kallo "kai Abban Aslam akwai rigima, nikam ai nagama zama dakai (tafad'a a zuciyarta)."
*BAYAN WATA UKU*
Abubuwa dayawa sun faru, ciki harda komawar Samir NNPC na Abj, tubda yasaki Aysher baisake zuwa kano ba, sai dai suna waya sosai da Aysher.
Aysher kuma takammala iddar ta, a dai-dai lokacin da admission d'inta na samun makarantar Nursing yafito, dan haka takira Abban Aslam take sanar mishi akan yayi mata addu'a tafara a sa'a.
Takaici ne ya lullu6eshi (Lallai Sulty bata da tausayi) dan haka yace"Sulty manya, karatu ma kika koma, babu ranar aure kenen ko.?"
"Abban Aslam ai nasan saika rigani aure, dan Allah kadaure kayi zama hakan ba girmanka bane, idan kayi nikuma sai nafara niyya."
"Kedai Sulty wato nacire rai a shigowa layin zawarawa kenan, shikenan, zan d'aure naduba maganarki kodan gujewa fad'awa halaka, dan nikam ba dutse bane, inada lafiya sha'awa dole nayita, dan ma Allah yana kareni, amman zan gud'aure nayi auren kodan ragema kaina zafi, bari idan nakoma gida zankiraki muyi wata shawara."
Sosai Aysher taji haushin maganar Samir, dan gwanine wajen iya sosayya, wato aure zaiyi kuma yadinga kwana d'aki d'aya da matar wani kishin sa wanda bata ta6a jinsa ba sai a ranar taji yasauka a Heart d'inta, dan haka a hankali tace"Toh Abban Aslam saika kira, Allah taimaka."
"Ameen Sulty nagode."
*YASEERA*
Yarinya ce yar gata a gurin iyayenta Alh. Auwal Matamaki da Matar sa Dr.Salma, ita kad'aice 'ya mace cikin su uku da Allah yabama iyayen ta, kuma itace k'arama, yarinyace marajin magana, a turai tayi karatu tun daga Secondry har jami'a, babanta babba ne a NNPC na Abj, Mahaifiyar ta kuma lecturer ce a jami'ar gwagwalada dake Abj.
[12/1, 10:36 AM] Zeetty: Dawowar Yaseera gida tadawo dawasu miyagun halaye na shaye-shaye da bin maza, dan tun tana shekara 14 takware da mu'amala da maza sanadiyyar fyad'e da wani bature yayi mata, shikenan Yaseera tazama idan ba'ayi mata ba batajin dad'i, kafin daga baya tagano wannan rayuwar tafi komai dad'i, a hankali takoyi shan kayan maye harda giya da hodar iblis(cocaine), har allura take yima kanta, a can turai (America) tayi alk'awarin aure da wani bature d'an asalin k'asar america, har zobe yabata itama tabashi kowa yasaka a hanun shi.
Dawowar ta gida bayan kammala karatunta Mahaifinta ya girgiza da ganin wannan al'amari na halayen d'iyarshi guda d'aya tilo Yaseera, hankalin sa baisake tashi ba saida ta sanar mishi alk'awarin auren da sukayi da johnson. Sosai hankalin Alh. Auwal mataimaki yatashi dajin haka, dan haka a ranar da aka dawo da Samir k'ark'ashin sa a Abj sati biyu yad'auka yana lura da d'abi'un sa, a hankali yagano yanada halaye masu kyau, dan haka yabinciki Samir ina matarshi, dan binciken dayasa akayi mashi akan Samir d'in anshaida masa bashi da mata. Samir ya sanar mishi cewa"sun rabu, bisa ga wani kaddara amman yanasaka ran dawowarta komin daren dad'ewa."
Alh. Auwal bai tsananta tambayar shi ba, saima fatan ganin lokacin dayayima Samir, kafin yabashi labarin yarinyar sa Yaseera, da rayuwar datayi a turai da sabuwar halayyar data koya acan, yak'ara dacewa "na yaba da halayenka Samir shiyasa kakai matsayin nan a d'an shekarun ka dafara aiki, kanada hakaye masu kyau dan sosai nayi bincike a kanka, yanzu haka taimakona zakayi, kayi jihadi Allah zaibaka lada wajen auren ta, nasan idan ta aure ka zaka taimaka wajen nutsar min da ita, hakan bazai hanani idan katashi dawowa da uwar 'ya'yanka ba nasa hannu wajen zuwa maka bikon ta, dan Allah kataimakamin nayi tunanin aurar da Yaseera a wannan lokacin shine zai kautarmin ita daga fad'awa auren k'asurgumin k'aton arnen nan bature wato Johnson. Ina jinka meye ra'ayinka.?"
Gumi sosai Samir yafara sharewa kafin yace"Naji buk'atarka 'yalla6ai, kabani lokaci zanje nayi shawara nan da kwana biyu zakajini."
"Dan Allah kayi shawara maikyau, nagode saina jika."
Yamik'e tare da ficewa daga office d'in Alh. Auwal d'in.
Muje zuwa
MAMAN HANAN
ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
[12/28/2017, 10:29] Zeeett Zamaniwrite Group Novels: 💐💐💐💐💐
*MAFARIN LAMARIN*
DAGA TASKAR
*ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION (Z.W.A)*
*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*[email protected]*
©Zeetty
PAGE 17-18
Da daddare Samir yakira wayan Aysher yake shaida mata yadda sukayi da uban gidan sa, bai 6oye mata komai ba, dan haka jikin Aysher yayi sanyi tana tunanin wacce Abban Aslam zaikawo gidan sa, a matsayin Uwar 'ya'yansa karo na biyu shin mai irin wannan halayen da d'abi'un ta cancanta tabama yaranta tarbiyya kuwa.? (Tambayar da Aysher take yima kanta kenan a cikin zuciyar ta).
"Hello! Aysher kinajina kuwa.?" A sanyaye tabashi amsa da cewa"Inajinka Abban Aslam wallahi jikina ne yayi sanyi danaji halayen Yaseera, amman da farko harna fara murna da farin cikin su Aslam zasu samu sabuwar uwa ashe abin ba haka bane."
Samir yace"toh yaza'ayi Aysher nida aka taimakawa, dan ni akaran kaina bazan iya samo matar aure a karo na biyu ba gaskiya, dan haka zan amince da Yaseeran kawai tunda alfarma yanema da kuma neman shiriyar ta da gudun fad'awa auren kafuri, idan har ta shiryu ta dalilina ai inada lada." Ya numfasa yana jiran yaji ko Aysher zatace wani abu amman yajita shiru dan haka yaci gaba da cewa"ai duk laifinki ne, Allah ma munayi masa laifi ya yafe mana ballantana d'an adam, na baki hak'uri Aysher kink'i hak'ura daga k'arshe ma dan tsabar takaici wai kinkoma makaranta, hmm duk laifin Isah ne amman bakomai, Allah yasa mudace."
"Ameen thumma ameen, bakomai naji bayanin ka, ka'amince masa kawai Allah yasa hakan shine mafi alheri, lallai zamuzo kaduna muna 'yan d'aukar amarya, abani kwangilar had'a kayan aure." (Aysher tafad'i haka cikin dauriya da raha domin 6oye damuwa daya ziyarci zuciyarta na wucin gadi.)
"Mtswww kinji matsalar ki ba, wato ko irin kishin nan bakyayi alamar kindena sona, toh sai anjima zankira ki idan naje gidan, dan munyi waya da Mahaifin ta yace duk shawarar dana yanke naje gida na sameshi, idan har na amince sai a kirata mugaisa dan haka sai kinjini."
A sanyaye Aysher tace"toh Allah yakaimu saika kira d'in, nagode Abban Aslam." Suka katse wayar.
*******
Wata kyakkyawar matashiyar budurwa na hango, tana kwance akan wani makeken gado hanun ta rik'e da waya tana chat da saurayinta Johnson, tana fad'a mishi yadda tayi missing d'inshi sosai. Gefen ta roba ne mai d'auke da lemon Fanta wanda tayi mishi sirki da codein tare da k'wayar tramol tana shansa a hankali, wani sanyin dad'i ne yake ziyartar zuciyar ta yayin da take shan wannan fantan (haka take yi, koda yaushe friedge d'in dake d'akin ta baya rabo da lemu ka, wanda akayi masa sirki da sinadarun kayan maye dangin su giya, da k'wayoyi, har jikin ta yasaba da shansu, ko da tasha baya sakata maye, batare da sanin iyayen ta ba). Muryan yaseera harya bud'e tsabar shaye-shaye.
Da daddare Samir ya dira gidan su Alh. Auwal Mataimaki, kai tsaye akayi masa masauk'i a falon bak'i. Mintuna kad'an saiga Alh. Auwal yafito yana duba agogon hanun sa, hannu yabama Samir sugaisa, amman Samir yakasa mik'a masa, durk'usawa yayi yana gaisheshi ya amsa fuska d'auke da fara'a"lafiya lau Samir, ya gidan da yara?"
"Duk lafiya Alhamdulillah."
"Masha Allahu, Malam Samir lallai kacika alk'awari, ya ake ciki?, Allah yasa muji alheri."
Kai Samir yasake duk'arwa k'asa kafin yace"eh yalla6ai bakomai na amince Allah sanya mana alheri."
Fara'ar dake d'auke a fuskar Alh. Auwal bazai misaltu ba fad'i yake"Alhamdulillahi Samir nagode Allah yayi maka albarka, bana buk'atar komai daga gurin ka sai sadaki, nan da sati biyu masu zuwa za'a d'aura aure saika sanar da manyan ka, barin shiga na turo maka ita."
Kafin Samir ya baci amsa Alh. Auwal ya mik'e tare da ficewa daga d'akin, yana sa6a babban rigar sa.
Samir harya gaji da zama a falon saboda jimawa da yayi a zaune, ita kuma bata shigo ba, ya d'auki ruwan da aka kawo masa tare da lemo, ya zuba ruwan a kofi yakafa a bakin sa yafara sha, wani kamshi yaji yafara ziyarta hancin sa kafin ya hangota tashigo falon, jikin ta d'auke da wasu matsatstsun riga da siket mai lak'abin (Jahannama ga fasinja), k'afar ta kuwa d'auke yake da wani dogon takalmi mai tsini, siririya ce sosai Yaseera.
Ta k'araso cikin salon yauk'in ta idanuwan ta sunakan Samir, _kai wannan guy d'in yayi bala'in had'uwa, zan aure shi kafin na auri Johnson, shi yana Nigeri'a, Johnson yana Amerika._ (Cikin zuciyar ta Yaseera take fad'in haka).
"Hi! My dear watz up?."
Samir daya tsaya yana k'are mata kallo, zuciyar sa cike da takaicin irin shigar rashin mutuncin dake jikin ta, shi sam tun shigowar ta kallo d'aya yayi mata, batayi masa ba dan baza'a had'ata da Sulty d'inshi ba.
A firgice ya juyo dan jin an hure masa ido.
Aysher takirashi tayi mishi murnan samun k'arin girman da yayi, yaji dad'in haka sosai godiya yashiga yimata kafin yace"Dan ma bana tare dake Sulty dukiyar nan ai duk na banza ne, kigafarcini dan Allah."
"Komai fa yawuce Abban Aslam, haka Allah ya nufa, ni dai bayan komai ya lafa kataimaka kasamowa su Aslam Uwa dan Allah, Mama ta huta itama dan lokacin hutun ta kenan bazai yiwu tayi fama da jikoki ba tagama daku." Tak'araaa fad'a tana dariya.
Mamakine cike a zuciyar Samir "wato Sulty yana mata maganar komawarta gidan shi, ita kuma tanayi masa maganar yayi aure."
Huci yasaki mai zafi kafin yace"Nagode da shawara, d'auka ba dole bane nagode Sulty sai anjima." Kashe wayar yayi Aysher tabi wayar da kallo "kai Abban Aslam akwai rigima, nikam ai nagama zama dakai (tafad'a a zuciyarta)."
*BAYAN WATA UKU*
Abubuwa dayawa sun faru, ciki harda komawar Samir NNPC na Abj, tubda yasaki Aysher baisake zuwa kano ba, sai dai suna waya sosai da Aysher.
Aysher kuma takammala iddar ta, a dai-dai lokacin da admission d'inta na samun makarantar Nursing yafito, dan haka takira Abban Aslam take sanar mishi akan yayi mata addu'a tafara a sa'a.
Takaici ne ya lullu6eshi (Lallai Sulty bata da tausayi) dan haka yace"Sulty manya, karatu ma kika koma, babu ranar aure kenen ko.?"
"Abban Aslam ai nasan saika rigani aure, dan Allah kadaure kayi zama hakan ba girmanka bane, idan kayi nikuma sai nafara niyya."
"Kedai Sulty wato nacire rai a shigowa layin zawarawa kenan, shikenan, zan d'aure naduba maganarki kodan gujewa fad'awa halaka, dan nikam ba dutse bane, inada lafiya sha'awa dole nayita, dan ma Allah yana kareni, amman zan gud'aure nayi auren kodan ragema kaina zafi, bari idan nakoma gida zankiraki muyi wata shawara."
Sosai Aysher taji haushin maganar Samir, dan gwanine wajen iya sosayya, wato aure zaiyi kuma yadinga kwana d'aki d'aya da matar wani kishin sa wanda bata ta6a jinsa ba sai a ranar taji yasauka a Heart d'inta, dan haka a hankali tace"Toh Abban Aslam saika kira, Allah taimaka."
"Ameen Sulty nagode."
*YASEERA*
Yarinya ce yar gata a gurin iyayenta Alh. Auwal Matamaki da Matar sa Dr.Salma, ita kad'aice 'ya mace cikin su uku da Allah yabama iyayen ta, kuma itace k'arama, yarinyace marajin magana, a turai tayi karatu tun daga Secondry har jami'a, babanta babba ne a NNPC na Abj, Mahaifiyar ta kuma lecturer ce a jami'ar gwagwalada dake Abj.
[12/1, 10:36 AM] Zeetty: Dawowar Yaseera gida tadawo dawasu miyagun halaye na shaye-shaye da bin maza, dan tun tana shekara 14 takware da mu'amala da maza sanadiyyar fyad'e da wani bature yayi mata, shikenan Yaseera tazama idan ba'ayi mata ba batajin dad'i, kafin daga baya tagano wannan rayuwar tafi komai dad'i, a hankali takoyi shan kayan maye harda giya da hodar iblis(cocaine), har allura take yima kanta, a can turai (America) tayi alk'awarin aure da wani bature d'an asalin k'asar america, har zobe yabata itama tabashi kowa yasaka a hanun shi.
Dawowar ta gida bayan kammala karatunta Mahaifinta ya girgiza da ganin wannan al'amari na halayen d'iyarshi guda d'aya tilo Yaseera, hankalin sa baisake tashi ba saida ta sanar mishi alk'awarin auren da sukayi da johnson. Sosai hankalin Alh. Auwal mataimaki yatashi dajin haka, dan haka a ranar da aka dawo da Samir k'ark'ashin sa a Abj sati biyu yad'auka yana lura da d'abi'un sa, a hankali yagano yanada halaye masu kyau, dan haka yabinciki Samir ina matarshi, dan binciken dayasa akayi mashi akan Samir d'in anshaida masa bashi da mata. Samir ya sanar mishi cewa"sun rabu, bisa ga wani kaddara amman yanasaka ran dawowarta komin daren dad'ewa."
Alh. Auwal bai tsananta tambayar shi ba, saima fatan ganin lokacin dayayima Samir, kafin yabashi labarin yarinyar sa Yaseera, da rayuwar datayi a turai da sabuwar halayyar data koya acan, yak'ara dacewa "na yaba da halayenka Samir shiyasa kakai matsayin nan a d'an shekarun ka dafara aiki, kanada hakaye masu kyau dan sosai nayi bincike a kanka, yanzu haka taimakona zakayi, kayi jihadi Allah zaibaka lada wajen auren ta, nasan idan ta aure ka zaka taimaka wajen nutsar min da ita, hakan bazai hanani idan katashi dawowa da uwar 'ya'yanka ba nasa hannu wajen zuwa maka bikon ta, dan Allah kataimakamin nayi tunanin aurar da Yaseera a wannan lokacin shine zai kautarmin ita daga fad'awa auren k'asurgumin k'aton arnen nan bature wato Johnson. Ina jinka meye ra'ayinka.?"
Gumi sosai Samir yafara sharewa kafin yace"Naji buk'atarka 'yalla6ai, kabani lokaci zanje nayi shawara nan da kwana biyu zakajini."
"Dan Allah kayi shawara maikyau, nagode saina jika."
Yamik'e tare da ficewa daga office d'in Alh. Auwal d'in.
Muje zuwa
MAMAN HANAN
ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
[12/28/2017, 10:29] Zeeett Zamaniwrite Group Novels: 💐💐💐💐💐
*MAFARIN LAMARIN*
DAGA TASKAR
*ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION (Z.W.A)*
*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*[email protected]*
©Zeetty
PAGE 17-18
Da daddare Samir yakira wayan Aysher yake shaida mata yadda sukayi da uban gidan sa, bai 6oye mata komai ba, dan haka jikin Aysher yayi sanyi tana tunanin wacce Abban Aslam zaikawo gidan sa, a matsayin Uwar 'ya'yansa karo na biyu shin mai irin wannan halayen da d'abi'un ta cancanta tabama yaranta tarbiyya kuwa.? (Tambayar da Aysher take yima kanta kenan a cikin zuciyar ta).
"Hello! Aysher kinajina kuwa.?" A sanyaye tabashi amsa da cewa"Inajinka Abban Aslam wallahi jikina ne yayi sanyi danaji halayen Yaseera, amman da farko harna fara murna da farin cikin su Aslam zasu samu sabuwar uwa ashe abin ba haka bane."
Samir yace"toh yaza'ayi Aysher nida aka taimakawa, dan ni akaran kaina bazan iya samo matar aure a karo na biyu ba gaskiya, dan haka zan amince da Yaseeran kawai tunda alfarma yanema da kuma neman shiriyar ta da gudun fad'awa auren kafuri, idan har ta shiryu ta dalilina ai inada lada." Ya numfasa yana jiran yaji ko Aysher zatace wani abu amman yajita shiru dan haka yaci gaba da cewa"ai duk laifinki ne, Allah ma munayi masa laifi ya yafe mana ballantana d'an adam, na baki hak'uri Aysher kink'i hak'ura daga k'arshe ma dan tsabar takaici wai kinkoma makaranta, hmm duk laifin Isah ne amman bakomai, Allah yasa mudace."
"Ameen thumma ameen, bakomai naji bayanin ka, ka'amince masa kawai Allah yasa hakan shine mafi alheri, lallai zamuzo kaduna muna 'yan d'aukar amarya, abani kwangilar had'a kayan aure." (Aysher tafad'i haka cikin dauriya da raha domin 6oye damuwa daya ziyarci zuciyarta na wucin gadi.)
"Mtswww kinji matsalar ki ba, wato ko irin kishin nan bakyayi alamar kindena sona, toh sai anjima zankira ki idan naje gidan, dan munyi waya da Mahaifin ta yace duk shawarar dana yanke naje gida na sameshi, idan har na amince sai a kirata mugaisa dan haka sai kinjini."
A sanyaye Aysher tace"toh Allah yakaimu saika kira d'in, nagode Abban Aslam." Suka katse wayar.
*******
Wata kyakkyawar matashiyar budurwa na hango, tana kwance akan wani makeken gado hanun ta rik'e da waya tana chat da saurayinta Johnson, tana fad'a mishi yadda tayi missing d'inshi sosai. Gefen ta roba ne mai d'auke da lemon Fanta wanda tayi mishi sirki da codein tare da k'wayar tramol tana shansa a hankali, wani sanyin dad'i ne yake ziyartar zuciyar ta yayin da take shan wannan fantan (haka take yi, koda yaushe friedge d'in dake d'akin ta baya rabo da lemu ka, wanda akayi masa sirki da sinadarun kayan maye dangin su giya, da k'wayoyi, har jikin ta yasaba da shansu, ko da tasha baya sakata maye, batare da sanin iyayen ta ba). Muryan yaseera harya bud'e tsabar shaye-shaye.
Da daddare Samir ya dira gidan su Alh. Auwal Mataimaki, kai tsaye akayi masa masauk'i a falon bak'i. Mintuna kad'an saiga Alh. Auwal yafito yana duba agogon hanun sa, hannu yabama Samir sugaisa, amman Samir yakasa mik'a masa, durk'usawa yayi yana gaisheshi ya amsa fuska d'auke da fara'a"lafiya lau Samir, ya gidan da yara?"
"Duk lafiya Alhamdulillah."
"Masha Allahu, Malam Samir lallai kacika alk'awari, ya ake ciki?, Allah yasa muji alheri."
Kai Samir yasake duk'arwa k'asa kafin yace"eh yalla6ai bakomai na amince Allah sanya mana alheri."
Fara'ar dake d'auke a fuskar Alh. Auwal bazai misaltu ba fad'i yake"Alhamdulillahi Samir nagode Allah yayi maka albarka, bana buk'atar komai daga gurin ka sai sadaki, nan da sati biyu masu zuwa za'a d'aura aure saika sanar da manyan ka, barin shiga na turo maka ita."
Kafin Samir ya baci amsa Alh. Auwal ya mik'e tare da ficewa daga d'akin, yana sa6a babban rigar sa.
Samir harya gaji da zama a falon saboda jimawa da yayi a zaune, ita kuma bata shigo ba, ya d'auki ruwan da aka kawo masa tare da lemo, ya zuba ruwan a kofi yakafa a bakin sa yafara sha, wani kamshi yaji yafara ziyarta hancin sa kafin ya hangota tashigo falon, jikin ta d'auke da wasu matsatstsun riga da siket mai lak'abin (Jahannama ga fasinja), k'afar ta kuwa d'auke yake da wani dogon takalmi mai tsini, siririya ce sosai Yaseera.
Ta k'araso cikin salon yauk'in ta idanuwan ta sunakan Samir, _kai wannan guy d'in yayi bala'in had'uwa, zan aure shi kafin na auri Johnson, shi yana Nigeri'a, Johnson yana Amerika._ (Cikin zuciyar ta Yaseera take fad'in haka).
"Hi! My dear watz up?."
Samir daya tsaya yana k'are mata kallo, zuciyar sa cike da takaicin irin shigar rashin mutuncin dake jikin ta, shi sam tun shigowar ta kallo d'aya yayi mata, batayi masa ba dan baza'a had'ata da Sulty d'inshi ba.
A firgice ya juyo dan jin an hure masa ido.