Sashe 9
Hadin Zumunci Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
Kwanci tashi ba wuya a wurin Allah a ynxu haka cikina ya shiga wata tara ranan muna xaume da ya hakim tsifa yake mun nan naji ciwo ya hakim yana lura dani nan dai ya kwashe ni sai asibiti nan aka karbeni aka yi dakin haihuwa dani ya hakim sai sintiri yake ya kasa xaume ya kasa tsaye su mami ya qira a waya basu jima ba suka iso nan dai suka tsaya likita ne ya fito fuskar shi dauke da fara'a yace "alhmdllh ta sauka lafia an samu twina mace dana miji alhmdllh shine abunda su mami suke fada nan dai aka tarkata mi sai gdan mami, ranan suna yara suka ci suna Musharraf da musharrifa, zaune nake ina bawa musha nono ya hakim ya shigo yace" maman twins murguda mishi baki nayi yace to " sarauniyan marasa kunya" nace " Allah na gode ma ashe aimana tana da matsayi tunda har an nada ni sarauniyan marasa kunya" daria duka mukayi saboda mun tuna baya nan dai yaya ya karbi musharrifa yace " aimana my Heart luvs u like a candle. It burns and beat only to shower luv for you, just like a candle sacrifices itself to give light in darkness the only difference is that my heart will always luv u till eternity" nace" ya hakim u are my best frnd when i need one, my man when i'm in your arms, my guide when i need help . I feel very lucky to have you as my life partner i luv u. Haka dai sukayi ta exchanging luv words masu dadi har saida suka ji yaran sun fara kuka tukun na.......Anan nima na tattara komatsai na Allah ya kara dankon soyayya Aimana da Hakim.
Anan na kawo karshen littafin *HADIN ZUMUNCI*kuskuren dana yi Allah ya yafe min saimun hadu a sabon littafina mai suna *HAKKIN UWA*....
Aisha💞
07017251433
Luv u oll😍😘
Anan na kawo karshen littafin *HADIN ZUMUNCI*kuskuren dana yi Allah ya yafe min saimun hadu a sabon littafina mai suna *HAKKIN UWA*....
Aisha💞
07017251433
Luv u oll😍😘