Sashe 5
Hadin Zumunci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Typing akwai wahala😢
55-------60
Soyayya ce me karfi ta shiga tsakanina da jabir ranan muna xaune nida shi sai hira muke yi cikin nishadi munyi sallama xai tafi ya miko mun wata leda saida ya matsamin sannan na karba na kaiwa mami nace" mami ga abunda jabir ya bani yadda na lura da mami sai naga kaman ranta baiso ba, amma bata nuna mun ba tasa hanu ta karba bata sake cemi komai ba nima haka... Mami ce ta tashi kai tsaye falon abba ta nufa abba yace" ya a kayi ne mami tace alhaji maganan yaran nan ne kaga fa har samary sun fara xuwa suna son aimana ni abinda na gani tun kafin soyayyar wani ta shiga xucian ta ya kamata ai wa tufkar hanci abba yace hakane in kin fita ki turo mun ita mami tace to, tana fita kai tsaye dakinmu ta shigo tace aimana kije abbanku yana kira nace to mami da sallamata na shiga na durkusa nace gani abba yave" dama inaso na miki magana tun baya sai naga karatu kike, ina so ki sallami duk wani mai xuwa gunki saboda na miki miji ba kowa bane face dan uwanki abdulhakim innalillahi wa'inna ilaihi raji'un nan da nan naji wani gumi yana keto mun ba komai nake tunani ba illa na hangi tsanar dake tsakaninmu da ya hakim wai ace shine mijin aurena lallai akwai rikici nan gaba sai dai ba yadda xanyi na bar wa Allah xabinsa kawai , abba yace ya naga kinyi shiru nace ba komai abba allah sa haka shine yafi alheri abba yace '' amin yata nan na mike na fita......
To fa! Ana wata ga wata
SHIN YAYA JABIR ZAIYI?
ANYA KUWA ANA YIN AUREN NAN?
YAYA ZAMAN MA'AURATAN ZAI KASANCE?
Ku biyoni domin jin amsoshin tambayar nan.....
Aisha💞
[6:17PM, 21/12/2016] +234 701 725 1433: 🐾🐾HADIN ZUMUNCI🐾🐾
Written by Aysha Gana
60---------------65
*********************
Cikin wannan satin abba ya kira family meeting anan yake sanar musu da abunda ya Yanke, nan fa kowa ya fara fadin albarkacin bakin sa nan dai abba yace yau muna daya ga wata to ansa auren xuwa karshen watan nan. Farin ciki bai misaltuwa a cikin wannan family illa mu kadai tundu mu ba son auren muke ba.
Bayan sati daya da saka mun rana ina xaune a waje sai ganin mutum nayi a kaina kaida ganin sa kasan ba cikin kwanciyar hankali yake ba ya samu waje ya xauna yace aimana na dago kai na kalle shi sai naji tausayin sa ya kamanj yace''dama kina da wanda xaki aura shine baki fada mun ba saida sonki ya kamani nayi xurfi cikin sonki shine naji wai xaki auri wani lallai baki mun adalci ba nace " don allah kayi hkr jabir wlh bani da niyyar yaudarar ka nima bani da masaniya hakan kuma bani da yadda zanyi duk da na gari yana son yayi wa iyayensa biyayya kai hkr ina maka fatan alheri allah ya baka wacce ta fini. Yace" shikenan aimana xan mika kuka na xuwa ga allah nace" kayi hkr nima ba haka naso ba. Kira naji ana kwala mun muryan yaya ne yace me kike anan maxa kibar gurin kafin ranki ya baci sannan ya wuce ciki sallama mukai da jabir ya kawo wata leda ya bani na karba nayi godia ....naxo shiga gda ban sani ba ashe ya hakim yana nan saiji nayi an janyo hijabi na har saida naxo dab dashi, muna jin numfashin juna yasa daya hannun ya kwace ledar hanuna yace dama abinda kike so kenan kiyi ta amsar kayan mutane kina ci ke gaki mayya ko ya nunani da yatsa yace" waike ga yanmata ko kinsan allah randa kika shiga hanuna xaki sani nace" naji nan gani nan bari dumamen mayya kuma miye na rike min hijab kasan allah in baka sakeni ba xan maka ihu, yai wata irin daria yace kiyi mana kina kara magana saina darje bakin ki na rashin kunya nace" nidai ka ban ledata na tafi bai bani ba saida ya gama ganin abunda yake ledar sannan yace amshi tsiyar ki nace" aa kadai tafi dashi naga kamar ranka naso yace " allah kiyaye idan naci wannan ai sai nayi amai saike ai tsamiya asaka a kunu nayi daria nace" kaine kunun danko kai kayi kama da kalar kunun tsamiya kauce ni kabani guri banda lokacin ka yace" dama waya ke da lokacin ki kalleta kawai, damma kin samu xan rufa miki asiri na aureki kallon raini na mishi nace kaima kasan na wuce a kallen ace xa'a rufa mun asiri sai dai kaii na taimaka mawa na aureka amma bani ba rasa bakin magana yayi tsayawa kawai yayi yana kallona na tofar da yawu nai gaba abuna.
Hakeem ne xaune a daki sai xancen xuci yake yi a gaskia shi ba son aimana yake ba dan akwai wata yarinya da suke soyayya da ita sosai zinat amma ba damuwa ko bayan auren mu da wancan maras kunyan ne xai san yadda xa'ai ya aure zinat.
Cikin satin nan abba ya shirya mana tafia kaduna kwana uku kawai xamuyi saboda shirye shiryen biki. Washe gari da wuri muka shirya na saka kayanmu a booth cikin motar yaya xamuyi tafiar kwalliya mukayi sosai munyi kyau muna fitowa muka ga ya hakim nan muka dau hanyar kaduna muna ta hira harda shewa nida yasira yace " kai miye haka sai kace kuna gdan biki yana yin shiru nace" yasira ban fada miki ba tace" miye? Nace" sabon saurayi nayi guy din ya hadu iya haduwa ba irin su wa'eh ba tace" ban lben nasha nace" ke dai ki bari saimun sauka xan fada miki kar asa mana ido kinsan ni sarkin laifine ynxu sai ace nayi wani mugun kallo yai mana nan yasira ta shiga taitayin ta bata kuma magana na, ni dama nayi ne don yaji haushi kuma yaji. Har muka isa kaduna umma da murnarta ta tare mu nan dai aka xauna aka ci abinci sannan aka shiga hirar dunia nan dai umma tayi tamun nasiha haka muka karashi kwanakin da xamuyi muka dawo abj.
Hakim ne tare da abokinsa abbakar a dakinsa cikin hirar sune abbakar yace ' wai kai baxa kayi inviting din kowa bane" yace" ka barni kawai abokina ba wanda xan gayyata gacan I. V din tunda abba ya bani ban ba wa kowa ba... Abbakar yace" yawwa baka nuna mun matar naka ba balle mu gaisa, hakima yace" in kana so ka ganta saika aiska a kira maka ita abbakar yace" kai mata waya mana"...muna xaune naji ya kira yasira yace" kice aimana ta fito ana son ganinta" tace to yaya tana xuwa tace" nida yayane wai kije ana son ganin ki kuma wlh in bakije ba xan fadawa mami " nace" gaskia yasira kina shiga rayuwata nan dai na tashi na nufi dakin shi sallama nayi abokin nasa ne kawai ya amsa mun na samu waje na jingina da kujerar bakon yace" amaryan mu harkin iso na danyi yake" nace ina wuni " lafi lau ya shirye shirye? Nace" yana wurinku yace" yana dai wurinki keda angon ki shiru na mishi yace" ywwa dama ina so na tambaye ki wani irin event kika shirya mana kinga saiki hadamu da frnds dinki saimu tattauna ko nace" ni babu abunda na shirya wanda kukayi ya wadatar Abbakar yace" kinko san irin tanadin da mukai wa bikin nan kuwa don muna so mu bar tarihi a garin abuja ko ba haka ba abokina ya juya ya kalli ya hakim yace" kai idan xakuyi maganan ku kudaina saka ni a ciki nace" dama waya kasa dakai balle ka kwasa" nai tsaki yace" ya isa haka barmin dakina tun kafin ki xageni Abbakar yace" kada ku bani kunya mana banda abinku yaushe amarya da ango suke fada? Nace" bari in wuce ni ina da abunyi" yace " bamu gama tattaunawa ba kuma xaki tafi nace" kuyi abunda kuka ga danni ba ruwa na da harkan biki kuma ba inda xani" ya hakim yace" ke din bnxa sai dai in ba'a ga damana saki kiyi ba na kalle shi sama da kasa nace" dama kana son naje shine kke borin kunya dama ance tabarmar kunya da hauka ake nadeta yace" wa xanma borin kunya allah ya sauwake, fitar mun a daki nace" ko baka fada ba xan fitar ma a cikin kuturun dakin ka.......
Aisha💞
[6:17PM, 21/12/2016] +234 701 725 1433: 🐾🐾HADIN ZUMUNCI🐾🐾
Written by Aysha Gana
65------------------70
**********************
A yau ne aka fara biki misalin karfe hudu da rabi aka gama shiryawa xuwa wurin lunching kowa yasha ankonsa milk and peach .wani rantsattsiyan less na saka maroon sai aka daura mun head milk yaimun kyau sosai mami tana shigowa ta feshe mun jikina da turare mai kamshi sannan ta bani takalmi milk da jaka milk.... Muna xuwa wurin muka ga a cike yake makil da jama'a kowa ya dau wanka na kece raini ni kaina me kawo muku rahoto nasha adona can na daga idona na hango sis dayyiba da hafsat matori sun sha ado sai xuba kamshi suke yi, ina cikin kallon su ne naga su fatyma lame, mssblue, roukayya, karima suna ta deban drinks suna sakawa a cikin jaka😂 saiga hafsat bawa da amira na hango sai yagan nama suke yi suna ci suna sawa a cikin jaka 😂😂.
55-------60
Soyayya ce me karfi ta shiga tsakanina da jabir ranan muna xaune nida shi sai hira muke yi cikin nishadi munyi sallama xai tafi ya miko mun wata leda saida ya matsamin sannan na karba na kaiwa mami nace" mami ga abunda jabir ya bani yadda na lura da mami sai naga kaman ranta baiso ba, amma bata nuna mun ba tasa hanu ta karba bata sake cemi komai ba nima haka... Mami ce ta tashi kai tsaye falon abba ta nufa abba yace" ya a kayi ne mami tace alhaji maganan yaran nan ne kaga fa har samary sun fara xuwa suna son aimana ni abinda na gani tun kafin soyayyar wani ta shiga xucian ta ya kamata ai wa tufkar hanci abba yace hakane in kin fita ki turo mun ita mami tace to, tana fita kai tsaye dakinmu ta shigo tace aimana kije abbanku yana kira nace to mami da sallamata na shiga na durkusa nace gani abba yave" dama inaso na miki magana tun baya sai naga karatu kike, ina so ki sallami duk wani mai xuwa gunki saboda na miki miji ba kowa bane face dan uwanki abdulhakim innalillahi wa'inna ilaihi raji'un nan da nan naji wani gumi yana keto mun ba komai nake tunani ba illa na hangi tsanar dake tsakaninmu da ya hakim wai ace shine mijin aurena lallai akwai rikici nan gaba sai dai ba yadda xanyi na bar wa Allah xabinsa kawai , abba yace ya naga kinyi shiru nace ba komai abba allah sa haka shine yafi alheri abba yace '' amin yata nan na mike na fita......
To fa! Ana wata ga wata
SHIN YAYA JABIR ZAIYI?
ANYA KUWA ANA YIN AUREN NAN?
YAYA ZAMAN MA'AURATAN ZAI KASANCE?
Ku biyoni domin jin amsoshin tambayar nan.....
Aisha💞
[6:17PM, 21/12/2016] +234 701 725 1433: 🐾🐾HADIN ZUMUNCI🐾🐾
Written by Aysha Gana
60---------------65
*********************
Cikin wannan satin abba ya kira family meeting anan yake sanar musu da abunda ya Yanke, nan fa kowa ya fara fadin albarkacin bakin sa nan dai abba yace yau muna daya ga wata to ansa auren xuwa karshen watan nan. Farin ciki bai misaltuwa a cikin wannan family illa mu kadai tundu mu ba son auren muke ba.
Bayan sati daya da saka mun rana ina xaune a waje sai ganin mutum nayi a kaina kaida ganin sa kasan ba cikin kwanciyar hankali yake ba ya samu waje ya xauna yace aimana na dago kai na kalle shi sai naji tausayin sa ya kamanj yace''dama kina da wanda xaki aura shine baki fada mun ba saida sonki ya kamani nayi xurfi cikin sonki shine naji wai xaki auri wani lallai baki mun adalci ba nace " don allah kayi hkr jabir wlh bani da niyyar yaudarar ka nima bani da masaniya hakan kuma bani da yadda zanyi duk da na gari yana son yayi wa iyayensa biyayya kai hkr ina maka fatan alheri allah ya baka wacce ta fini. Yace" shikenan aimana xan mika kuka na xuwa ga allah nace" kayi hkr nima ba haka naso ba. Kira naji ana kwala mun muryan yaya ne yace me kike anan maxa kibar gurin kafin ranki ya baci sannan ya wuce ciki sallama mukai da jabir ya kawo wata leda ya bani na karba nayi godia ....naxo shiga gda ban sani ba ashe ya hakim yana nan saiji nayi an janyo hijabi na har saida naxo dab dashi, muna jin numfashin juna yasa daya hannun ya kwace ledar hanuna yace dama abinda kike so kenan kiyi ta amsar kayan mutane kina ci ke gaki mayya ko ya nunani da yatsa yace" waike ga yanmata ko kinsan allah randa kika shiga hanuna xaki sani nace" naji nan gani nan bari dumamen mayya kuma miye na rike min hijab kasan allah in baka sakeni ba xan maka ihu, yai wata irin daria yace kiyi mana kina kara magana saina darje bakin ki na rashin kunya nace" nidai ka ban ledata na tafi bai bani ba saida ya gama ganin abunda yake ledar sannan yace amshi tsiyar ki nace" aa kadai tafi dashi naga kamar ranka naso yace " allah kiyaye idan naci wannan ai sai nayi amai saike ai tsamiya asaka a kunu nayi daria nace" kaine kunun danko kai kayi kama da kalar kunun tsamiya kauce ni kabani guri banda lokacin ka yace" dama waya ke da lokacin ki kalleta kawai, damma kin samu xan rufa miki asiri na aureki kallon raini na mishi nace kaima kasan na wuce a kallen ace xa'a rufa mun asiri sai dai kaii na taimaka mawa na aureka amma bani ba rasa bakin magana yayi tsayawa kawai yayi yana kallona na tofar da yawu nai gaba abuna.
Hakeem ne xaune a daki sai xancen xuci yake yi a gaskia shi ba son aimana yake ba dan akwai wata yarinya da suke soyayya da ita sosai zinat amma ba damuwa ko bayan auren mu da wancan maras kunyan ne xai san yadda xa'ai ya aure zinat.
Cikin satin nan abba ya shirya mana tafia kaduna kwana uku kawai xamuyi saboda shirye shiryen biki. Washe gari da wuri muka shirya na saka kayanmu a booth cikin motar yaya xamuyi tafiar kwalliya mukayi sosai munyi kyau muna fitowa muka ga ya hakim nan muka dau hanyar kaduna muna ta hira harda shewa nida yasira yace " kai miye haka sai kace kuna gdan biki yana yin shiru nace" yasira ban fada miki ba tace" miye? Nace" sabon saurayi nayi guy din ya hadu iya haduwa ba irin su wa'eh ba tace" ban lben nasha nace" ke dai ki bari saimun sauka xan fada miki kar asa mana ido kinsan ni sarkin laifine ynxu sai ace nayi wani mugun kallo yai mana nan yasira ta shiga taitayin ta bata kuma magana na, ni dama nayi ne don yaji haushi kuma yaji. Har muka isa kaduna umma da murnarta ta tare mu nan dai aka xauna aka ci abinci sannan aka shiga hirar dunia nan dai umma tayi tamun nasiha haka muka karashi kwanakin da xamuyi muka dawo abj.
Hakim ne tare da abokinsa abbakar a dakinsa cikin hirar sune abbakar yace ' wai kai baxa kayi inviting din kowa bane" yace" ka barni kawai abokina ba wanda xan gayyata gacan I. V din tunda abba ya bani ban ba wa kowa ba... Abbakar yace" yawwa baka nuna mun matar naka ba balle mu gaisa, hakima yace" in kana so ka ganta saika aiska a kira maka ita abbakar yace" kai mata waya mana"...muna xaune naji ya kira yasira yace" kice aimana ta fito ana son ganinta" tace to yaya tana xuwa tace" nida yayane wai kije ana son ganin ki kuma wlh in bakije ba xan fadawa mami " nace" gaskia yasira kina shiga rayuwata nan dai na tashi na nufi dakin shi sallama nayi abokin nasa ne kawai ya amsa mun na samu waje na jingina da kujerar bakon yace" amaryan mu harkin iso na danyi yake" nace ina wuni " lafi lau ya shirye shirye? Nace" yana wurinku yace" yana dai wurinki keda angon ki shiru na mishi yace" ywwa dama ina so na tambaye ki wani irin event kika shirya mana kinga saiki hadamu da frnds dinki saimu tattauna ko nace" ni babu abunda na shirya wanda kukayi ya wadatar Abbakar yace" kinko san irin tanadin da mukai wa bikin nan kuwa don muna so mu bar tarihi a garin abuja ko ba haka ba abokina ya juya ya kalli ya hakim yace" kai idan xakuyi maganan ku kudaina saka ni a ciki nace" dama waya kasa dakai balle ka kwasa" nai tsaki yace" ya isa haka barmin dakina tun kafin ki xageni Abbakar yace" kada ku bani kunya mana banda abinku yaushe amarya da ango suke fada? Nace" bari in wuce ni ina da abunyi" yace " bamu gama tattaunawa ba kuma xaki tafi nace" kuyi abunda kuka ga danni ba ruwa na da harkan biki kuma ba inda xani" ya hakim yace" ke din bnxa sai dai in ba'a ga damana saki kiyi ba na kalle shi sama da kasa nace" dama kana son naje shine kke borin kunya dama ance tabarmar kunya da hauka ake nadeta yace" wa xanma borin kunya allah ya sauwake, fitar mun a daki nace" ko baka fada ba xan fitar ma a cikin kuturun dakin ka.......
Aisha💞
[6:17PM, 21/12/2016] +234 701 725 1433: 🐾🐾HADIN ZUMUNCI🐾🐾
Written by Aysha Gana
65------------------70
**********************
A yau ne aka fara biki misalin karfe hudu da rabi aka gama shiryawa xuwa wurin lunching kowa yasha ankonsa milk and peach .wani rantsattsiyan less na saka maroon sai aka daura mun head milk yaimun kyau sosai mami tana shigowa ta feshe mun jikina da turare mai kamshi sannan ta bani takalmi milk da jaka milk.... Muna xuwa wurin muka ga a cike yake makil da jama'a kowa ya dau wanka na kece raini ni kaina me kawo muku rahoto nasha adona can na daga idona na hango sis dayyiba da hafsat matori sun sha ado sai xuba kamshi suke yi, ina cikin kallon su ne naga su fatyma lame, mssblue, roukayya, karima suna ta deban drinks suna sakawa a cikin jaka😂 saiga hafsat bawa da amira na hango sai yagan nama suke yi suna ci suna sawa a cikin jaka 😂😂.