Sashe 2
Hadin Zumunci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Muna zaune nida yasira muna hira sai tace ''aimana tashi muje mu gaida su yaya, don ka'idar gidannane a kullum sai munje mun gaida shi inko ba haka ba muka yarda ya shigo sai munci duka. " Nace''saiki tashi kije aii keda kika saba xuwa gaishehi ni ba inda xanje tunda ba shiri muke dashi ba''daria yasira tayi sannan tace ''kinsan allah daria kke bani in kika ce bakwa shiri har ynxu, kawai ki shareshi kixo muje mu dawo, naga dai baku da yadda xaku yi kufa yan uwan junane, amma kun dau gaba kunsa wa ranku ta bnxa.'' nace '' kema kinsan halinshi akwai fadin rai''yasira tace kekuma" girman kai" nace '' sai kowa ya xauna a maxauninsa bai xama dole na gaida shi ba tunda ba wurinshi naxo ba" yasira tai daria '' ni dama abba ya hadaku aure naga yanda xakuyi da juna kuna gda daya" Nai mata wani kallon up and down nace '' Allah ya sauwak dana aureshi gwanda na xauna banyi aure ba" yasira tace " Aimana kenan allah ya baki hke kinga tafiyata''
Tana shiga ta gaidasu yaya samir yace ina aimana take? ''tace tana daki yace''ita ba xata xo ta gaida mutane bane ta xauna aciki yasira tace nace taxo tace aa ya samir yace to ai shknn ita ta sani.
Haka na yini a daki saboda kwata-kwata banaso mu hadu da yaya hakim wanda tunda naje banyi ido biyu dashi na, yasira ko ba xama biki suke na wata kawarta makociyarsu ce shiasa muke dan jin hayaniyar mutane. Ina xaune naji karar fita da mota sai na leka ta window naga ashe ma motar shice, a xuciata nace _Alhmdllh ynxu na dan sarara tunda baya nan na samu na fito, haka kurum yaita ma mutane kallon banxa da wannan idon nashi kamar na maye. Saina bude wordrobe na fito da wani pencil jeans pink sai nasa blue din riga ban saka dankwali ba sainayi parking din gashina dana kalla kaina a mirror ni kaina nasan nayi kyau... Fitowa nayi naga wani guri kaman garden nan na samu guri na xauna ashe bayan windown ya hakim ne sai ji nayi an daka mun tsawa "ke! Da sauri najuya mukayi ido 2 dashi na murguda masa baki ''miye na mun tsawa saikace ka samu yarka... Ke mani kike gayawa magana '' eh din an fada din nan ya fara kokarin cire belt dinshi ina ganin haka da gudu na shiga gda mami tana falo na buya a bayanta saiga shi ya shigo sai huci yake kaman wani zaki''mami tace meyake faruwa nan na kwashe lbr na fada mata '' kefa aimana baki da kunya sa'anki ne shi da xaki murguda mishi baki? To karna sake ganin kin mishi rashin kunya ta juya gun hakim ta bashi hkr a sannan ne ransa ya sanyaya ya wuce cikin gda kome xai dauko oho mishi, nikuma nayi kwanciyata akan kujera ya gama abunda xaiyi ya fito ina ganin shi na kwashe da wani daria ashe darian danayi ya kona mishi rai banyi aune ba naji saukan mari bansan lokacinda na tsala ihu ba saiga mami ta fito da sauri...
[6:16PM, 21/12/2016] +234 701 725 1433: 🐾🐾HADIN ZUMUNCI🐾🐾
Written by Aysha M. Gana
*******************
25-----30
Mami tace meya sameki? Saboda xafin marin ban iya magana ba sai daii nuna shi nayi da hanu......mami ta kalle shi a fusace tace, '' ynxu kai daii hakim ban ida dakai ba ko shiasa kaqi wucewa sashinka ka shiga ciki ashe da abunda ka kudurta a ranka, a gabana nasa ta baka hkr ashe baka hkr ba ko, to nagode ka kyauta bari alhaji ya dawo shine zaiyi maganin abun tunda ni ka raina ni......
Sallamar wata aminiyar mami ce ta katse fadan da mami take ma ya hakim''inata sallama kinta fada keda yayan naki. " mami tace kedai bari kawai hajia binta yaron nan ne nake fama dashi sai kace karamin yaro, fada suke shifa yar uwar tasa ina bada baya ya mareta. " hajia binta tace, " kaii haba abdul baka kyauta ba ina kai ina fada da mace macen ma kanwarka, karka bani kunya mana yadda nake yabon hankalinka ka dinga hakuri kaji hakeem. " mami tace, '' da kin barshi kawai hajia binta karma yayi hakuri tunda abin nashi ma iskanci ne to aimana ta dawo gdan nan da xama kenan kinga saiya hada kayanshi ya bar gdan tunda baxai iya xama da ita ba'' ina ganin fadan mami ya tsananta sai na mike na bar wurin, tunda mami take fadan baice komai ba amma ransa a bace yake.
Mami tace, '' fita ka bani wuri''
Yana fita hajia binta tace, '' kaddai ince itace wanda kike fada mun xaku hadasu aure?
Mami tace,'' ita dince.'' hajia binta tace '' ikon allah to ku kuna ganin za'ai abun arziki a nan? " mami tace '' rabu dashi kinsan bason hadin yake yi ba so yake ace an fasa shiasa yake haka kuma bai isaba so yake yaita yawo haka ko yaje ya kwaso mana mai xaginmu" hajia binta tace''allah dai ya shirya mana yaranmu''mami tace '' ameen.
Washe gari muna xaune da yasira tace" aimana ki shirya muje wurin lunching din ni'ima" na kalleta nace '' kema dai kinsan bana xuwa gayyar sodi an gayyaceni ma banje ba balle kuma ba'a gayyaceni ni ba salon a rinka nuna ni ana mun kallon bnxa kinsan ba kyalewa zanyi ba gwanda kar naje wurin" sai tace '' kai aimana don allah waxai miki kallon bnxa, ke bakisan yanda ni'ima take sonki bane" nace ''a ina ta sanni balle ta soni? Tace''aii na bata lbrnki tun lokacin take son ku hadu, ko jiya ma ta shigo ku gaisa kina bacci tace in gaidaki in kin tashi wani abokin ya hakim ma xata aura imran,allah ki shirya muje kinji''nace kaii yasira kin fiye naci,xanje to shknn tace ywwa tawan haka nake sonji daga gareki....
Karfe hudu na shiga toilet na tsalo wanka sannan na gabatar da sallahn la'asar sannan na tsaya gaban mirror inda na dau lokaci wajen kwalliya, ni kaina saida na tabbatar da kwalliyan dana yi yayi saboda yanda nayi kyau sosai kamar nice amaryan,sannan na fito falo.....
Mami ta kalleni tace '' kai amman yan matan nan tawa ta iya kwalliya kamar xaki xaben fidda sarauniyan kyau aiko amaryar baxa ta kaiki yin kyauba" wani swiss less ne a jikina red mai touches din green na yafa gyale grewn takalmi da jaka ma duka green sai sarka da dankunne red kasancewa na fara kayan yayi matukar amsata... Mami tace wannan kwalliyan saina bada tukuicinta" lokacin yasira ta fito ita ma tayi kyau sosai, mami tace ''yasira dauko mun jakata''bayan ta dauko jakan mami ta bani dubu goma tace nai ma amarya liki sannan ta bawa yasira ita ma dubu goma mukai mata sallama muka fito,bayan mun fito ne yasira tace ''ywwa aimana karki ga an kira sunanki kiyi xaton bake bace xaki hau mana high table '' nace ni asuwa na hau high table sai kace wata kawata''yasira tayi ta rokona tukun nace xanhau...
Muna iska naga wuri yayi wuri ya cika makil da yayan manya, in kaga yanda akayi arranging din gurin saiya baka sha'awa sautin kida kawai yake tashi a wurin, ba'a bata lokaci ba aka fara kiran sunayen masu hawa high table, sunan yaya hakeem aka fara kira da yake shine babban abokin ango. Banyi aune ba naji an kira sunana nanfa kowa ya xura ido yaga waye ummu aimana, shi kanshi yaya hakiim inda yasan tare xamu hau mu xauna baxai taba bari ba ko yasira shiya hanata hawa a matsayin babban kawar amarya, wai indai xata hau baxa hau ba ya xa'ayi a hada shi da kanwarsa salon ta raina shi, sai gashi an hadamu kuma yasan aikin yasira ne xasu gamu xata sani.
Daga ido yayi ya kallan daga lokacin bai kuma kallo naba illa hada rai da yayi kamar an aiko mishi da saqon mutuwa, amma dukda haka bai hanashi yin kyau ba saboda gaskia ya hakim akwai kyau. Ganin yanda yayi yasa nima na hada raina masu hoto ko duk inda muka juya sai dai kaga haske yana tashi.
[6:16PM, 21/12/2016] +234 701 725 1433: 🐾🐾HADIN ZUMUNCI🐾🐾
Written by Aysha M.Gana
35-----------------40
***********************
Tsawa ya hakim ya daka ma yasira yace, '' ke me kukeyi anan har ynxu baku tafi ba? Ta rasa irin amsar da xata bashi, sai ya koma kaina yace, '' ke bar nan wurin, '' nai kaman banji shi ba, wata muguwar tsawa daya daka mun bansan lokacin da nabar wurin ba, sai ya koma kan jamil yace, '' kai baka ji abunda na fada maka ba ko? To baka ba ita inba haka ba xaka raina kanka a garin nan, '' saiya juya yai tafiyarsa...... Muna barin wurin mota muka hau raina yai mugun baci nace, '' ynxu dan allah yasira abunda ya hakim yai mana ya kyauta kenan a gaban saurayina ya cimun mutunci, '' yasira tace kema dai aimana saida na fada miki yana xuwa ya samemu fada xaiyi amma baki ji ba, '' nace akan me xai takura min Allah ya kaimu gobe tafia gda xanyi basai ya kuma ganina na sannan yai mun wulakanci, " yasira tace yanxu ke saboda shi saiki tafi sai kace wurinsa kika xo'' nace '' nasan ba wurinsa naxo ba amma ya takuramin da yawa sai kace ni kadai ce a gdan, kuma muna komawa saina hadashi da mami'. Tace '' ke dadi na dake akwai baya wucewa a gurinki, '' nace saboda bake yai mawa ba shiyasa kika fada haka,'' yasira tace nima nawa yana jirana Allah yasa ma karya bugeni, dama dama xan dinga yi saboda nasan halinsa da saurin hanu kamar mai tabin hankali".
Tana shiga ta gaidasu yaya samir yace ina aimana take? ''tace tana daki yace''ita ba xata xo ta gaida mutane bane ta xauna aciki yasira tace nace taxo tace aa ya samir yace to ai shknn ita ta sani.
Haka na yini a daki saboda kwata-kwata banaso mu hadu da yaya hakim wanda tunda naje banyi ido biyu dashi na, yasira ko ba xama biki suke na wata kawarta makociyarsu ce shiasa muke dan jin hayaniyar mutane. Ina xaune naji karar fita da mota sai na leka ta window naga ashe ma motar shice, a xuciata nace _Alhmdllh ynxu na dan sarara tunda baya nan na samu na fito, haka kurum yaita ma mutane kallon banxa da wannan idon nashi kamar na maye. Saina bude wordrobe na fito da wani pencil jeans pink sai nasa blue din riga ban saka dankwali ba sainayi parking din gashina dana kalla kaina a mirror ni kaina nasan nayi kyau... Fitowa nayi naga wani guri kaman garden nan na samu guri na xauna ashe bayan windown ya hakim ne sai ji nayi an daka mun tsawa "ke! Da sauri najuya mukayi ido 2 dashi na murguda masa baki ''miye na mun tsawa saikace ka samu yarka... Ke mani kike gayawa magana '' eh din an fada din nan ya fara kokarin cire belt dinshi ina ganin haka da gudu na shiga gda mami tana falo na buya a bayanta saiga shi ya shigo sai huci yake kaman wani zaki''mami tace meyake faruwa nan na kwashe lbr na fada mata '' kefa aimana baki da kunya sa'anki ne shi da xaki murguda mishi baki? To karna sake ganin kin mishi rashin kunya ta juya gun hakim ta bashi hkr a sannan ne ransa ya sanyaya ya wuce cikin gda kome xai dauko oho mishi, nikuma nayi kwanciyata akan kujera ya gama abunda xaiyi ya fito ina ganin shi na kwashe da wani daria ashe darian danayi ya kona mishi rai banyi aune ba naji saukan mari bansan lokacinda na tsala ihu ba saiga mami ta fito da sauri...
[6:16PM, 21/12/2016] +234 701 725 1433: 🐾🐾HADIN ZUMUNCI🐾🐾
Written by Aysha M. Gana
*******************
25-----30
Mami tace meya sameki? Saboda xafin marin ban iya magana ba sai daii nuna shi nayi da hanu......mami ta kalle shi a fusace tace, '' ynxu kai daii hakim ban ida dakai ba ko shiasa kaqi wucewa sashinka ka shiga ciki ashe da abunda ka kudurta a ranka, a gabana nasa ta baka hkr ashe baka hkr ba ko, to nagode ka kyauta bari alhaji ya dawo shine zaiyi maganin abun tunda ni ka raina ni......
Sallamar wata aminiyar mami ce ta katse fadan da mami take ma ya hakim''inata sallama kinta fada keda yayan naki. " mami tace kedai bari kawai hajia binta yaron nan ne nake fama dashi sai kace karamin yaro, fada suke shifa yar uwar tasa ina bada baya ya mareta. " hajia binta tace, " kaii haba abdul baka kyauta ba ina kai ina fada da mace macen ma kanwarka, karka bani kunya mana yadda nake yabon hankalinka ka dinga hakuri kaji hakeem. " mami tace, '' da kin barshi kawai hajia binta karma yayi hakuri tunda abin nashi ma iskanci ne to aimana ta dawo gdan nan da xama kenan kinga saiya hada kayanshi ya bar gdan tunda baxai iya xama da ita ba'' ina ganin fadan mami ya tsananta sai na mike na bar wurin, tunda mami take fadan baice komai ba amma ransa a bace yake.
Mami tace, '' fita ka bani wuri''
Yana fita hajia binta tace, '' kaddai ince itace wanda kike fada mun xaku hadasu aure?
Mami tace,'' ita dince.'' hajia binta tace '' ikon allah to ku kuna ganin za'ai abun arziki a nan? " mami tace '' rabu dashi kinsan bason hadin yake yi ba so yake ace an fasa shiasa yake haka kuma bai isaba so yake yaita yawo haka ko yaje ya kwaso mana mai xaginmu" hajia binta tace''allah dai ya shirya mana yaranmu''mami tace '' ameen.
Washe gari muna xaune da yasira tace" aimana ki shirya muje wurin lunching din ni'ima" na kalleta nace '' kema dai kinsan bana xuwa gayyar sodi an gayyaceni ma banje ba balle kuma ba'a gayyaceni ni ba salon a rinka nuna ni ana mun kallon bnxa kinsan ba kyalewa zanyi ba gwanda kar naje wurin" sai tace '' kai aimana don allah waxai miki kallon bnxa, ke bakisan yanda ni'ima take sonki bane" nace ''a ina ta sanni balle ta soni? Tace''aii na bata lbrnki tun lokacin take son ku hadu, ko jiya ma ta shigo ku gaisa kina bacci tace in gaidaki in kin tashi wani abokin ya hakim ma xata aura imran,allah ki shirya muje kinji''nace kaii yasira kin fiye naci,xanje to shknn tace ywwa tawan haka nake sonji daga gareki....
Karfe hudu na shiga toilet na tsalo wanka sannan na gabatar da sallahn la'asar sannan na tsaya gaban mirror inda na dau lokaci wajen kwalliya, ni kaina saida na tabbatar da kwalliyan dana yi yayi saboda yanda nayi kyau sosai kamar nice amaryan,sannan na fito falo.....
Mami ta kalleni tace '' kai amman yan matan nan tawa ta iya kwalliya kamar xaki xaben fidda sarauniyan kyau aiko amaryar baxa ta kaiki yin kyauba" wani swiss less ne a jikina red mai touches din green na yafa gyale grewn takalmi da jaka ma duka green sai sarka da dankunne red kasancewa na fara kayan yayi matukar amsata... Mami tace wannan kwalliyan saina bada tukuicinta" lokacin yasira ta fito ita ma tayi kyau sosai, mami tace ''yasira dauko mun jakata''bayan ta dauko jakan mami ta bani dubu goma tace nai ma amarya liki sannan ta bawa yasira ita ma dubu goma mukai mata sallama muka fito,bayan mun fito ne yasira tace ''ywwa aimana karki ga an kira sunanki kiyi xaton bake bace xaki hau mana high table '' nace ni asuwa na hau high table sai kace wata kawata''yasira tayi ta rokona tukun nace xanhau...
Muna iska naga wuri yayi wuri ya cika makil da yayan manya, in kaga yanda akayi arranging din gurin saiya baka sha'awa sautin kida kawai yake tashi a wurin, ba'a bata lokaci ba aka fara kiran sunayen masu hawa high table, sunan yaya hakeem aka fara kira da yake shine babban abokin ango. Banyi aune ba naji an kira sunana nanfa kowa ya xura ido yaga waye ummu aimana, shi kanshi yaya hakiim inda yasan tare xamu hau mu xauna baxai taba bari ba ko yasira shiya hanata hawa a matsayin babban kawar amarya, wai indai xata hau baxa hau ba ya xa'ayi a hada shi da kanwarsa salon ta raina shi, sai gashi an hadamu kuma yasan aikin yasira ne xasu gamu xata sani.
Daga ido yayi ya kallan daga lokacin bai kuma kallo naba illa hada rai da yayi kamar an aiko mishi da saqon mutuwa, amma dukda haka bai hanashi yin kyau ba saboda gaskia ya hakim akwai kyau. Ganin yanda yayi yasa nima na hada raina masu hoto ko duk inda muka juya sai dai kaga haske yana tashi.
[6:16PM, 21/12/2016] +234 701 725 1433: 🐾🐾HADIN ZUMUNCI🐾🐾
Written by Aysha M.Gana
35-----------------40
***********************
Tsawa ya hakim ya daka ma yasira yace, '' ke me kukeyi anan har ynxu baku tafi ba? Ta rasa irin amsar da xata bashi, sai ya koma kaina yace, '' ke bar nan wurin, '' nai kaman banji shi ba, wata muguwar tsawa daya daka mun bansan lokacin da nabar wurin ba, sai ya koma kan jamil yace, '' kai baka ji abunda na fada maka ba ko? To baka ba ita inba haka ba xaka raina kanka a garin nan, '' saiya juya yai tafiyarsa...... Muna barin wurin mota muka hau raina yai mugun baci nace, '' ynxu dan allah yasira abunda ya hakim yai mana ya kyauta kenan a gaban saurayina ya cimun mutunci, '' yasira tace kema dai aimana saida na fada miki yana xuwa ya samemu fada xaiyi amma baki ji ba, '' nace akan me xai takura min Allah ya kaimu gobe tafia gda xanyi basai ya kuma ganina na sannan yai mun wulakanci, " yasira tace yanxu ke saboda shi saiki tafi sai kace wurinsa kika xo'' nace '' nasan ba wurinsa naxo ba amma ya takuramin da yawa sai kace ni kadai ce a gdan, kuma muna komawa saina hadashi da mami'. Tace '' ke dadi na dake akwai baya wucewa a gurinki, '' nace saboda bake yai mawa ba shiyasa kika fada haka,'' yasira tace nima nawa yana jirana Allah yasa ma karya bugeni, dama dama xan dinga yi saboda nasan halinsa da saurin hanu kamar mai tabin hankali".