Sashe 9
Bakar Akida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ai tun farko da yazo min da zancen salma ce masa nayi ya hakura da salma tunda yaya Habu bayaso ga karime nan zan bashi amma ya nuna min salma ya ke idan bai samu ba zai hakura da su dukan su!"Kinga ko gwara na amshi kudi na kada nayi asara na aura masa ita!"Nasan bazataji dadin zama da matarsa,uwarsa,da danginsa ba,Wuya da tsangwama zata hanata zama acikin su!"Dole ta baro gidan idan taji babu dadi ko!?"
"Haba malan to ai mijinta na sonta kuma zai bata kudi kaga ko zamu sha kallo wurin su baraka!"
"Meye amfanin kudi babu kwanciyar hankali larai!?Shi salman kullum zaune zaiyi gida yana kulawa da ita ne!?Ai dole ya fita aiki kedai ki yarda bazata ji dadin ba kuma kinsani komai ta ba su baraka da kason mu Dan Yaya habu zai bani nawa!"Ita wannan yarinyar karime nagane kashin tsiya ne da ita tayo mugun gado wallahi!"
"Wurin ku kenan ta gado shi!?"Saboda nidai Allah yayi min arzikin ma nema masu kudi yan kasuwa karyarka tasa na aure ka ashe kaima duk jaar kanwar ce!"Wallahi Bala ka cuceni!"
"Dakata larai rashin kunyarki ya tashi kinka dai cuci kanki da kwadayinki na banza kashin tsiya kuma naki ne karime ta gado!" dan ga salma nan tabiyo kashin arzikina tasamu mai kudi!"Aini da zarar nasamu gidan nan mai kashin arziki zan auro ku ruwa na canja kala!"
"Mtwssss!!!Ai kin banza ai sai ka gina naka da arzikin Kanka ba da na wani ba!*Banzah!"Mai matacciyar zuciya!"Kuma gidanda za a ginawa Yaya Habu sai yafi naka komai saboda shi ada surukin ba kai ba!"Larai ta ce cikin hushi!"
.."Babu komai aure kuma sai na karo matsiyaciya!"Bala ya ce ya wuce yabar gidan!"
"Kai ne matsiyacin ba niba!"Dan bakinciki da hassada!"Da ko dan uwansa bai bari ba!" Ai zaka dawo wallahi!zaka sameni!"Mtwsss banda kaddarar aure me zanyi da kai ma karyaci!"Larai tace tare da zama tsakar gidan tana neman wanda zai tsakanota ta sauke masa Kwadon cin mutunci kamar yadda ta saba ta cika faam sai batsewa takeyi!"
BAKAR AKIDA!?👸🏻
©TASKAR NABEELA DIKKO
®PEN WRITERS ASSOCIATION_
~Page 66/70~
" _Wannan Shafin naki ne Qanwata Qawata Aminiyata 'Yar uwa rabin jiki my twiny *NANA AYSHA AMEEN DIKKO Ina* yinki Over."_ 😍
________________________________
"A zaune ta ke gefen katafaren bed din ta da misalin 9:pm na dare, cikin shigar bacci waya ce a hannunta tana magana cewa tayi..."Kai!Haba?Ki ce dai kin sha fama da Baban na salma!"Wallahi ni kaina sai addu'a nike tayi Allah ya sa ya amince!"Amma yanzu
"Alhamdulillah a gaskiya naji dadin zancen nan Qawata," Nagode sosai da kokarin ki wallahi kin fidda dani daga cikin duhun jahilcin *BAK'AR AK'IDA*." Allah ya saka maki da alheri Hajiya Raliya,Kuma idan Salman ya dawo zan sanarda shi komai!"
"Gaskiya sun fimu gaskiya saboda shi baban salma din da so yayi kada ayi auren domin yana ganin fa abinda akai musu! Akan talauci!"Amma Kada ki damu Hajiya Bilkis yanzu ya zama tarihi,"Sannan ai yiwa kai ne salman D'ana ne Kuma ki tuna aminchi ba wasa ba."Tun fa yarinta har ga shi mun tsufa,..."Sai dai Na zo goben nagode!"Inji Hajiya Raliya a dayan bangaren.cikin raha da jin dadi"
"Allah sarki,Kuskure kam anyi shi," Hakane Wallahi...."kurciya dangin hauka har kin tuno min da baya...Hajiya" nagode nima Kwarai da gaske sai da safe."
"Allah ya kai mu Hajiya Raliya ta ce tare da katse kiran bayan sun gama sallama da qawarta Hajiya mai gado."
"Itama Hajiya mai gado tana gama waya ta kira layin Aunty zee (qanwarta)Ta ce gobe tazo tana son ganinta."
"Cikin murna Aunty zee ta amsawa hajiya mai gado tare da bata tabbacin zatayi sammako gobe goben." saboda duk zaton ta akan sabgogin auren Minal da Salman ne."
"Hajiya mai gado tana kashe wayar ta koma kan layin My son."
"Bayan ya dauka ya gaidata."
"Amsawa tayi,Kana Ta ce kasa me ni a bedrum idan ka dawo."
"Owk Umma gani nan shigowa yanzun nan ma."
"Kwance suke a makeken bed din kayataccen bedrum din."Ta ce Hello! Nidal ke din dai ashe banza ce wallahi!" yau nai ta Dubin ki shiru!"Ba ke ba labarin ki!"Meyasa zaki min hakan!?"
"Mai da wukar qawata gobe zan zo in shaa Allah, Naso in shigo yau,"Ammi nayiwa rakiya unguwa."kuma na kira layinki baya zuwa!"
"Okay ki gaishetah yanzu gobe ki zo da wuri kinga week din nan ya kamata mu kammala duk wani shiri na mu."
"Hakane Minal amarsu sai nazo din Mrs Dr salman."Nidal tace tana dariya."
"Minal tayi wani fari da ido kamar Nidal na gabanta ta ce kina da kyautar 5k gobe na baki qawata.."
"Ooooh!Kai amma nagode Minal sai mun had'e."
"Okay Bye Nidal Nagode Night!"Ta kashe wayarta ta ce
"Allah ka nuna min an daure auren nan nawa next week."
"Ameen Sisi na juilet uwar soyayya Ilham ta ce tana dariyar minal."
"Pillow ta jefawa Ilham din ta ce kema mun kusa kai ki gidan Dr.jameel Majnun."
"Dariya Ilham tayi tare da juyawa baya,a saman bed din tace to Sisinah Allah ya nuna mana dukanmu.
(A zuciarta ko tausayin Minal takeyi saboda son ma so wani takeyi)"
"Ameen my Sis."
"Daga nan sukaci gaba da fira akarshe ilham waya ta dinga yi da jameel ita ma minal wayar habibinta salman ta kira suka gaisa saboda yanzu suna dan dasawa amma sai dai ita ce ke kiransa da wuya ya kirata!"daga nan mummie ta kira da Daddy suka gaisa kana ta koma online domin sada zumunchi."
"Knocking! Knocking!!
"Bismillah."Bude dakin yayi kana ya shigo cikin dakin da sallama"
"Mummy Ina wuni,lafiya qlaw ya ka ci abinci?"
"Eh, na ci."
"To daman magana nike son muyi ni da kai."kuma ina son ka tattaro min hankalinka da tunaninka anan!"Abinda zan fada maka shi ne ranar assabar idan Allah ya kaimu za a daura aurenka da Minal da kuma yarinyar da kake so wato Salma........"
"Cikin razana da tsoro ya ce Salma fa Hajiya..?"Fuskarsa dauke da mamaki."Da alamar tambaya?"
"Eh,Hakane Salman na nemo maka auren salma kuma na yarda da amince ka aureta domin naga ita ce zabinka!"Kuma ita ce silar ciwon zuciyarka da kake boye min salman!"Ita ce kuma silar kafara yi min boye boye a dukkan lamarinka abinda bai taba faruwa ba atsakanin mu dan hakan naga ya dace ka sameta tun kan ni da ita muyi asarar rasa ka!"Amma kuma wani hanzari ba gudu ba!"Ina da sharadi daya!.
"Kada kaga kasamu zabin ranka kace zaka wulaqanta minal!"Kasani 'yatah ce kuma jinina ce!"Bazan lamunce cutarta!cin zarafinta!"Kada ka kuskura in ji wani sabani atsakanin ku kayi kokarin daidaita adalci atsakanin su!"Fatana Allah ya Baku zaman lafiya!"
"Ameen Umma nagode."Kuma in shaa Allah zanyi kokarin yin hakan!"Dan Allah Hajiya ki yafe min na rufe ki!"Kuma ni yanzu ina jin kunyar fada maki shirina.........!"
"Dakata Salman duk abinda kakeyi dangane da aurenka da salma ina sane saboda tun kafin kaje wurin kawunka da maganar ni naje na same shi da zancen kuma duk abinda kakeyi ina sane domin d'ana Jameel yana sanarda ni."Idan kai boye min kakeyi!"Kavani mamaki wato kai Auren Sirri!"Batare da sani na ba!"Hmnnnnn Dan yau kenan."Kayi kuskuren farko karka soma kayi kwatankwacin sa!"Kaje Na yafe maka Allah shi maka albarka."
"Ameen ummana nagode kuma nasan nayi wauta da kuskure kiyi hakuri dan Allah.. " Salman ya ce fuskarsa dauke da dinbim kunya da nadamar kuskuren da yayi."Ga mamakin iron yadda Hajiya mai gado ta canja nan take."Kara godewa mahaifiyarsa yayi."A kan abinda tayi masa na bazAta."Da hakurin da tayi da iyayen salma wanda batada shi saboda yasan ta sarai batason Jan rai!"Da hakan yayi sallama da cikin jin dadi ya wuce."
"A part dinsa ma baiyi bacci ba sai da ya kira jameel yana masa tsiyar dan iskanci da neman wurin Shiga shi ne ya fadawa Hajiya da hakan dai har suka gama wayar tare da alkawarin gobe zasu hadu."Daga nan Salma ya kira ya labarta mata Hajiya ta yarda da zancen auren su."
"Ta ce masa ai ita tuni tanada wannan labarin na dukkan avinda ya faru tun farko har karshe ta zayyano masa."
"Fushi yayi ya kashe wayar bayan ya gama mata bambami akan ta dan ta rufe shi!"A karshe wayarsa ya kashe ya kwanta yana mamakin zurfin ciki irin na salma gimbiyar mata."Salma kwantawa tayi tana tunanin bahagon halin Salman dinta."
*3:00pm*
"To kin dai ji dalilin kiranki da nayi ke da minal domin in sanarda ku rubutaccen al'amarin da zai faru!"Kuma na amince ne saboda ai masa adalchi kuma lafiyarsa nake duba masa!"Ni kaina ba hakan naso ba Zainab!"Kin ga hajiya Raliya nan ita ce shaidata."Minal Kiyi hakuri ki yarda da wannan kaddarar kinji 'yahtah.......!"
"Dakata hakan ya isa! Yaya mai gado!....sannan ta juya wurin minal da Nidal da sukayi mutuwar zaune cikin zuciya tace ku tashi mu tafi gida!"
"Haba zainab meye haka daga magana.....dan Allah can ki min shiru nayi da ke!?ko na saka ki acikin lanari na!?Saboda tsabar munafunci mai shiga a tsakanin jini daya wallahi Raliya Yanzu nagane wannan duk Sharrin ki ne daman can kina bakin cikina ni da minal baki kaunar ganina da yayata mai gado lafiya to burinki ya cika kin rabamu!"
"Zainab kina cikin hankalinki ita hajiya raliyar ce zakiyawa wannan rashin mutunci!"Inji Hajia mai gado cikin bacin rai!"
"Eh na yarda!kuma na amince banda mutuncin meye aciki dan na cinye na tsohuwar banza...!"Munafuk....!"
"TAtass taji saukar marin da hajiya mai gado ta watsawa zainab ta ce na gane ke baki da kirki kuma ba a maganar girma da arziki da ke!"Duk karamcin da nai maki da wannan zaki saka min zainab!"Meye kikeso ban miki ba!? ni zakiyiwa wulaqanci!"Meyasa kinka cikaa son kai!"Ki tuna tilastawa salman nayi sanadin hakan ya kamu da cutar ciwon zuciya!"Amma duk baki damu ba kanki da minal kawai kinka sani!"Baki damu da rayuwar shi ba!"Meyasa zainab!"Duk irin sonki da kaunarki da nikeyi baki gani!"Meye aibu dan ya hadasu duka ya aure su haram ne..."
"Ba haram ba ne amma ni zainab uwar minal mai qaunarta na haram ta 'yata ta auri salman kuma bazan lamunce zaman ta da matsiyaciya yar mayu ba!" kuma ku fadawa salman ya kyauta!"Yaya mai gado mun gode!"Nidal kuzo mu wuce!"
"Ilham cikin kukah!"Ta ce,Dan Allah Aunty zainab kuyi hakuri bamu taba jin tsakaninku ba!"Kada kiyi fushi kibari asamu masalaha!"
"Haba malan to ai mijinta na sonta kuma zai bata kudi kaga ko zamu sha kallo wurin su baraka!"
"Meye amfanin kudi babu kwanciyar hankali larai!?Shi salman kullum zaune zaiyi gida yana kulawa da ita ne!?Ai dole ya fita aiki kedai ki yarda bazata ji dadin ba kuma kinsani komai ta ba su baraka da kason mu Dan Yaya habu zai bani nawa!"Ita wannan yarinyar karime nagane kashin tsiya ne da ita tayo mugun gado wallahi!"
"Wurin ku kenan ta gado shi!?"Saboda nidai Allah yayi min arzikin ma nema masu kudi yan kasuwa karyarka tasa na aure ka ashe kaima duk jaar kanwar ce!"Wallahi Bala ka cuceni!"
"Dakata larai rashin kunyarki ya tashi kinka dai cuci kanki da kwadayinki na banza kashin tsiya kuma naki ne karime ta gado!" dan ga salma nan tabiyo kashin arzikina tasamu mai kudi!"Aini da zarar nasamu gidan nan mai kashin arziki zan auro ku ruwa na canja kala!"
"Mtwssss!!!Ai kin banza ai sai ka gina naka da arzikin Kanka ba da na wani ba!*Banzah!"Mai matacciyar zuciya!"Kuma gidanda za a ginawa Yaya Habu sai yafi naka komai saboda shi ada surukin ba kai ba!"Larai ta ce cikin hushi!"
.."Babu komai aure kuma sai na karo matsiyaciya!"Bala ya ce ya wuce yabar gidan!"
"Kai ne matsiyacin ba niba!"Dan bakinciki da hassada!"Da ko dan uwansa bai bari ba!" Ai zaka dawo wallahi!zaka sameni!"Mtwsss banda kaddarar aure me zanyi da kai ma karyaci!"Larai tace tare da zama tsakar gidan tana neman wanda zai tsakanota ta sauke masa Kwadon cin mutunci kamar yadda ta saba ta cika faam sai batsewa takeyi!"
BAKAR AKIDA!?👸🏻
©TASKAR NABEELA DIKKO
®PEN WRITERS ASSOCIATION_
~Page 66/70~
" _Wannan Shafin naki ne Qanwata Qawata Aminiyata 'Yar uwa rabin jiki my twiny *NANA AYSHA AMEEN DIKKO Ina* yinki Over."_ 😍
________________________________
"A zaune ta ke gefen katafaren bed din ta da misalin 9:pm na dare, cikin shigar bacci waya ce a hannunta tana magana cewa tayi..."Kai!Haba?Ki ce dai kin sha fama da Baban na salma!"Wallahi ni kaina sai addu'a nike tayi Allah ya sa ya amince!"Amma yanzu
"Alhamdulillah a gaskiya naji dadin zancen nan Qawata," Nagode sosai da kokarin ki wallahi kin fidda dani daga cikin duhun jahilcin *BAK'AR AK'IDA*." Allah ya saka maki da alheri Hajiya Raliya,Kuma idan Salman ya dawo zan sanarda shi komai!"
"Gaskiya sun fimu gaskiya saboda shi baban salma din da so yayi kada ayi auren domin yana ganin fa abinda akai musu! Akan talauci!"Amma Kada ki damu Hajiya Bilkis yanzu ya zama tarihi,"Sannan ai yiwa kai ne salman D'ana ne Kuma ki tuna aminchi ba wasa ba."Tun fa yarinta har ga shi mun tsufa,..."Sai dai Na zo goben nagode!"Inji Hajiya Raliya a dayan bangaren.cikin raha da jin dadi"
"Allah sarki,Kuskure kam anyi shi," Hakane Wallahi...."kurciya dangin hauka har kin tuno min da baya...Hajiya" nagode nima Kwarai da gaske sai da safe."
"Allah ya kai mu Hajiya Raliya ta ce tare da katse kiran bayan sun gama sallama da qawarta Hajiya mai gado."
"Itama Hajiya mai gado tana gama waya ta kira layin Aunty zee (qanwarta)Ta ce gobe tazo tana son ganinta."
"Cikin murna Aunty zee ta amsawa hajiya mai gado tare da bata tabbacin zatayi sammako gobe goben." saboda duk zaton ta akan sabgogin auren Minal da Salman ne."
"Hajiya mai gado tana kashe wayar ta koma kan layin My son."
"Bayan ya dauka ya gaidata."
"Amsawa tayi,Kana Ta ce kasa me ni a bedrum idan ka dawo."
"Owk Umma gani nan shigowa yanzun nan ma."
"Kwance suke a makeken bed din kayataccen bedrum din."Ta ce Hello! Nidal ke din dai ashe banza ce wallahi!" yau nai ta Dubin ki shiru!"Ba ke ba labarin ki!"Meyasa zaki min hakan!?"
"Mai da wukar qawata gobe zan zo in shaa Allah, Naso in shigo yau,"Ammi nayiwa rakiya unguwa."kuma na kira layinki baya zuwa!"
"Okay ki gaishetah yanzu gobe ki zo da wuri kinga week din nan ya kamata mu kammala duk wani shiri na mu."
"Hakane Minal amarsu sai nazo din Mrs Dr salman."Nidal tace tana dariya."
"Minal tayi wani fari da ido kamar Nidal na gabanta ta ce kina da kyautar 5k gobe na baki qawata.."
"Ooooh!Kai amma nagode Minal sai mun had'e."
"Okay Bye Nidal Nagode Night!"Ta kashe wayarta ta ce
"Allah ka nuna min an daure auren nan nawa next week."
"Ameen Sisi na juilet uwar soyayya Ilham ta ce tana dariyar minal."
"Pillow ta jefawa Ilham din ta ce kema mun kusa kai ki gidan Dr.jameel Majnun."
"Dariya Ilham tayi tare da juyawa baya,a saman bed din tace to Sisinah Allah ya nuna mana dukanmu.
(A zuciarta ko tausayin Minal takeyi saboda son ma so wani takeyi)"
"Ameen my Sis."
"Daga nan sukaci gaba da fira akarshe ilham waya ta dinga yi da jameel ita ma minal wayar habibinta salman ta kira suka gaisa saboda yanzu suna dan dasawa amma sai dai ita ce ke kiransa da wuya ya kirata!"daga nan mummie ta kira da Daddy suka gaisa kana ta koma online domin sada zumunchi."
"Knocking! Knocking!!
"Bismillah."Bude dakin yayi kana ya shigo cikin dakin da sallama"
"Mummy Ina wuni,lafiya qlaw ya ka ci abinci?"
"Eh, na ci."
"To daman magana nike son muyi ni da kai."kuma ina son ka tattaro min hankalinka da tunaninka anan!"Abinda zan fada maka shi ne ranar assabar idan Allah ya kaimu za a daura aurenka da Minal da kuma yarinyar da kake so wato Salma........"
"Cikin razana da tsoro ya ce Salma fa Hajiya..?"Fuskarsa dauke da mamaki."Da alamar tambaya?"
"Eh,Hakane Salman na nemo maka auren salma kuma na yarda da amince ka aureta domin naga ita ce zabinka!"Kuma ita ce silar ciwon zuciyarka da kake boye min salman!"Ita ce kuma silar kafara yi min boye boye a dukkan lamarinka abinda bai taba faruwa ba atsakanin mu dan hakan naga ya dace ka sameta tun kan ni da ita muyi asarar rasa ka!"Amma kuma wani hanzari ba gudu ba!"Ina da sharadi daya!.
"Kada kaga kasamu zabin ranka kace zaka wulaqanta minal!"Kasani 'yatah ce kuma jinina ce!"Bazan lamunce cutarta!cin zarafinta!"Kada ka kuskura in ji wani sabani atsakanin ku kayi kokarin daidaita adalci atsakanin su!"Fatana Allah ya Baku zaman lafiya!"
"Ameen Umma nagode."Kuma in shaa Allah zanyi kokarin yin hakan!"Dan Allah Hajiya ki yafe min na rufe ki!"Kuma ni yanzu ina jin kunyar fada maki shirina.........!"
"Dakata Salman duk abinda kakeyi dangane da aurenka da salma ina sane saboda tun kafin kaje wurin kawunka da maganar ni naje na same shi da zancen kuma duk abinda kakeyi ina sane domin d'ana Jameel yana sanarda ni."Idan kai boye min kakeyi!"Kavani mamaki wato kai Auren Sirri!"Batare da sani na ba!"Hmnnnnn Dan yau kenan."Kayi kuskuren farko karka soma kayi kwatankwacin sa!"Kaje Na yafe maka Allah shi maka albarka."
"Ameen ummana nagode kuma nasan nayi wauta da kuskure kiyi hakuri dan Allah.. " Salman ya ce fuskarsa dauke da dinbim kunya da nadamar kuskuren da yayi."Ga mamakin iron yadda Hajiya mai gado ta canja nan take."Kara godewa mahaifiyarsa yayi."A kan abinda tayi masa na bazAta."Da hakurin da tayi da iyayen salma wanda batada shi saboda yasan ta sarai batason Jan rai!"Da hakan yayi sallama da cikin jin dadi ya wuce."
"A part dinsa ma baiyi bacci ba sai da ya kira jameel yana masa tsiyar dan iskanci da neman wurin Shiga shi ne ya fadawa Hajiya da hakan dai har suka gama wayar tare da alkawarin gobe zasu hadu."Daga nan Salma ya kira ya labarta mata Hajiya ta yarda da zancen auren su."
"Ta ce masa ai ita tuni tanada wannan labarin na dukkan avinda ya faru tun farko har karshe ta zayyano masa."
"Fushi yayi ya kashe wayar bayan ya gama mata bambami akan ta dan ta rufe shi!"A karshe wayarsa ya kashe ya kwanta yana mamakin zurfin ciki irin na salma gimbiyar mata."Salma kwantawa tayi tana tunanin bahagon halin Salman dinta."
*3:00pm*
"To kin dai ji dalilin kiranki da nayi ke da minal domin in sanarda ku rubutaccen al'amarin da zai faru!"Kuma na amince ne saboda ai masa adalchi kuma lafiyarsa nake duba masa!"Ni kaina ba hakan naso ba Zainab!"Kin ga hajiya Raliya nan ita ce shaidata."Minal Kiyi hakuri ki yarda da wannan kaddarar kinji 'yahtah.......!"
"Dakata hakan ya isa! Yaya mai gado!....sannan ta juya wurin minal da Nidal da sukayi mutuwar zaune cikin zuciya tace ku tashi mu tafi gida!"
"Haba zainab meye haka daga magana.....dan Allah can ki min shiru nayi da ke!?ko na saka ki acikin lanari na!?Saboda tsabar munafunci mai shiga a tsakanin jini daya wallahi Raliya Yanzu nagane wannan duk Sharrin ki ne daman can kina bakin cikina ni da minal baki kaunar ganina da yayata mai gado lafiya to burinki ya cika kin rabamu!"
"Zainab kina cikin hankalinki ita hajiya raliyar ce zakiyawa wannan rashin mutunci!"Inji Hajia mai gado cikin bacin rai!"
"Eh na yarda!kuma na amince banda mutuncin meye aciki dan na cinye na tsohuwar banza...!"Munafuk....!"
"TAtass taji saukar marin da hajiya mai gado ta watsawa zainab ta ce na gane ke baki da kirki kuma ba a maganar girma da arziki da ke!"Duk karamcin da nai maki da wannan zaki saka min zainab!"Meye kikeso ban miki ba!? ni zakiyiwa wulaqanci!"Meyasa kinka cikaa son kai!"Ki tuna tilastawa salman nayi sanadin hakan ya kamu da cutar ciwon zuciya!"Amma duk baki damu ba kanki da minal kawai kinka sani!"Baki damu da rayuwar shi ba!"Meyasa zainab!"Duk irin sonki da kaunarki da nikeyi baki gani!"Meye aibu dan ya hadasu duka ya aure su haram ne..."
"Ba haram ba ne amma ni zainab uwar minal mai qaunarta na haram ta 'yata ta auri salman kuma bazan lamunce zaman ta da matsiyaciya yar mayu ba!" kuma ku fadawa salman ya kyauta!"Yaya mai gado mun gode!"Nidal kuzo mu wuce!"
"Ilham cikin kukah!"Ta ce,Dan Allah Aunty zainab kuyi hakuri bamu taba jin tsakaninku ba!"Kada kiyi fushi kibari asamu masalaha!"