Sashe 4
Bakar Akida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Gefen salman ko yanda ya ga safe hakan yaga dare domin baiyi bacci ba akarshe nafiloli ya dinga yi domin samun sauki arayuwar sa!"
"Salma ta gama shirinta tsaf!Dan tuni baba ya bata izini"Na tafiya qauyen su Inna Baraka domin ita tana son rayuwar dangin Innarta"Domin suna nuna mata so sosai."Da tunanin tafiyar ta zuwan qauyen felende ta kwanta bacci!"
"Anty Zainab kuwa ta kosa safiya bata wayewa ba domin ta sanarwa minal abin farin ciki."Da murna da zancen ta kwanta bacci."
BAKAR AKIDA
©TASKAR NABEELA DIKKO
®PEN WRITERS ASSOCIATION
Page 21/25
_An karbou daga Abdullah d'an Abbas (R.A)ya ce,"Annabi(SAW) ya ce,Yin kyauta ka koma tamkar kare ne da yakeyin amai daga baya ya lashe abinsa."Bukhari da Muslim suka ruwaito."_
*ALLAH ya sanya mu acikin bayin sa masu kyauta saboda shi Ameen.*
"Hajiya mai gado ce,Zaune akan 3siter ta sha kwalliya sai kamshi takeyi kamar wacce zataje gasa,Da yake macece mai son kwalliya da shigar girma,Hankalinta na kan T.v da take kallon AREWA24 Inda ake shirin nan na HASKE MATAN AREWA da qawarta kuma abokiyar business dinta Hajiya Aisha Falke"Haka kawai jinin su ya hadou har suka zama aminan juna saboda tana yin matar sosai."(Ni kaina matar ina yinta over da dukkan matan Hasken saboda sun tsaya da Kansu sun jajirce agida da waje,Ya kamata mu kama Sana'a mata domin mu kasance Haske aduk in da mu ke.")
"A gidan Hajiya mai gado
Ilhaam ce ke ta waya da Dr.jameel abokin yayanta Salman kuma mijin da take burin aure da zarar ta kammala karatunta nan da 'yan watanni."In da yake sanarda ita suna zuwa yanxun nan shi da mutumen wato Salman."
"Ilhaam tashi tayi ta shiga kichen an gama girki ta hada musu a daning."
"Dakinta ta fada domin ta tsantsarawa Habibinta kwalliya."Dr jameel."
"Dr.Salman ko sai faman mita yakema Dr.Jameel wai ya daina nunawa Ilhaam so da yawa hakan,Shi fa baison ilhaam qaramar yarinya ta raina shi akan jameel saboda bai son raini!"
"Dr.Jameel dariya yayi kana yace haba dai nawan kai ka manta har kuka kakeyi akan wacce ko sa'an ilhaam din batayi ba!"Ai ko ba'ayi ba Ilhaam dina tana bawa salma, 2/3years na kwarai wallahi..."
"Murmushi Salman yayi yace to Dan iska saura ka fadawa Ilhaam!"Kaga ita fa salma ta daban ce wani abu ban ma sanin ina yinsa akanta."
"Hahaha ai kuwa zan fadawa Ilhaam yayanta mayen so ne taima dariya.."In ji Jameel cikin sigar zolaya"
"Aiko da na karye mata kafa na buge mata baki!"Ka ga sai kazo jinya bayan ta daku."
"Haba salman ai bazan fara ba!" mai da wukar wasa nikeyi yanzu dai ka daina matsawa abin kaunata Ilhaam nasan ka baka wasa!"
"Kai yaran sai da hakan ayanzu nine matsayin Abbanmu dole in kula da tarbiyar ta shiyasa bana daga mata kafa da yanzu ta wuce saninka wayewar kawayenta tayi yawa sai da sa mata ido sosai jameel amma ina sonta matuka!"Kasan fa Yar gatan Umma da Abba ce Maryama(Sunan umman marigayi babanmu shiyasa muke kiranta da ILHAAM)
"Wannan kuma gaskiya ne salman ana son hakan Allah ya bamu ikon kulawa da su."
"Ameen suka ce dukan su a daidai lokacin da mai gadi ya wangale musu gate domin shiga cikin gidan."
"Mummyn Minal ce zaune da Abbanta da ya dawo daga sokoto bayan ya ci abinci ya huta ne suke tattaunawa dangane da auren minal da salman da suka da d'ai suna marari,da burin gani."
"Abban minal yayi matukar farinciki da ya samu labarin auren kuma ya bada goyon bayansa 100% akan zancen bugu da qari yasha alwashin shirya shagalin da ba'a tab'a yiwa 'Yar kowa ba a jihar Kebbi da kewayenta saboda zai ba naira kashi!."
"Hajiya Zainab ta nuna jin dadin akan kudin da Abban minal zaiyi facaka da su Idan ransu ya gani"Tasha alwashin ko ita ba za a barta baya saboda dole ta fita kunyar qawayenta ta ayi hidima ta yadawa a mujallu,Dan tun kan shigarta da minal ta alfarma Zasuyi yadda ake yiwa sauran diyan manyan mutane masu hannu da shuni kamar minal."
"Tun lokacin da salma ta dawo daga wurin su salman ta shiga daki tana rusa kuka!"
"Babu abinda takewa kuka!Irin rashin masoyinta mai kyau da kyawawan hali,mai mutunci,tausayi da taimakon al'umma."Sannan ga son sa da kaunarsa da ke addabar rayuwarta!"
"Da sallama Inna Baraka ta shigo dakin rike da kwanon pura a hannunta,Karasowatayi awurin da Salma take kwance ta tasheta furar ta miqa mata ta sha,sannan tace share hawayenki Salmana in shaa Allah,Sai kinga musanya ta alheri agurin ubangiji yana tare da mu kiyi hakuri ki kuma jure!"
"Salma duban Inna Baraka tayi da rinanun idaniyanta da suka kumbura saboda kuka!" tace to inna nayi!"Daga yau na debe salman arayuwata!"Bazan kara sonsa ko tuna shi arayuwata ba!"Ki tambaya min Baba idan zai barni zanje qauyen ku(Felande) inda Gwaggo Hassana in kwana biyu ko na samu nutsuwa.!
"Naji Salma babu damuwa kuma zan sanarda shi ki fara shiri dan nasan Malam zai barki ki tafi!"
"To inna zan fara nagode."In ji salma.
"Allah shi miki ALBARKA ya albarkaci rayuwarki ya sa ki huta duniya da lahira salma."
"Amin Innata, Nagode,Allah ya Baku aljanna kuma."
"Ameen ya rabbi suka fada gabaki dayansu cikin jin dadin addu'ar."
"Dr.Salman da Jameel suka shigo falon da sallama da fara'arta ta amsa musu saboda tana son yaranta sosai musamman Salman da take gani kamar marigayi babansa saboda kamarsu da halayensu iri daya ne."
"Cikin ladabi suka gaisheta yayinda suke shirin zaunawa a 2sitr dukansu, ta amsa musu fuskarta asake."
"Hajiya mai gado ta tambayi Dr.jameel ya gidan nasu"
"Ya ce, mata lafiya lau."
"Ihaam......"
"Hajiya ta kira awaya tace tazo ta kawowa yayyenta abinci."
"Cikin material red riga da siket da Dan qaramin gyale red Ikhram ta fito kayan sun amsheta sosai kuma sun kame jikinta da kyar take tafiya sai qamshin Arabian perfumes(Sadat,Taiba,Burhan,Oud) ke tashi ajikinta."A hankali ta qaraso wurin su ta gaishe su."
"Dr.jameel ne ya amsa mata sai faman kallonta yakeyi saboda ba karya ta hadu."
"Dr.Salman ko harara ya watsa mata saboda shidai ya tsani irin saka banzan kayan nan da takeyi."yace,ke lafiya kika zo kika wani tsaya mana hakan wuce zuwa saka Hijab!"
"Cikin tsoro da fargaba!"Ta ce tou! daman Yaya salman abincinku ne!"Yana dining....!"
"Okay,Jameel Bismillah muje muci abinci."Tashi sukayi dukan su zuwa dining place."
"Baki Ikhram ta tunzura cike da takaicin yayanta salman!"Ta nufi wurin Hajiyar tace Umma kina jin wancan bagidajen wai nasa hijab kamar wata malamar allo!"
"Tsaki Hajiya mai gado tayi tace,barni da shi bakisan takaicin da ya bani ba!"Ga shi daman shi nike jira yafi son ya ganki kamar bagidajiyar yarinyar da yake so!"Meye acikin hijab banda zafi!"Mtwsssa ki kyale shi!"
"A'ah Umma kinsan da zarar yazo yaga ban sa ba zai min fada agaban abin so na!"Umma kinga yadda naje da hankalin da Dr.jameel na burge shi amma shi wancan yana son kwafsa mana!"In ji Ilhaam.
"Bakomai Auta na(Ilhaam) zan hana shi takura miki in dai kan wannan shigar taki ne saboda nima kin burgeni gaskiya telan nan ya fidda ke sosai kamar wata balaraba zan Baki 5k kikaai masa goron dunkin nan."
"Kai Ummana zaiji dadi jibi yayi min Wanda yafi wannan duk da na biyasa kudin aikinsa amma yaba kyauta tukuici nagode Umma."
"Suna cikin firar ne su salman suka dawo bayan sun kammala Dinner dinsu."
"Bayan sun zauna Hajiya tace ke Ihaaam ku kuma dayan falon keda Jameel zanyi magana da Yayanki."
"Okay Umma,Ikharam tace cikin jin dadi suka bar wurin ita da Dr.jameel."
"Salman yace Hajiya kina fa gani hijab nace tasaka kafin ta tafi, hakan zataje
Kamar wata bamaguza!"
"Kai dataka!"Kasan batada tarbiya da kamun kai shiyasa zataje hakan!"ka fita idona in rufe!"Nasha fada maka kadaina takurawa Auta!"Amma bakaji to bamaguzar ce!"Kuma hijab bazata sa ba!"Ni na hanata Dan ba ta'aziyya ko Islamiyya zataje ba!"Dan ba ku maza ke sawa ba!"kasan yadda yake da takura!"Naga dai ba bare agidan nan, daga Ni sai kai da kuma abokinka ne,Kuma kai da shi tun kuna yara kuke tare yasan kurciyar Ikhram duka, kuma aurenta zaiyi ka ko ga ai anzama daya!"To waye acikin mu Autanah zata sawa hijab!"Ka fita harkar 'yahtah na gaya maka!"
"To Hajiya Ayi hakuri."Salman yace cikin ladabi."
"Naji!Kasan dalilin tsayarda kai nan!"
"A'ah Hajiya.........."
"Magana zamuyi kuma umurninah ne ba shawara nike nema va bana bukatar comment dinka ko guda!!!!!........."
BAKAR AKIDA
©TASKAR NABEELA DIKKO
® PEN WRITERS ASSOCIATION
Page 31/35
_Wannan page na Ku ne, Masoyan Nabeela Dikko Novels, ina ganin sak'on Ku abin da yawa shiyasa ba kowa nakewa reply ba, amma nagode sosai da kulawa, na samu tsaikon typing sanadin zazzabi da nayi na kwana biyu amma_ _Alhamdullilah na samu sauqi sosai na kuma gode da addu'oinku da fatan alherin Ku agareni, kusani ina tare da Ku,A duk inda Ku ke kuma kwarin gwuiwar da kuke bani shi ke kara sa ni ina sanbadou muku novels masu ma'ana,Ba na mai da hankali kan soyayya a novels dina manufar rubutuna nikeso ku gane Ku dauki darasi mai kyau acikinsa Nagode Nagode Allah ya bar zumunci Ameen._
________________________________
"Misalin karfe sha biyu da rabi na rana "Minal ce zaune a katafaren falon ta ita da mummynta su na tattaunawa bayan mummy ta bata labarin yadda sukayi da Hajiya mai gado sarai."
"Minal taji dadi ba kadan ba kuma ta nuna farin cikin ta tare da jinjinawa mummynta bisa ga kokarinta domin ganin ta samu farin cikin ranta wato Yaya salman."
"Mummy kara kwantar mata da hankali tayi tare da alqawarta mata irin shagalin da za ayi alokacin auren na su."
"Murnar minal ta qaro ta ce agaskiya mummy ina alfahari da samunku da nayi amatsayin iyayenah kuna so na matuka."
"Babu komai Minal idan bamu so ki ba wa zamu so?Ke kadaice Allah yabamu amatsayin 'ya kinga dole muyi kaffa kaffa da rayuwarki bamuson abinda zai dameki bare ya bata rayuwarki ko menene Minal dina,"
"Okay mummy yanzu zamu fita ni da Nidal Nasir zan bi ta gidansu mu wuce."
"Ina za ku tafi Minal naga baki cika fita da wuri ba idan ba office zakije ba?"
"No mummy karki da mu idan muka dawo zakiji."
"To Allah ya tsare ki gaida Umman minal din."
"Salma ta gama shirinta tsaf!Dan tuni baba ya bata izini"Na tafiya qauyen su Inna Baraka domin ita tana son rayuwar dangin Innarta"Domin suna nuna mata so sosai."Da tunanin tafiyar ta zuwan qauyen felende ta kwanta bacci!"
"Anty Zainab kuwa ta kosa safiya bata wayewa ba domin ta sanarwa minal abin farin ciki."Da murna da zancen ta kwanta bacci."
BAKAR AKIDA
©TASKAR NABEELA DIKKO
®PEN WRITERS ASSOCIATION
Page 21/25
_An karbou daga Abdullah d'an Abbas (R.A)ya ce,"Annabi(SAW) ya ce,Yin kyauta ka koma tamkar kare ne da yakeyin amai daga baya ya lashe abinsa."Bukhari da Muslim suka ruwaito."_
*ALLAH ya sanya mu acikin bayin sa masu kyauta saboda shi Ameen.*
"Hajiya mai gado ce,Zaune akan 3siter ta sha kwalliya sai kamshi takeyi kamar wacce zataje gasa,Da yake macece mai son kwalliya da shigar girma,Hankalinta na kan T.v da take kallon AREWA24 Inda ake shirin nan na HASKE MATAN AREWA da qawarta kuma abokiyar business dinta Hajiya Aisha Falke"Haka kawai jinin su ya hadou har suka zama aminan juna saboda tana yin matar sosai."(Ni kaina matar ina yinta over da dukkan matan Hasken saboda sun tsaya da Kansu sun jajirce agida da waje,Ya kamata mu kama Sana'a mata domin mu kasance Haske aduk in da mu ke.")
"A gidan Hajiya mai gado
Ilhaam ce ke ta waya da Dr.jameel abokin yayanta Salman kuma mijin da take burin aure da zarar ta kammala karatunta nan da 'yan watanni."In da yake sanarda ita suna zuwa yanxun nan shi da mutumen wato Salman."
"Ilhaam tashi tayi ta shiga kichen an gama girki ta hada musu a daning."
"Dakinta ta fada domin ta tsantsarawa Habibinta kwalliya."Dr jameel."
"Dr.Salman ko sai faman mita yakema Dr.Jameel wai ya daina nunawa Ilhaam so da yawa hakan,Shi fa baison ilhaam qaramar yarinya ta raina shi akan jameel saboda bai son raini!"
"Dr.Jameel dariya yayi kana yace haba dai nawan kai ka manta har kuka kakeyi akan wacce ko sa'an ilhaam din batayi ba!"Ai ko ba'ayi ba Ilhaam dina tana bawa salma, 2/3years na kwarai wallahi..."
"Murmushi Salman yayi yace to Dan iska saura ka fadawa Ilhaam!"Kaga ita fa salma ta daban ce wani abu ban ma sanin ina yinsa akanta."
"Hahaha ai kuwa zan fadawa Ilhaam yayanta mayen so ne taima dariya.."In ji Jameel cikin sigar zolaya"
"Aiko da na karye mata kafa na buge mata baki!"Ka ga sai kazo jinya bayan ta daku."
"Haba salman ai bazan fara ba!" mai da wukar wasa nikeyi yanzu dai ka daina matsawa abin kaunata Ilhaam nasan ka baka wasa!"
"Kai yaran sai da hakan ayanzu nine matsayin Abbanmu dole in kula da tarbiyar ta shiyasa bana daga mata kafa da yanzu ta wuce saninka wayewar kawayenta tayi yawa sai da sa mata ido sosai jameel amma ina sonta matuka!"Kasan fa Yar gatan Umma da Abba ce Maryama(Sunan umman marigayi babanmu shiyasa muke kiranta da ILHAAM)
"Wannan kuma gaskiya ne salman ana son hakan Allah ya bamu ikon kulawa da su."
"Ameen suka ce dukan su a daidai lokacin da mai gadi ya wangale musu gate domin shiga cikin gidan."
"Mummyn Minal ce zaune da Abbanta da ya dawo daga sokoto bayan ya ci abinci ya huta ne suke tattaunawa dangane da auren minal da salman da suka da d'ai suna marari,da burin gani."
"Abban minal yayi matukar farinciki da ya samu labarin auren kuma ya bada goyon bayansa 100% akan zancen bugu da qari yasha alwashin shirya shagalin da ba'a tab'a yiwa 'Yar kowa ba a jihar Kebbi da kewayenta saboda zai ba naira kashi!."
"Hajiya Zainab ta nuna jin dadin akan kudin da Abban minal zaiyi facaka da su Idan ransu ya gani"Tasha alwashin ko ita ba za a barta baya saboda dole ta fita kunyar qawayenta ta ayi hidima ta yadawa a mujallu,Dan tun kan shigarta da minal ta alfarma Zasuyi yadda ake yiwa sauran diyan manyan mutane masu hannu da shuni kamar minal."
"Tun lokacin da salma ta dawo daga wurin su salman ta shiga daki tana rusa kuka!"
"Babu abinda takewa kuka!Irin rashin masoyinta mai kyau da kyawawan hali,mai mutunci,tausayi da taimakon al'umma."Sannan ga son sa da kaunarsa da ke addabar rayuwarta!"
"Da sallama Inna Baraka ta shigo dakin rike da kwanon pura a hannunta,Karasowatayi awurin da Salma take kwance ta tasheta furar ta miqa mata ta sha,sannan tace share hawayenki Salmana in shaa Allah,Sai kinga musanya ta alheri agurin ubangiji yana tare da mu kiyi hakuri ki kuma jure!"
"Salma duban Inna Baraka tayi da rinanun idaniyanta da suka kumbura saboda kuka!" tace to inna nayi!"Daga yau na debe salman arayuwata!"Bazan kara sonsa ko tuna shi arayuwata ba!"Ki tambaya min Baba idan zai barni zanje qauyen ku(Felande) inda Gwaggo Hassana in kwana biyu ko na samu nutsuwa.!
"Naji Salma babu damuwa kuma zan sanarda shi ki fara shiri dan nasan Malam zai barki ki tafi!"
"To inna zan fara nagode."In ji salma.
"Allah shi miki ALBARKA ya albarkaci rayuwarki ya sa ki huta duniya da lahira salma."
"Amin Innata, Nagode,Allah ya Baku aljanna kuma."
"Ameen ya rabbi suka fada gabaki dayansu cikin jin dadin addu'ar."
"Dr.Salman da Jameel suka shigo falon da sallama da fara'arta ta amsa musu saboda tana son yaranta sosai musamman Salman da take gani kamar marigayi babansa saboda kamarsu da halayensu iri daya ne."
"Cikin ladabi suka gaisheta yayinda suke shirin zaunawa a 2sitr dukansu, ta amsa musu fuskarta asake."
"Hajiya mai gado ta tambayi Dr.jameel ya gidan nasu"
"Ya ce, mata lafiya lau."
"Ihaam......"
"Hajiya ta kira awaya tace tazo ta kawowa yayyenta abinci."
"Cikin material red riga da siket da Dan qaramin gyale red Ikhram ta fito kayan sun amsheta sosai kuma sun kame jikinta da kyar take tafiya sai qamshin Arabian perfumes(Sadat,Taiba,Burhan,Oud) ke tashi ajikinta."A hankali ta qaraso wurin su ta gaishe su."
"Dr.jameel ne ya amsa mata sai faman kallonta yakeyi saboda ba karya ta hadu."
"Dr.Salman ko harara ya watsa mata saboda shidai ya tsani irin saka banzan kayan nan da takeyi."yace,ke lafiya kika zo kika wani tsaya mana hakan wuce zuwa saka Hijab!"
"Cikin tsoro da fargaba!"Ta ce tou! daman Yaya salman abincinku ne!"Yana dining....!"
"Okay,Jameel Bismillah muje muci abinci."Tashi sukayi dukan su zuwa dining place."
"Baki Ikhram ta tunzura cike da takaicin yayanta salman!"Ta nufi wurin Hajiyar tace Umma kina jin wancan bagidajen wai nasa hijab kamar wata malamar allo!"
"Tsaki Hajiya mai gado tayi tace,barni da shi bakisan takaicin da ya bani ba!"Ga shi daman shi nike jira yafi son ya ganki kamar bagidajiyar yarinyar da yake so!"Meye acikin hijab banda zafi!"Mtwsssa ki kyale shi!"
"A'ah Umma kinsan da zarar yazo yaga ban sa ba zai min fada agaban abin so na!"Umma kinga yadda naje da hankalin da Dr.jameel na burge shi amma shi wancan yana son kwafsa mana!"In ji Ilhaam.
"Bakomai Auta na(Ilhaam) zan hana shi takura miki in dai kan wannan shigar taki ne saboda nima kin burgeni gaskiya telan nan ya fidda ke sosai kamar wata balaraba zan Baki 5k kikaai masa goron dunkin nan."
"Kai Ummana zaiji dadi jibi yayi min Wanda yafi wannan duk da na biyasa kudin aikinsa amma yaba kyauta tukuici nagode Umma."
"Suna cikin firar ne su salman suka dawo bayan sun kammala Dinner dinsu."
"Bayan sun zauna Hajiya tace ke Ihaaam ku kuma dayan falon keda Jameel zanyi magana da Yayanki."
"Okay Umma,Ikharam tace cikin jin dadi suka bar wurin ita da Dr.jameel."
"Salman yace Hajiya kina fa gani hijab nace tasaka kafin ta tafi, hakan zataje
Kamar wata bamaguza!"
"Kai dataka!"Kasan batada tarbiya da kamun kai shiyasa zataje hakan!"ka fita idona in rufe!"Nasha fada maka kadaina takurawa Auta!"Amma bakaji to bamaguzar ce!"Kuma hijab bazata sa ba!"Ni na hanata Dan ba ta'aziyya ko Islamiyya zataje ba!"Dan ba ku maza ke sawa ba!"kasan yadda yake da takura!"Naga dai ba bare agidan nan, daga Ni sai kai da kuma abokinka ne,Kuma kai da shi tun kuna yara kuke tare yasan kurciyar Ikhram duka, kuma aurenta zaiyi ka ko ga ai anzama daya!"To waye acikin mu Autanah zata sawa hijab!"Ka fita harkar 'yahtah na gaya maka!"
"To Hajiya Ayi hakuri."Salman yace cikin ladabi."
"Naji!Kasan dalilin tsayarda kai nan!"
"A'ah Hajiya.........."
"Magana zamuyi kuma umurninah ne ba shawara nike nema va bana bukatar comment dinka ko guda!!!!!........."
BAKAR AKIDA
©TASKAR NABEELA DIKKO
® PEN WRITERS ASSOCIATION
Page 31/35
_Wannan page na Ku ne, Masoyan Nabeela Dikko Novels, ina ganin sak'on Ku abin da yawa shiyasa ba kowa nakewa reply ba, amma nagode sosai da kulawa, na samu tsaikon typing sanadin zazzabi da nayi na kwana biyu amma_ _Alhamdullilah na samu sauqi sosai na kuma gode da addu'oinku da fatan alherin Ku agareni, kusani ina tare da Ku,A duk inda Ku ke kuma kwarin gwuiwar da kuke bani shi ke kara sa ni ina sanbadou muku novels masu ma'ana,Ba na mai da hankali kan soyayya a novels dina manufar rubutuna nikeso ku gane Ku dauki darasi mai kyau acikinsa Nagode Nagode Allah ya bar zumunci Ameen._
________________________________
"Misalin karfe sha biyu da rabi na rana "Minal ce zaune a katafaren falon ta ita da mummynta su na tattaunawa bayan mummy ta bata labarin yadda sukayi da Hajiya mai gado sarai."
"Minal taji dadi ba kadan ba kuma ta nuna farin cikin ta tare da jinjinawa mummynta bisa ga kokarinta domin ganin ta samu farin cikin ranta wato Yaya salman."
"Mummy kara kwantar mata da hankali tayi tare da alqawarta mata irin shagalin da za ayi alokacin auren na su."
"Murnar minal ta qaro ta ce agaskiya mummy ina alfahari da samunku da nayi amatsayin iyayenah kuna so na matuka."
"Babu komai Minal idan bamu so ki ba wa zamu so?Ke kadaice Allah yabamu amatsayin 'ya kinga dole muyi kaffa kaffa da rayuwarki bamuson abinda zai dameki bare ya bata rayuwarki ko menene Minal dina,"
"Okay mummy yanzu zamu fita ni da Nidal Nasir zan bi ta gidansu mu wuce."
"Ina za ku tafi Minal naga baki cika fita da wuri ba idan ba office zakije ba?"
"No mummy karki da mu idan muka dawo zakiji."
"To Allah ya tsare ki gaida Umman minal din."