Sashe 13
Arman Maleek Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ko da ta shiga nan ma a zaune ta sameshi kan kujera, bakinshi na Ambaton sunan Allah, da sauri ta ƙarasa tare da jaan center table gabanshi ta ajiye tray din , tsugunnawa tayi gabanshi tace "Sabahul khhair Yaaa Zauj!, ta fada idanunta na kan haɗa mishi coffeen da take cike da kwarewa, shi kuwa fuskarta ya tsurawa ido, ƙasa ya ringa yi da idanunshi har ya sauka akan kirjinta da suka cika masha Allah, lumshe idanunshi yy, yana jin wani chanji na daban wanda a iya tsawon rayuwarshi ya manta rabon da ya ji irin wannan chanji a jikinshi, wanda da har yake tunanin koma bashi da lafiya, "Zauj.!" , ta dawo dashi daga tunanin da yake, miƙa mishi cup din tayi, A hankali ya karɓa, hakan yasa ta miƙe, hips dinta da suke kamar zasu faso wandon jikinta su fito ya tsuraww ido, yana mamakin girman da Sadiyyerh tayi lokaci daya, ta cika ta ko ina, iskar da ya shaƙa ya fesar cikin wani yana yi, kallonta yy ganin tana shirin juyawa, "Yaa Subhanallah" ya furta lokacin da yy Arba da Mazaunanta da suke so masha Allah kawai, tuni zuciyarshi ta Ayyana mishi wani saƙo.
har ta juya yace "Sadiyyerh!." a hankali ta juyo tace "Zauj..!", har cikin ranshi yake jin sunan in ta faɗa dan tayi mugun iya sarrafa harshenta ta lankwasashi ta yarda in ta faɗi magana zata jaa hankali, "Zo!" ya furta ba tare da ya kalli fuskarta ba, a hankali ta tako zuww gareshu, jikinshi ta fara ƙoƙarin shigewa , ganin hakan yasa ya bubbuga gefenshi da hannunshi, gane abun da yake nufi yasa ta zauna a gefenshi, tare da daura kanta a kafaɗarsa, hannunta cikin gemunshi tace "Zauj Azumi gobe ko ?", ba tare da ya kallets ba yace "In sha Allah !", idanunta akan yatsun hannunshi da suke zara-zara farare tass suna dauke da kyawawan kumba, ga wani siririn duhu da ya zagayesu wanda ya ƙara ƙawata hannun, kumbarshu fatt , sai sheki take.
hannunshi yasa ya shafi wuyanta har zuwa gurin kirjinta, zabura tayi tare da kankame hannun, dan danan jikinta ya dauki rawa, kamar wadda aka haɗawa Electric current , idannunshi akan yatsunta, yace "me.?", cikin fisgo maganar daga ƙasan maƙoshi ta ce "Allah hannunka Current", kallonta ya danyi , ido cikin ido suka kalli juna, da sauri ta dauke idanubta tare da yin ƙasa da su, dan ba zata iya jurar kallon cikin idanunshi ba, shi kuwa abun da ya gani cikin idanunta ya sanyashi sauke ajiyar zuciya mai karfi , yana da ɗumbin ilimi sosai, ciki kuwa har da Ilimin nazartar halayen Dan Adam da ɗabi'unsu har ma da wasu sassan nasu, shi yasa cikin abin da ba zai wuce second biyu zuwa ukku ba ya gama fuskantar yana yinta, har ma da zubinta.
kafadarta ya rungume tare da lumshe idonshi, chan ciki tace "Zauj Coffee ", ta furta cikin sanyi da kasalar da suka risketa cikin lokaci ƙanƙani, matsawa tayi daga jikinshi, ta miƙa mishi tea din, a gurin karɓa hannunsu ya goge juna, da sauri ta saki, cikin zafin nama ya damki cup din, idanunta da suka fara chanja kala cikimsu yy jaa-jaa ga hawaye kwance ciki ya kalla, da sauri ta dauke idanunta , dan yau din in ya kalli cikin idanunta wani abu take ji cikin jikinta.
gefenshi ta koma ta kankame jikinta kamar mai tsoron a taɓata, wannan sauyin nata a yau ya matuƙar bashi mamaki, abun da ya gani cikin idanunta ya matuƙar gigitashi, bai taɓa tunanin har haka ba, bata taɓa abu makamancin haka ba. duk ya yarda take duduma akan jikinshi amma bata taba haka ba, ko yanzu girma ya fara kamata, da buƙatar mijinta?.
shin akanshi kawai abun yake faruwa ko kuwa hae ma akan kowa, ya zama dole kuwa ya mata hijabi da sauran maza , kuma dole ya tabbatar da ita a matsayin katangarsa,wadda zai ringa raɓa a duk sanda yake da bukatar hakan, a hankali ya fara shan coffeen yana kallonta har ya ƙarasa shanyewa tas, ƙafarta da gashi suka mimmiƙe ya tsurawa ido yana kallon yarda matsirar gashin tayi burɗum-burɗum.
Alƙyabbar jikinshi ya cire tare da yafa mata a jikinta dan yama fuskanci sanyi take ji, shigewa bedroom dinshi yy domin ya dan kwanta ya huta, yana shiga ya wuce bathroom sai da yy wanka kafin ya shirya ya fito, cikin Jallabiyarshi, bed ya nufa direct yana zuwa ya haye tare da jaaan blanket ya rufe jikinshi, idanunshu a lumshe har ya gama Addu'a kafin ya fara kiran sunnan Allah, dan-dan barci ya daukesa, barci mai dadi.....
iya kuwa cikin wasu yan mintuna gaba daya jikinta ya gauraye da zafin zazzaɓi zafi sosai , jikinta na ta rawa, tuni ta ƙara ƙudundunewa cikin Alƙyabbar da ya bata, sai guraren 12 pm kafin zazzaɓin ta zamu ya dan barta har barci ya dan dauketa, amma duk da haka da zafin zazzaɓin a jikinta.
12:30pm ƙamshin turaren Huge Boss ya karaɗe gaba daya palon har ma da kewayen palon, yarda kamshi yake ƙara shiga hancinka ne kawai zai ƙara jadadda maka cewar mamalakinshi yana kusa ko kuma yana doso gurin, takun takalminshi yasa na dagon da kai na, kamar kullum yana nzn dai cikin shigarshi ta kamala da ya saba yi,idanunshi a kanta har ya ƙaraso cikin palon har gurin da take, yana mai mamakin yarda aka yi har lokacin bata tashi daga in da take ba, ko wuyanta ba zai mata ciwo bane ?, ya tambayi kanshi , a hankali ya yaye kanta da yake cikin Alƙyabbar, gashun kanta ya fara tozali da shi wanda ya zubo kan fuskarta, wanda da alama wahala ce ta mayar da shi kan fuskarta, hannunshi mai ɗumi yasa ya fara tattare mata gashin kan nata, tare da gyara mata shi yy baya.
hannunshi ya daura kan wuyanta, numfashi ta jaaa , jin jikinta da zafin zazzaɓi yasa, ya ƙyaleta tayi barcin may be zai ƙarasa sauka duka in tayi barcin........
KAR KU MANTA KU TUNTUƁI NUMBER TA KAMAR HAKA.
07033371851
PLEASE IN KIN SAN BA SIYA ZAKIYI BA KAR KIMIN MGN, MU ƁATA LOKACINMU .
DAGA TASKAR ƳAR LELE🧚♂️🧚♂️
[2/22, 11:58 PM] ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚♀️🧚♀️: 🌼🌼ARMAN MALEEK🌼🌼
*DAGA ALƘALAMIN*
SALMAJI ƳAR LELEN ROYAL STAR CE 🧚♂️🧚♂️🧚♂️
SADAUKARWA GA AMINIYATA MASOYIYATA, SADIYYA ABBAKAT MARU (ƳAR GATAN ROYAL STAR CE🌹🌹)
*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_
*Alk’alaminmu ‘yancinmu*
LAST FREE PAGE👯♀️
*P.11*
Ficewa yy ya barta anan, ko da ya sauka palon ƙasa, Ayyana da su Amah. ya gani zaune suna wasa sai Umma Jakadiya, da take ta faman list din abubuwan da basu da shi wanda za'a siyo kafin kamun Azumi, zama ya danyi kujerar da take fuskantarsu, A hankali cikin sanyinshi da ya zame mishi jiki yace "Ayya.!" Ayyana ce ta juyo ta kalleshi, ba tare da tace mishi komai ba, "Sadiyyerh bata jin dadi ki kula da ita , sanan ki haɗa mata kayanta zamu koma chan dayan gidan", ya fada idanunshi akan su Amah. "mai yake damunta.?", watsa hannuwanshi yy ba tare da tace komai ba, Su Amah ne suka mike zasu yi sama, da sauri yy kusu nuni da su dawo, ai kuwa da saurinsu suka koma suka zauna "please kar ki bari su tasheta She need rest!.", ya furta yana miƙewa, kai tsaye yy hanyar fita, sai kuna ya dan dawo da baya, "Umma Jakadiya kema ki haɗa kaya", yana fada yy ficewarshu ba tare da ya ko juyo ba.
yana fita Asibiti ya nufa, sai 1pm kafin ya nufi Masallaci.
Haleematou kuwa tun da ya fita ya barta sai kusan Asr ta farka, Ayyana ta gani kusa da ita, ita ta taimaka mata kafin ta bata tea da magani tasha, dan danan ta wartsake bama kama da su Amah suke zuba mata surutu ai sai ta zage.
yinin ranar hala suka yishi, ta kasa cin Abin ci hakan yasa ta dan faɗa kaɗan, bayan idar da Sallah Isha aka sanar da ganin wata, wanda hakan na nuni da cewar gobe za'a tashi da Azumi gaba daya duniya, Yaa Shehu bai koma gidan ba sai mota da ya tura a daukosu da ita, nan suka tarar da su Zayn, tana zuwa suka zauna suka fara rantafa fira, har bata san sun zauna kan kujera daya ba, Sallamar Yaa Shehi zai ta ankarar da ita, ranshi yy matuƙar ɓaci da ganinsu kan kujera daya, tazarar da take tsakaninsu ba wata mai yawa ba, fada ya farawa Zayn kamar zai ari baki duk da bawai ya iya fadan bane, dan cikin sanyi fada yake fita ba tare da wata hayaniya ba, dan in ma ba ka tsaya ka fuskanci maganar tasa ba sai ka dauka magana ce kawai yake ba fada ba.
Bayan ya gama balbalesu yy sama abunshi, har 11 tayi kowa yaje ya kwanta Amma Sadiyyerh na in da take, ta kasa motsawa, yanzu dun fadan da ya mata jiya yau ta ƙara aikata abu kamakancin hakan, har 12am bata tashi daga gurin ba.
Umma Jakadiya ta fito zata dauki ruwa kawai ta ganta zaune tayi tsuru, "lafiyarki baki je kin kwanta ba", kwaɓe fuskarta tayi tare da cewa "Ina tsoro kar ya min faɗa", ta fada hawaye taf idanunta, "ai kece bakya kyautawa , sam bakisan kin girma ba,uhmmm bana jin zai miki faɗa tunda ya miki ɗazun kin san bashu da mitar magana " da jin hakan jikinta ta samu ƙarfin guiwa ta miɗe izuwa saman, daki daya ne saman, hakan yasa ta tura da Sallama bakinta.
Zaune ta sameshi kan kujera, tuni tsoro ya luluɓeta dan gani take kamar ita yake jira, ɗurkusawa tayi kan ƙafafunta zata fara bashi hkr, da sauri ya miƙe yy shigewarshi ciki, bin bayanshi tayi kirjinta na dukan ukku-ukku. tsaye ta ganshi, nufo inda take yy.
Da sauri ta haura kan gadonsa, tana jujjuya mishi kai.
Shi kuwa Yaa Shehi maida ƙofar yy ya rufe ba tare da yasa key ba,
Da sauri ta rumtse idanunta ganin ya nufi gadon,
kana yana zare jallabiyar dake jikinsa.
har ta juya yace "Sadiyyerh!." a hankali ta juyo tace "Zauj..!", har cikin ranshi yake jin sunan in ta faɗa dan tayi mugun iya sarrafa harshenta ta lankwasashi ta yarda in ta faɗi magana zata jaa hankali, "Zo!" ya furta ba tare da ya kalli fuskarta ba, a hankali ta tako zuww gareshu, jikinshi ta fara ƙoƙarin shigewa , ganin hakan yasa ya bubbuga gefenshi da hannunshi, gane abun da yake nufi yasa ta zauna a gefenshi, tare da daura kanta a kafaɗarsa, hannunta cikin gemunshi tace "Zauj Azumi gobe ko ?", ba tare da ya kallets ba yace "In sha Allah !", idanunta akan yatsun hannunshi da suke zara-zara farare tass suna dauke da kyawawan kumba, ga wani siririn duhu da ya zagayesu wanda ya ƙara ƙawata hannun, kumbarshu fatt , sai sheki take.
hannunshi yasa ya shafi wuyanta har zuwa gurin kirjinta, zabura tayi tare da kankame hannun, dan danan jikinta ya dauki rawa, kamar wadda aka haɗawa Electric current , idannunshi akan yatsunta, yace "me.?", cikin fisgo maganar daga ƙasan maƙoshi ta ce "Allah hannunka Current", kallonta ya danyi , ido cikin ido suka kalli juna, da sauri ta dauke idanubta tare da yin ƙasa da su, dan ba zata iya jurar kallon cikin idanunshi ba, shi kuwa abun da ya gani cikin idanunta ya sanyashi sauke ajiyar zuciya mai karfi , yana da ɗumbin ilimi sosai, ciki kuwa har da Ilimin nazartar halayen Dan Adam da ɗabi'unsu har ma da wasu sassan nasu, shi yasa cikin abin da ba zai wuce second biyu zuwa ukku ba ya gama fuskantar yana yinta, har ma da zubinta.
kafadarta ya rungume tare da lumshe idonshi, chan ciki tace "Zauj Coffee ", ta furta cikin sanyi da kasalar da suka risketa cikin lokaci ƙanƙani, matsawa tayi daga jikinshi, ta miƙa mishi tea din, a gurin karɓa hannunsu ya goge juna, da sauri ta saki, cikin zafin nama ya damki cup din, idanunta da suka fara chanja kala cikimsu yy jaa-jaa ga hawaye kwance ciki ya kalla, da sauri ta dauke idanunta , dan yau din in ya kalli cikin idanunta wani abu take ji cikin jikinta.
gefenshi ta koma ta kankame jikinta kamar mai tsoron a taɓata, wannan sauyin nata a yau ya matuƙar bashi mamaki, abun da ya gani cikin idanunta ya matuƙar gigitashi, bai taɓa tunanin har haka ba, bata taɓa abu makamancin haka ba. duk ya yarda take duduma akan jikinshi amma bata taba haka ba, ko yanzu girma ya fara kamata, da buƙatar mijinta?.
shin akanshi kawai abun yake faruwa ko kuwa hae ma akan kowa, ya zama dole kuwa ya mata hijabi da sauran maza , kuma dole ya tabbatar da ita a matsayin katangarsa,wadda zai ringa raɓa a duk sanda yake da bukatar hakan, a hankali ya fara shan coffeen yana kallonta har ya ƙarasa shanyewa tas, ƙafarta da gashi suka mimmiƙe ya tsurawa ido yana kallon yarda matsirar gashin tayi burɗum-burɗum.
Alƙyabbar jikinshi ya cire tare da yafa mata a jikinta dan yama fuskanci sanyi take ji, shigewa bedroom dinshi yy domin ya dan kwanta ya huta, yana shiga ya wuce bathroom sai da yy wanka kafin ya shirya ya fito, cikin Jallabiyarshi, bed ya nufa direct yana zuwa ya haye tare da jaaan blanket ya rufe jikinshi, idanunshu a lumshe har ya gama Addu'a kafin ya fara kiran sunnan Allah, dan-dan barci ya daukesa, barci mai dadi.....
iya kuwa cikin wasu yan mintuna gaba daya jikinta ya gauraye da zafin zazzaɓi zafi sosai , jikinta na ta rawa, tuni ta ƙara ƙudundunewa cikin Alƙyabbar da ya bata, sai guraren 12 pm kafin zazzaɓin ta zamu ya dan barta har barci ya dan dauketa, amma duk da haka da zafin zazzaɓin a jikinta.
12:30pm ƙamshin turaren Huge Boss ya karaɗe gaba daya palon har ma da kewayen palon, yarda kamshi yake ƙara shiga hancinka ne kawai zai ƙara jadadda maka cewar mamalakinshi yana kusa ko kuma yana doso gurin, takun takalminshi yasa na dagon da kai na, kamar kullum yana nzn dai cikin shigarshi ta kamala da ya saba yi,idanunshi a kanta har ya ƙaraso cikin palon har gurin da take, yana mai mamakin yarda aka yi har lokacin bata tashi daga in da take ba, ko wuyanta ba zai mata ciwo bane ?, ya tambayi kanshi , a hankali ya yaye kanta da yake cikin Alƙyabbar, gashun kanta ya fara tozali da shi wanda ya zubo kan fuskarta, wanda da alama wahala ce ta mayar da shi kan fuskarta, hannunshi mai ɗumi yasa ya fara tattare mata gashin kan nata, tare da gyara mata shi yy baya.
hannunshi ya daura kan wuyanta, numfashi ta jaaa , jin jikinta da zafin zazzaɓi yasa, ya ƙyaleta tayi barcin may be zai ƙarasa sauka duka in tayi barcin........
KAR KU MANTA KU TUNTUƁI NUMBER TA KAMAR HAKA.
07033371851
PLEASE IN KIN SAN BA SIYA ZAKIYI BA KAR KIMIN MGN, MU ƁATA LOKACINMU .
DAGA TASKAR ƳAR LELE🧚♂️🧚♂️
[2/22, 11:58 PM] ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚♀️🧚♀️: 🌼🌼ARMAN MALEEK🌼🌼
*DAGA ALƘALAMIN*
SALMAJI ƳAR LELEN ROYAL STAR CE 🧚♂️🧚♂️🧚♂️
SADAUKARWA GA AMINIYATA MASOYIYATA, SADIYYA ABBAKAT MARU (ƳAR GATAN ROYAL STAR CE🌹🌹)
*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_
*Alk’alaminmu ‘yancinmu*
LAST FREE PAGE👯♀️
*P.11*
Ficewa yy ya barta anan, ko da ya sauka palon ƙasa, Ayyana da su Amah. ya gani zaune suna wasa sai Umma Jakadiya, da take ta faman list din abubuwan da basu da shi wanda za'a siyo kafin kamun Azumi, zama ya danyi kujerar da take fuskantarsu, A hankali cikin sanyinshi da ya zame mishi jiki yace "Ayya.!" Ayyana ce ta juyo ta kalleshi, ba tare da tace mishi komai ba, "Sadiyyerh bata jin dadi ki kula da ita , sanan ki haɗa mata kayanta zamu koma chan dayan gidan", ya fada idanunshi akan su Amah. "mai yake damunta.?", watsa hannuwanshi yy ba tare da tace komai ba, Su Amah ne suka mike zasu yi sama, da sauri yy kusu nuni da su dawo, ai kuwa da saurinsu suka koma suka zauna "please kar ki bari su tasheta She need rest!.", ya furta yana miƙewa, kai tsaye yy hanyar fita, sai kuna ya dan dawo da baya, "Umma Jakadiya kema ki haɗa kaya", yana fada yy ficewarshu ba tare da ya ko juyo ba.
yana fita Asibiti ya nufa, sai 1pm kafin ya nufi Masallaci.
Haleematou kuwa tun da ya fita ya barta sai kusan Asr ta farka, Ayyana ta gani kusa da ita, ita ta taimaka mata kafin ta bata tea da magani tasha, dan danan ta wartsake bama kama da su Amah suke zuba mata surutu ai sai ta zage.
yinin ranar hala suka yishi, ta kasa cin Abin ci hakan yasa ta dan faɗa kaɗan, bayan idar da Sallah Isha aka sanar da ganin wata, wanda hakan na nuni da cewar gobe za'a tashi da Azumi gaba daya duniya, Yaa Shehu bai koma gidan ba sai mota da ya tura a daukosu da ita, nan suka tarar da su Zayn, tana zuwa suka zauna suka fara rantafa fira, har bata san sun zauna kan kujera daya ba, Sallamar Yaa Shehi zai ta ankarar da ita, ranshi yy matuƙar ɓaci da ganinsu kan kujera daya, tazarar da take tsakaninsu ba wata mai yawa ba, fada ya farawa Zayn kamar zai ari baki duk da bawai ya iya fadan bane, dan cikin sanyi fada yake fita ba tare da wata hayaniya ba, dan in ma ba ka tsaya ka fuskanci maganar tasa ba sai ka dauka magana ce kawai yake ba fada ba.
Bayan ya gama balbalesu yy sama abunshi, har 11 tayi kowa yaje ya kwanta Amma Sadiyyerh na in da take, ta kasa motsawa, yanzu dun fadan da ya mata jiya yau ta ƙara aikata abu kamakancin hakan, har 12am bata tashi daga gurin ba.
Umma Jakadiya ta fito zata dauki ruwa kawai ta ganta zaune tayi tsuru, "lafiyarki baki je kin kwanta ba", kwaɓe fuskarta tayi tare da cewa "Ina tsoro kar ya min faɗa", ta fada hawaye taf idanunta, "ai kece bakya kyautawa , sam bakisan kin girma ba,uhmmm bana jin zai miki faɗa tunda ya miki ɗazun kin san bashu da mitar magana " da jin hakan jikinta ta samu ƙarfin guiwa ta miɗe izuwa saman, daki daya ne saman, hakan yasa ta tura da Sallama bakinta.
Zaune ta sameshi kan kujera, tuni tsoro ya luluɓeta dan gani take kamar ita yake jira, ɗurkusawa tayi kan ƙafafunta zata fara bashi hkr, da sauri ya miƙe yy shigewarshi ciki, bin bayanshi tayi kirjinta na dukan ukku-ukku. tsaye ta ganshi, nufo inda take yy.
Da sauri ta haura kan gadonsa, tana jujjuya mishi kai.
Shi kuwa Yaa Shehi maida ƙofar yy ya rufe ba tare da yasa key ba,
Da sauri ta rumtse idanunta ganin ya nufi gadon,
kana yana zare jallabiyar dake jikinsa.