Sashe 10
Arman Maleek Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
har suka Fito reception , tana maƙale a bayanshi tana binshi a baya, gefen hijab dinta a hannunta tana tafiya tana wasa da shi.
kai ka rantse yar 8 years ce , tsabar shiriritar ta, da wauta, wani ɓangarwn suka ƙara nufa, ita dai tana bayanshi, har suka isa wani ɓangare sak shigen na su Affa dan dai wannan word din Yara ne.
Wani Ɗaki ya tura ya shiga da Sallama a bakinshu,kamar yarda yy itama haka tayi da Sallamatar ta shiga ciki,bb kowa a ɗakin sai Yarinyar nan dai da take kwance akan bed, fuskaeta manne da Oxygen , babban yatsar hannunta an sa mata wani abu mai kama da kilif din matse shanya , hsnnunta daya na dauke da ledar drip .
gaba daya jikinta an yane mata shi da mayafi, gashin kanta kuwa an mata cover dinshi da wata kalar hula sharara blue.
har suka ƙarasa gurn gadon Haleematou bata ankare da Yarinyae da take kwance kan gadon ba, tsayawa tayi a gaban Yaa Shehi zata yi mgn, sai lokacin ne ta lura da Yarinyar da take kwance akan bed.
kafe Yarinyar tayi da ido na wani lokaci kafin tace "Yaa Shehi.!", bai kalleta ba haka kuma bai Amsa mata maganar tata ba, matsawa tayi ta rike hannun Yarinyar daya, tace "Yarinya mai kyau, ina sonta.!" ta fada tana kallonta, ganin ko matsowa bata yi ba, yasa tace "Yaa Shehi bata motsi fa ?. ka ganta kamar wadda ta mutu, ko dai bata da rai ne ?" ta jera mishi tambayoyin a jere, rasa wadda zai Amsa mata yy, hakan yasa yy tsut da dan bakinshi, yana kallon yana yin fitar numfashin Yarinyar.
basu jima a Ɗakin ba ya fice, ganin ya fita yasa itama da sauri ta bi bayanshi, har tana haɗawa da gudu-gudu, sai da ta cin masa kafin ta dai-daita tafiyarta, haka suka jera suna tafiya, har suka fito compound din Asibitin, inda jeren motocinsu suke, ganin motocin b wanda ta saba gani bane yasa tace "Shehi ina ka samu wannan motocin da yawa kuma ba naka bane.?", izuwa yanzu ya gama gajiya da tulin tambayoyinta da yasa fara sanya kanshi ciwo, cikin yana yin kama kai da kamala , yace "satosu nayi ", ya fada ba tare da ya ko kalli inda take ba.
tsayaww tayi ta riƙe bakinta , ganin ya kusa shiga mota yasa ta kara kwasa da gudu zuwa gurinshi, bai fi sauran taku biyu zuwa ukku ta ƙarasa gareshi ba, zunbulelen hijab dinta ta harɗe mata ƙafarta, tayi gaba zata kifu, cikin jadadda Sunan Allah da ya kama bakinta tace "Innalillahi wa'inna'ilaihi ra'un..!", ta furta da karfi,kafin ta kifu ya riƙe hannunta tare da jawota jikinshi ta kifu akan kirjinshi, al-amarin da yasa tayi gajeruwar Ajiyar zuciya kenan, lamarin kuma da ya haddasawa Yaa Shehi wani yana yin na, a lokacin da sam bai shiryawa lamarin ba, dan lokacin da ta tashi sauka gcikin jikinshi sai ta sauka a bahagon yana yi, gaba daya ta zuba hannayenta kan waist sunshi tare da rungumowa very tight .
zareta yy daga jikinshi ya fara yarfa mata ruwan faɗa cikin sanyayyiyar shi , wadda sam bb hayaniya a cikinta balle kuma fusata, "baƙya kula ko, ? bana hana ki gudu ba ? duk ranar da kika ƙara gudu har kika yi attempting faɗuwa bazan tarekii ba, sai dai ki faɗi ki karye", ya fada yana zareta daga jikinshi.
tura baki tayi tana magana ciki, duk da yaji abun da take cewa amma bai kulata ba, sai da ya shiga mota ya zauna kafin ta shiga itama, bata fasa hayewa kan jikinshi ba, shi kuwa lumshe idonshi yy yana kiran sunan Allah, ya yin da gaba daya sassan jikinshu suke saku, wani baƙon Al-amari na mamaye gaba daya yana yinshi na Asali .
zamar da ita yy daga jikinshi, ya matsa , yana kafeta da idanunshimasu firgitarwa, cuno mishi ƙaramin bakinta tayi, idanunta nayi narai-narai kamar wadda zata yi kuka, akan kafadarshi ta daura kanta.
zame mata kanta ya yi, tare da matsar da ita dan nesa da shi, shiru ta yi dan tasan wannan alama ce da take nuna cewar fushi yake da ita.
har suka ƙarasa gida bai ƙalli inda take ba, dama kuma shi ba mai yawan magana bane, hakan yasa bai ce Uffan ba, hasalima idanunshi na lumshe, bakinshi kuwa bai gushe da Ambaton Allah ba, wanda da dukan alamu jikinshi da haka ya gino har ya saba,shi yasa baya gushewa da hakan.
suna zuwa suka tarar da Yaran Ayyana su ukku daya Namiji sai Twins dinra dukansu mata , Namijin bazai wuce 8 years ba, matan kuwa dukka ba zasi wuce 3 years ba, yana fitowa daga mota suka rugo dukkansu, suna cewa "Oyoyo Uncle M ", suka fada suna fadawa jikinshi, fuskarshu ce ta faɗaɗa, a hankali haɓarshi ta shiga dan motsawa alamar murmushi, sai dai bai bayyana akan fuskarshi ba, shafa kan Yaran ya yi,cike da tsantsar kaunarsu.
A ranshi yake fatan Allah ya kare mishi su, ya Albarkacesu da tarin Albarkarsa, tambayoyi suka shiga jera mishi, kasantuwar sun kwana biyu basu ganshi ba, hakan yasa suke tambayar in da ya je, Haleematou ce ta matsa tare da riƙe hannuwansu tace "Uncle M ya gaji ku barshi ya shiga ciki ya huta" ta fada tana musu murmushi.
Amatul-azez ce tace "Anuty Sadiyya ki goya ni." ta fada tana dira ƙafa irin na Shagwaɓaɓun Yara, Duƙawa tayi ta haye bayanta , girgiza kai Yaa Shehi yy dan yasan bata rabuwa da shiriritar Yaran, yana ji bayan wucewarshi Amatulrahman na cewa ta dauketa, haka ta goya daya ta dauki daya, tana nishi da komai haka take takawa da su zuwa cikin gidan.
bata zauna a Downstairs ba sai tayi sama , palon Yaa Shehi ta tura ta shiga,baya palon hakan yasa ta tabbatar da yana bedroom, ajiye Yaran tayi ta kwanta kan carpet tayi ruf da ciki tana hutawa, idanunta na lumshe, dan mararta take mata ciwo, Amatul-azez ce ta dawo kan bayanta tace "Anuty ki min goyo - goyo." bb yarda ta iya miƙewa tayi da Amatul-azeez din a bayanta ta shiga zagaya palon da ita.
Daga chan ciki yana jin ƙarar hayaniyarsu da dariyarsu, Addu'ar shiriya ya fara karanto musu cikin ranshi, dan suna buƙatar shiriya, bayan gama shirinshi yy duk abun da ya dace, ya gama.
Amma har lokacin da hayaniyarsu cikin palon , Agogon da take manne da Bedside drowar ya kalla, idanunshi ya dan fitar kadan cikin ɗunmin mamaki, ganin lokacin 1 saura.
bedroom slippers dinshi masu taushi da tudu ya zura, tare da miƙewa ya fito palon, zaune ya tarar da Hakimar ta kunna musu MBC 3 suna kallon Cartoon sai kyarkyata dariya suke, suna maganganu a tsakaninsu, tsayawa yy kawai yana kallonsu, girgiza kai yy, tare da matsawa gurin kayan kallon, cable din TV ya zare, wanda hakan yasa da sauri suka kalleshi.
shanyanyun idanunshi ya watsa musu kafin yace "in ce ko gobe bb School.?" ya fada yana tsaresu da idanunshi, Haleematou ce ta sosa kasan gashin kanta da ya zubo baƙi siɗik, girgiza kai yy kafin yace "Allah yasa nazo tashin mutum da Asuba na tarar bai farka ba yaga yarda zan yi da shi", ya fada yana shigewa, da sauri Amatul-azeez suka miƙe.
dan sun san kashedin wa su aka bugawa, duk da Yara ne sosai, Amma an horesu da ibada, tare da karatu sosai, dan Sallah Asuba baya bari ta wucesu.
kullum da Asuba sai ya tashe su,bayan gama Sallah su daura da karatun Al-qur'ani da sauran litattafan Addini, sai da safe sukawa Haleematou kafin su wucewarsu part dinsu.
ta dan jima a gurin tana tunanin faɗan da Yaa Shehi zai mata, dan tasan tilas ne fadan nan sai ya mata shi, gashi ita a rayuwarta bb wanda take tsoro da fargaba irin ɓacin ranshi da faɗanshi,rashin samun madafarta yasa ta sauke nannauyan numfashi dan ta kasa samun wata gamsashiyar hujja, jiki a Saɓule ta nufi bedroom dinshi .
ko da ta shiga kwance ta tarar da shi kan bed dinshi kamar mai barci, a Zahirin gaskiya kuwa idanunshi biyu, itama kuma tun shigowarta ta ga alamun hakan, to amma bb yarda ta iya, Wata Wardrober ta bude, towels ne kala-kala suka bayyana, fari, pink, baƙi, blue, green , kala kala, pink din da yake sama ta zame, tare da daukar ƙarami ta nufi bathroom, Ruwan wanka mai zafi ta tarar a haɗe da turaren wanka mai kamshi sosai, ga flowers a ciki, murmushi tayi dan tasan wannan aikin Yaa Shehi ne, madamar yana gari to ruwan wankanta a haɗe take zuwa ta sameshishigewa ciki tayi tana lumshe idanunta, ta jima sosai kafin ta fito, towel ta daura a jikinta kafin ta daura wani akanta.
a hankali ta leƙo ta yar kafar key din ƙofar , numfashi ta sauke kafin ta fito, tana sanɗa ta ƙarasa gaban mirror, lotion din ta mai kamshi ta bude tare da fara murtsukawa jikinta bayan ta gama shafawa, ta shafa humra, turare ta mai matuƙar kamshi da daukar hankali, ga sanyin kamshi dauka ta fara fesawa, har sai da ta ji yana hawar mata kanta, kafin ta ajiye.
A hankali ta fara takawa zuwa gurinshi, har ta ƙarasa gurin bed din, tana tafiya a hankali ba tare da ta bari wani sautin taku ya fita ba, a hankali ta ƙara kunneta gurin hancinshi, domin tabbatar da cewar barcin yake, kafin ta ankare sai ta ji tayi, ya sakar mata lamuntaccen cizo a kunnen wanda yasa tayi zillo .
fisgota tayi ta faɗo jikinshi, bargo ya bude tare da sanyata ciki, ya haɗa hannayenshi ya rumtse , kallonshi tayi tana cuno baki......
07033371851
DAGA TASKAR ƳAR LELE🧚♂️🧚♂️🧚♂️
[2/22, 5:33 PM] ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚♀️🧚♀️: 🌼🌼ARMAN MALEEK🌼🌼
*DAGA ALƘALAMIN*
SALMAJI ƳAR LELEN ROYAL STAR CE 🧚♂️🧚♂️🧚♂️
SADAUKARWA GA AMINIYATA MASOYIYATA, SADIYYA ABBAKAT MARU (ƳAR GATAN ROYAL STAR CE🌹🌹)
*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_
*Alk’alaminmu ‘yancinmu*
*P.9*
kai ka rantse yar 8 years ce , tsabar shiriritar ta, da wauta, wani ɓangarwn suka ƙara nufa, ita dai tana bayanshi, har suka isa wani ɓangare sak shigen na su Affa dan dai wannan word din Yara ne.
Wani Ɗaki ya tura ya shiga da Sallama a bakinshu,kamar yarda yy itama haka tayi da Sallamatar ta shiga ciki,bb kowa a ɗakin sai Yarinyar nan dai da take kwance akan bed, fuskaeta manne da Oxygen , babban yatsar hannunta an sa mata wani abu mai kama da kilif din matse shanya , hsnnunta daya na dauke da ledar drip .
gaba daya jikinta an yane mata shi da mayafi, gashin kanta kuwa an mata cover dinshi da wata kalar hula sharara blue.
har suka ƙarasa gurn gadon Haleematou bata ankare da Yarinyae da take kwance kan gadon ba, tsayawa tayi a gaban Yaa Shehi zata yi mgn, sai lokacin ne ta lura da Yarinyar da take kwance akan bed.
kafe Yarinyar tayi da ido na wani lokaci kafin tace "Yaa Shehi.!", bai kalleta ba haka kuma bai Amsa mata maganar tata ba, matsawa tayi ta rike hannun Yarinyar daya, tace "Yarinya mai kyau, ina sonta.!" ta fada tana kallonta, ganin ko matsowa bata yi ba, yasa tace "Yaa Shehi bata motsi fa ?. ka ganta kamar wadda ta mutu, ko dai bata da rai ne ?" ta jera mishi tambayoyin a jere, rasa wadda zai Amsa mata yy, hakan yasa yy tsut da dan bakinshi, yana kallon yana yin fitar numfashin Yarinyar.
basu jima a Ɗakin ba ya fice, ganin ya fita yasa itama da sauri ta bi bayanshi, har tana haɗawa da gudu-gudu, sai da ta cin masa kafin ta dai-daita tafiyarta, haka suka jera suna tafiya, har suka fito compound din Asibitin, inda jeren motocinsu suke, ganin motocin b wanda ta saba gani bane yasa tace "Shehi ina ka samu wannan motocin da yawa kuma ba naka bane.?", izuwa yanzu ya gama gajiya da tulin tambayoyinta da yasa fara sanya kanshi ciwo, cikin yana yin kama kai da kamala , yace "satosu nayi ", ya fada ba tare da ya ko kalli inda take ba.
tsayaww tayi ta riƙe bakinta , ganin ya kusa shiga mota yasa ta kara kwasa da gudu zuwa gurinshi, bai fi sauran taku biyu zuwa ukku ta ƙarasa gareshi ba, zunbulelen hijab dinta ta harɗe mata ƙafarta, tayi gaba zata kifu, cikin jadadda Sunan Allah da ya kama bakinta tace "Innalillahi wa'inna'ilaihi ra'un..!", ta furta da karfi,kafin ta kifu ya riƙe hannunta tare da jawota jikinshi ta kifu akan kirjinshi, al-amarin da yasa tayi gajeruwar Ajiyar zuciya kenan, lamarin kuma da ya haddasawa Yaa Shehi wani yana yin na, a lokacin da sam bai shiryawa lamarin ba, dan lokacin da ta tashi sauka gcikin jikinshi sai ta sauka a bahagon yana yi, gaba daya ta zuba hannayenta kan waist sunshi tare da rungumowa very tight .
zareta yy daga jikinshi ya fara yarfa mata ruwan faɗa cikin sanyayyiyar shi , wadda sam bb hayaniya a cikinta balle kuma fusata, "baƙya kula ko, ? bana hana ki gudu ba ? duk ranar da kika ƙara gudu har kika yi attempting faɗuwa bazan tarekii ba, sai dai ki faɗi ki karye", ya fada yana zareta daga jikinshi.
tura baki tayi tana magana ciki, duk da yaji abun da take cewa amma bai kulata ba, sai da ya shiga mota ya zauna kafin ta shiga itama, bata fasa hayewa kan jikinshi ba, shi kuwa lumshe idonshi yy yana kiran sunan Allah, ya yin da gaba daya sassan jikinshu suke saku, wani baƙon Al-amari na mamaye gaba daya yana yinshi na Asali .
zamar da ita yy daga jikinshi, ya matsa , yana kafeta da idanunshimasu firgitarwa, cuno mishi ƙaramin bakinta tayi, idanunta nayi narai-narai kamar wadda zata yi kuka, akan kafadarshi ta daura kanta.
zame mata kanta ya yi, tare da matsar da ita dan nesa da shi, shiru ta yi dan tasan wannan alama ce da take nuna cewar fushi yake da ita.
har suka ƙarasa gida bai ƙalli inda take ba, dama kuma shi ba mai yawan magana bane, hakan yasa bai ce Uffan ba, hasalima idanunshi na lumshe, bakinshi kuwa bai gushe da Ambaton Allah ba, wanda da dukan alamu jikinshi da haka ya gino har ya saba,shi yasa baya gushewa da hakan.
suna zuwa suka tarar da Yaran Ayyana su ukku daya Namiji sai Twins dinra dukansu mata , Namijin bazai wuce 8 years ba, matan kuwa dukka ba zasi wuce 3 years ba, yana fitowa daga mota suka rugo dukkansu, suna cewa "Oyoyo Uncle M ", suka fada suna fadawa jikinshi, fuskarshu ce ta faɗaɗa, a hankali haɓarshi ta shiga dan motsawa alamar murmushi, sai dai bai bayyana akan fuskarshi ba, shafa kan Yaran ya yi,cike da tsantsar kaunarsu.
A ranshi yake fatan Allah ya kare mishi su, ya Albarkacesu da tarin Albarkarsa, tambayoyi suka shiga jera mishi, kasantuwar sun kwana biyu basu ganshi ba, hakan yasa suke tambayar in da ya je, Haleematou ce ta matsa tare da riƙe hannuwansu tace "Uncle M ya gaji ku barshi ya shiga ciki ya huta" ta fada tana musu murmushi.
Amatul-azez ce tace "Anuty Sadiyya ki goya ni." ta fada tana dira ƙafa irin na Shagwaɓaɓun Yara, Duƙawa tayi ta haye bayanta , girgiza kai Yaa Shehi yy dan yasan bata rabuwa da shiriritar Yaran, yana ji bayan wucewarshi Amatulrahman na cewa ta dauketa, haka ta goya daya ta dauki daya, tana nishi da komai haka take takawa da su zuwa cikin gidan.
bata zauna a Downstairs ba sai tayi sama , palon Yaa Shehi ta tura ta shiga,baya palon hakan yasa ta tabbatar da yana bedroom, ajiye Yaran tayi ta kwanta kan carpet tayi ruf da ciki tana hutawa, idanunta na lumshe, dan mararta take mata ciwo, Amatul-azez ce ta dawo kan bayanta tace "Anuty ki min goyo - goyo." bb yarda ta iya miƙewa tayi da Amatul-azeez din a bayanta ta shiga zagaya palon da ita.
Daga chan ciki yana jin ƙarar hayaniyarsu da dariyarsu, Addu'ar shiriya ya fara karanto musu cikin ranshi, dan suna buƙatar shiriya, bayan gama shirinshi yy duk abun da ya dace, ya gama.
Amma har lokacin da hayaniyarsu cikin palon , Agogon da take manne da Bedside drowar ya kalla, idanunshi ya dan fitar kadan cikin ɗunmin mamaki, ganin lokacin 1 saura.
bedroom slippers dinshi masu taushi da tudu ya zura, tare da miƙewa ya fito palon, zaune ya tarar da Hakimar ta kunna musu MBC 3 suna kallon Cartoon sai kyarkyata dariya suke, suna maganganu a tsakaninsu, tsayawa yy kawai yana kallonsu, girgiza kai yy, tare da matsawa gurin kayan kallon, cable din TV ya zare, wanda hakan yasa da sauri suka kalleshi.
shanyanyun idanunshi ya watsa musu kafin yace "in ce ko gobe bb School.?" ya fada yana tsaresu da idanunshi, Haleematou ce ta sosa kasan gashin kanta da ya zubo baƙi siɗik, girgiza kai yy kafin yace "Allah yasa nazo tashin mutum da Asuba na tarar bai farka ba yaga yarda zan yi da shi", ya fada yana shigewa, da sauri Amatul-azeez suka miƙe.
dan sun san kashedin wa su aka bugawa, duk da Yara ne sosai, Amma an horesu da ibada, tare da karatu sosai, dan Sallah Asuba baya bari ta wucesu.
kullum da Asuba sai ya tashe su,bayan gama Sallah su daura da karatun Al-qur'ani da sauran litattafan Addini, sai da safe sukawa Haleematou kafin su wucewarsu part dinsu.
ta dan jima a gurin tana tunanin faɗan da Yaa Shehi zai mata, dan tasan tilas ne fadan nan sai ya mata shi, gashi ita a rayuwarta bb wanda take tsoro da fargaba irin ɓacin ranshi da faɗanshi,rashin samun madafarta yasa ta sauke nannauyan numfashi dan ta kasa samun wata gamsashiyar hujja, jiki a Saɓule ta nufi bedroom dinshi .
ko da ta shiga kwance ta tarar da shi kan bed dinshi kamar mai barci, a Zahirin gaskiya kuwa idanunshi biyu, itama kuma tun shigowarta ta ga alamun hakan, to amma bb yarda ta iya, Wata Wardrober ta bude, towels ne kala-kala suka bayyana, fari, pink, baƙi, blue, green , kala kala, pink din da yake sama ta zame, tare da daukar ƙarami ta nufi bathroom, Ruwan wanka mai zafi ta tarar a haɗe da turaren wanka mai kamshi sosai, ga flowers a ciki, murmushi tayi dan tasan wannan aikin Yaa Shehi ne, madamar yana gari to ruwan wankanta a haɗe take zuwa ta sameshishigewa ciki tayi tana lumshe idanunta, ta jima sosai kafin ta fito, towel ta daura a jikinta kafin ta daura wani akanta.
a hankali ta leƙo ta yar kafar key din ƙofar , numfashi ta sauke kafin ta fito, tana sanɗa ta ƙarasa gaban mirror, lotion din ta mai kamshi ta bude tare da fara murtsukawa jikinta bayan ta gama shafawa, ta shafa humra, turare ta mai matuƙar kamshi da daukar hankali, ga sanyin kamshi dauka ta fara fesawa, har sai da ta ji yana hawar mata kanta, kafin ta ajiye.
A hankali ta fara takawa zuwa gurinshi, har ta ƙarasa gurin bed din, tana tafiya a hankali ba tare da ta bari wani sautin taku ya fita ba, a hankali ta ƙara kunneta gurin hancinshi, domin tabbatar da cewar barcin yake, kafin ta ankare sai ta ji tayi, ya sakar mata lamuntaccen cizo a kunnen wanda yasa tayi zillo .
fisgota tayi ta faɗo jikinshi, bargo ya bude tare da sanyata ciki, ya haɗa hannayenshi ya rumtse , kallonshi tayi tana cuno baki......
07033371851
DAGA TASKAR ƳAR LELE🧚♂️🧚♂️🧚♂️
[2/22, 5:33 PM] ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚♀️🧚♀️: 🌼🌼ARMAN MALEEK🌼🌼
*DAGA ALƘALAMIN*
SALMAJI ƳAR LELEN ROYAL STAR CE 🧚♂️🧚♂️🧚♂️
SADAUKARWA GA AMINIYATA MASOYIYATA, SADIYYA ABBAKAT MARU (ƳAR GATAN ROYAL STAR CE🌹🌹)
*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_
*Alk’alaminmu ‘yancinmu*
*P.9*