Sashe 12
Arman Maleek Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bayan idar da Sallah ne , ya fara gabatar da Tafsiri da hatahohi , sai misalin 6am, yy Sallama zai miƙe wani daga cikin Ɗakibzn gurin ne yace "Yaaah Shehi muna son ka kara mana gayani game da rabon gado , tare da cij duƙiyar marayu ma baki daya",shiru yy yana jin yarda lokaci daya mutumin ya ɓaro mishi gaggatumin jawabi mai girma, wanda baknshi sai ya kusa ciwo a kanshi, Amma zai taƙaice kusu bayanin kawai.
```NIMA ANAN NIKE CEWA BARI NA TAƘAICE MUKU KAWAI , SAI ZUWA GOBE IN SHA ALLAH```
```GAMAI BUKATAR BOOK DIN NAN ZAI BIYA KUƊI SAI NA SANYASHI CIKIN GROUP DIN DA ZAI RIGA SAMU KULLUM BAYAN GAMA FREE PAGES IN SHA ALLAHU ```
07033371851
```WANDA ZASU SIYA KAWAI DON ALLAH, IN KIN SAN BA ZAKI SIYA BA TO KAR KIYI MGN PLEASE```
DAGA TASKAR ƳAR LELE🧚♂️🧚♂️🧚♂️
[2/22, 5:33 PM] ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚♀️🧚♀️: 🌼🌼ARMAN MALEEK🌼🌼
*DAGA ALƘALAMIN*
SALMAJI ƳAR LELEN ROYAL STAR CE 🧚♂️🧚♂️🧚♂️
SADAUKARWA GA AMINIYATA MASOYIYATA, SADIYYA ABBAKAT MARU (ƳAR GATAN ROYAL STAR CE🌹🌹)
*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_
*Alk’alaminmu ‘yancinmu*
Second to the Last Free page
*P.10*
Gyara zaman Alƙyabbar jikinshi yy, tare da fesar da numfashu cikin lankwasa harshe , ya fara cewa "Abinda muke son fitarwa cikin karatunmu na yau game da al'amarin rabon gado a muslunci shine mu qara nunawa mutane masu hada Uwa da 'yan'uwa cikin gado cewa babban kuskure ne, domin matuqar akwai Uwa ko 'ya, to, 'yan'uwa ba su da kason komai cikin abinda dan'uwansu ya bari, sai dai suna yiwa Uwa babbar illa wacce ke hana mata cin kaso daya bisa uku (1/3) na danta, ta koma cin kaso daya bisa shida (1/6) na daga abinda dan nata ko 'yarta ta bari.
Bari dai mu kawo aqalla misalai uku cikin mas'alar mutuwar Ɗa ya bar magada tare da abinda za su gadan, domin idan ya zama babu abinda ya bari to, babu abinda zasu gada kenan. Abinda aka bari na daga cikin sharadin gado.
تفسير القمي يُوصِيكُمُ اللَّهُ فِي أَوْلادِكُمْ لِلذَّكَرِ مِثْلُ حَظِّ الْأُنْثَيَيْنِ قَالَ إِذَا مَاتَ الرَّجُلُ وَ تَرَكَ بَنِينَ وَ بَنَاتٍ- فَلِلذَّكَرِ مِثْلُ حَظِّ الْأُنْثَيَيْنِ- فَإِنْ كُنَّ نِساءً فَوْقَ اثْنَتَيْنِ فَلَهُنَّ ثُلُثا ما تَرَكَ يَعْنِي إِذَا مَاتَ الرَّجُلُ وَ تَرَكَ أَبَوَيْنِ وَ ابْنَتَيْنِ فَلِلْأَبَوَيْنِ السُّدُسَانِ وَ لِلِابْنَتَيْنِ الثُّلُثَانِ وَ إِنْ كَانَتِ الِابْنَةُ وَاحِدَةً فَلَهَا النِّصْفُ وَ لِأَبَوَيْهِ لِكُلِ وَاحِدٍ مِنْهُمَا السُّدُسُ وَ بَقِيَ سَهْمٌ يُقْسَمُ عَلَى خَمْسَةِ أَسْهُمٍ فَمَا أَصَابَ ثَلَاثَةَ أَسْهُمٍ فَلِلِابْنَةِ وَ مَا أَصَابَ اثْنَتَيْنِ فَلِلْأَبَوَيْنِ فَإِنْ كَانَ لِلْمَيِّتِ إِخْوَةٌ وَ أَخَوَاتٌ مِنْ قِبَلِ الْأَبِ وَ الْأُمِّ أَوْ مِنْ قِبَلِ الْأَبِ وَحْدَهُ فَلِأُمِّهِ السُّدُسُ وَ لِلْأَبِ خَمْسَةُ أَسْدَاسٍ فَإِنَّ الْإِخْوَةَ وَ الْأَخَوَاتِ مِنْ قِبَلِ الْأَبِ هُمْ فِي عِيَالِ الْأَبِ وَ تَلْزَمُهُ مَئُونَتُهُمْ فَهُمْ يَحْجُبُونَ الْأُمَّ عَنِ الثُّلُثِ وَ لَا يَرِثُونَ.
Ya zo cikin Tafsir na Qummy (R. A) game da inda Allah (T) ke cewa :
" ALLAH NA YI MUKU WASIYYAH CIKIN 'YA'YANKU, NAMIJI NA DA KASO BIYU NA 'YA MACE. " yace :
" Idan mutum ya rasu yabar 'ya'ya maza da 'ya'ya mata, to, namiji na da kaso biyu na 'ya mace. " IDAN KUMA 'YA'YA MATAN SUN FI BIYU, TO, SUNA DA BIYU BISA UKU (2/3) NA DAGA ABINDA AKA BARI. " Abin nufi shine idan ya rasu ya bar mahaifa biyu (Uwa da Uba) da 'ya'ya mata biyu, to, iyayen na da biyu bisa shida (wato kowanne daga cikinsu na da daya bisa shida kenan), su kuma 'ya'ya matan na da biyu bisa uku (2/3). Idan kuma ya kasance 'ya daya (1) to, tana da rabi 1/2, kowanne daga cikin mahaifan na da daya bisa shida (1/6), abinda ya rage (bayan kason) sai a kasa shi gida biyar, abinda aka samo kaso uku na 'ya ne, abinda aka samu na kaso biyun na iyaye ne.
Idan ya zama ga mamaci yana da 'yan'uwa maza da 'yan'uwa mata ta bangaren Uwa da Uba ko kuma ta bangaren Uba kadai, to, Uwa na da daya bisa shida (1/6), Uba kuma na da biyar bisa shida (5/6). Domin su 'yan'uwa maza da mata ta fuskar Uba suna cikin iyalan Uba, dawainiyarsu ta hau kansa. Su suna tsare Uwa daga (samun) daya bisa uku (1/3), amma ba za suyi gado ba. "
تفسير عليّ بن إبراهيم ج 1 ص 132- 133.
Ga misalan nan biye kamar haka :
(1)- Mutum ne ya rasu ya bar Uwa da Uba da kuma 'ya'ya mata 2 tare da dukiya #1,200,000.
YADDA KASON ZAI KASANCE
Uwa Uba 'Ya'ya
1 1 2
-------- ------ ---------
6 6 3
1 + 1 + 4 = 6
----------------------------
6
KASON UWA
1 #1,200,000
----- * -------------=#200,000
6 1
KASON UBA
1 #1,200,000
---- * -------------=#200,000
6 1
KASON 'YA'YA MATA
4 #1200,000
----- * -------------=#800,000
6 1
Idan muka hada jimlar za muga #1,200,000 ta fito, shi wannan kaso na 'ya'ya sai a kasa musu daidai-wa-daida, wato kowacce za ta sami #400,000 kenan.
(2)- Mutum ne ya rasu ya bar Uwa da Uba da kuma 'ya guda daya (1) tare da dukiya #2,000,000.
YADDA KASON ZAI KASANCE
Uwa Uba 'Ya
1 1 1
------ ------- -------
6 6 2
1 + 1 + 3=5
---------------------------
6
KASON UWA
1 #2,000,000
---- * --------------=#333,333
6 1
KASON UBA
1 #2,000,000
---- * ---------------=#333,333
6 1
KASON 'YA
3 #2,000,000
---- * ------------=#1,000,000
6 1
Idan muka hada jimlar abinda aka raba za muga an raba #1,666,666, abinda ya saura a qasa bayan kaso shine #333,334.
To, wannan sauran shine aka ce a raba shi kaso biyar, abinda aka samu na kaso uku sai a bawa 'yar, sauran kaso biyun kuma sai a bawa Iyayen, wato kowanne daga cikin mahaifa zai sami qarin #66,666 kenan, sai ya zama kowa ya tashi da #399,999 kenan, ita 'ya kuma ta sami qarin #200,000, sai ya zama ta tashi da #1,200,000.
Idan muka tara jimlar zai zama:
#1,200,000
+# 399,999
# 399,999
---------------------
#1,999,998
Abinda ya rage shine #2, wacce ba za ta rabu ba.
Saboda haka maimakon ayi wahala biyu bayan anyi kaso na farko azo ana qara kasa sauran abinda yayi saura sai a kasa shi kawai kashi kashi biyar, a bawa 'ya kaso uku, iyayen kuma kowa a bashi shi kaso daya daga cikin biyar din.
Ga shi kamar haka :
KASON UWA
1 #2,000,000
---- * --------------=#400,000
5 1
KASON UBA
1 #2,000,000
----- * --------------=#400,000
5 1
KASON 'YA
3 #2,000,000
---- * -------------=#1,200,000
5 1
Idan muka tara wadannan kaso za mu sami jimla kamar haka :
#1,200,000
# 400,000
# 400,000
--------------------
#2,000,000
--------------------
--------------------
(3)- Mutum ne ya rasu ya bar Uwa, Uba da kuma 'yan'uwa maza da mata tare da dukiya #900,000.
YADDA KASON NASU ZAI KASANCE
Uwa Uba 'Yan'uwa
1 5 ---------
----- ------
6 6
1 + 5=6
-------------------
6
KASON UWA
1 #900,000
---- * -----------=#150,000
6 1
KASON UBA
5 #900,000
----- * -------------=#750 000
6 1
'YAN'UWA
Su 'yan'uwa ba su da komai duk da cewa samuwarsu ya yiwa Uwa illa, domin illar kawai suka iya amma ba su da wani abu cikin kaso, domin matuqar akwai Uwa ko Uba ko kuma daya daga cikin 'ya'ya ba za suyi gado ba.
Idan muka tara jimlar kason Uwa da Uba za mu sami jimla kamar haka :
#150,000
+#750,000
-----------------
#900,000
-----------------
Shi kenan kaso ya fita", ya fada yana sauke nannauyar ajiyar zuciya, wanda yasa gaba dayansu suka ƙara natsuwa, cikin zallar gajiya, idanunshi akan Agogon da take daure A tsintsiyar hannunshi, tace "Idan Allah ya kai mu gobe zamu daura akan Cin Dukiyar Marayu", ya fada sautinshu chan ciki, godiya suka mishi tare da ficewarsu , sai da aka samu saukin hayaniya kafin ya bude idanunshi da ya rufe, a hankali ya ƙara tattara Alƙyabbar jikinshi ya miƙe,cikin gajiyawa yake taka ƙafarshi har ya fito inda motocinshi suke, har zai shiga ya dan tsaya, yana kallon gefe in da Yaga rabi da kwatar Limaman Massalacin sun tsaya.
jim yy kafin ya nufi in da suke, ganin cikin gayyar har da su Sarki, yana zuwa ya mimmiƙa musu hannu suka yi musabaha, "Yawwa Shehi game da batun ganih Wata muna sa ran Yau In sha Allahu a ganshi, dan haka za'a fito dubanshi da misalin karfe 3pm "', jinjina kai Yaa Shehi yy kafin ya musu sai An jima ya wuce, halinshi wanda da yawansu suka tsana, wanda basu san nature dinshi ne haka ba, bashu da hayaniya baya sonta kuma, Amma su kallon mai girman kai suke mishi.
A hankali ya shiga takawa daga parking Space zuwa cikin gidan, yana tafiya yana sauke sanyayyayen numfashi, idanunshi masu dauke da gajiya yake lumshewa a hankali , yana budewa, cikin kamilalliyar muryarsa yy sallama cikin palon gidan, Hayaniyyar Surutunsu Amatul-azeez da Amaturrahman da Haleematou ya jiyo cikin kitchen, sai kaya kayya suke, Umma Jakadiya na ta faman magana, Amma sun ƙi suyi shiru, daya daga cikin kujerun palon ya zauna, tare da ɗago Tsintsiyar hannunshi, 7:30am ya gani, lafiyayyen numfashu mai cike da zallar gajiya ya sauke.
A hankali cikin natsuwa , ya furta "Amah.! Amah!!", ya fada yana lumshe ido, a hankali hayaniyarsu ta fars yin ƙasa, kafin daga bisani Haleematou ta fito , tana sanye da riga da wando da suka ɗameta, rigae iya cibi fara sai wandon bakita yane kanta da bakin siririn mayafi, idanunshi da ya lumshe ya bude, gently cikin natsuwarshu da kamala ya miƙe yy sama, da sassarfa ta bi bayanshi da tray din coffeen da cups a sama.
```NIMA ANAN NIKE CEWA BARI NA TAƘAICE MUKU KAWAI , SAI ZUWA GOBE IN SHA ALLAH```
```GAMAI BUKATAR BOOK DIN NAN ZAI BIYA KUƊI SAI NA SANYASHI CIKIN GROUP DIN DA ZAI RIGA SAMU KULLUM BAYAN GAMA FREE PAGES IN SHA ALLAHU ```
07033371851
```WANDA ZASU SIYA KAWAI DON ALLAH, IN KIN SAN BA ZAKI SIYA BA TO KAR KIYI MGN PLEASE```
DAGA TASKAR ƳAR LELE🧚♂️🧚♂️🧚♂️
[2/22, 5:33 PM] ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚♀️🧚♀️: 🌼🌼ARMAN MALEEK🌼🌼
*DAGA ALƘALAMIN*
SALMAJI ƳAR LELEN ROYAL STAR CE 🧚♂️🧚♂️🧚♂️
SADAUKARWA GA AMINIYATA MASOYIYATA, SADIYYA ABBAKAT MARU (ƳAR GATAN ROYAL STAR CE🌹🌹)
*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_
*Alk’alaminmu ‘yancinmu*
Second to the Last Free page
*P.10*
Gyara zaman Alƙyabbar jikinshi yy, tare da fesar da numfashu cikin lankwasa harshe , ya fara cewa "Abinda muke son fitarwa cikin karatunmu na yau game da al'amarin rabon gado a muslunci shine mu qara nunawa mutane masu hada Uwa da 'yan'uwa cikin gado cewa babban kuskure ne, domin matuqar akwai Uwa ko 'ya, to, 'yan'uwa ba su da kason komai cikin abinda dan'uwansu ya bari, sai dai suna yiwa Uwa babbar illa wacce ke hana mata cin kaso daya bisa uku (1/3) na danta, ta koma cin kaso daya bisa shida (1/6) na daga abinda dan nata ko 'yarta ta bari.
Bari dai mu kawo aqalla misalai uku cikin mas'alar mutuwar Ɗa ya bar magada tare da abinda za su gadan, domin idan ya zama babu abinda ya bari to, babu abinda zasu gada kenan. Abinda aka bari na daga cikin sharadin gado.
تفسير القمي يُوصِيكُمُ اللَّهُ فِي أَوْلادِكُمْ لِلذَّكَرِ مِثْلُ حَظِّ الْأُنْثَيَيْنِ قَالَ إِذَا مَاتَ الرَّجُلُ وَ تَرَكَ بَنِينَ وَ بَنَاتٍ- فَلِلذَّكَرِ مِثْلُ حَظِّ الْأُنْثَيَيْنِ- فَإِنْ كُنَّ نِساءً فَوْقَ اثْنَتَيْنِ فَلَهُنَّ ثُلُثا ما تَرَكَ يَعْنِي إِذَا مَاتَ الرَّجُلُ وَ تَرَكَ أَبَوَيْنِ وَ ابْنَتَيْنِ فَلِلْأَبَوَيْنِ السُّدُسَانِ وَ لِلِابْنَتَيْنِ الثُّلُثَانِ وَ إِنْ كَانَتِ الِابْنَةُ وَاحِدَةً فَلَهَا النِّصْفُ وَ لِأَبَوَيْهِ لِكُلِ وَاحِدٍ مِنْهُمَا السُّدُسُ وَ بَقِيَ سَهْمٌ يُقْسَمُ عَلَى خَمْسَةِ أَسْهُمٍ فَمَا أَصَابَ ثَلَاثَةَ أَسْهُمٍ فَلِلِابْنَةِ وَ مَا أَصَابَ اثْنَتَيْنِ فَلِلْأَبَوَيْنِ فَإِنْ كَانَ لِلْمَيِّتِ إِخْوَةٌ وَ أَخَوَاتٌ مِنْ قِبَلِ الْأَبِ وَ الْأُمِّ أَوْ مِنْ قِبَلِ الْأَبِ وَحْدَهُ فَلِأُمِّهِ السُّدُسُ وَ لِلْأَبِ خَمْسَةُ أَسْدَاسٍ فَإِنَّ الْإِخْوَةَ وَ الْأَخَوَاتِ مِنْ قِبَلِ الْأَبِ هُمْ فِي عِيَالِ الْأَبِ وَ تَلْزَمُهُ مَئُونَتُهُمْ فَهُمْ يَحْجُبُونَ الْأُمَّ عَنِ الثُّلُثِ وَ لَا يَرِثُونَ.
Ya zo cikin Tafsir na Qummy (R. A) game da inda Allah (T) ke cewa :
" ALLAH NA YI MUKU WASIYYAH CIKIN 'YA'YANKU, NAMIJI NA DA KASO BIYU NA 'YA MACE. " yace :
" Idan mutum ya rasu yabar 'ya'ya maza da 'ya'ya mata, to, namiji na da kaso biyu na 'ya mace. " IDAN KUMA 'YA'YA MATAN SUN FI BIYU, TO, SUNA DA BIYU BISA UKU (2/3) NA DAGA ABINDA AKA BARI. " Abin nufi shine idan ya rasu ya bar mahaifa biyu (Uwa da Uba) da 'ya'ya mata biyu, to, iyayen na da biyu bisa shida (wato kowanne daga cikinsu na da daya bisa shida kenan), su kuma 'ya'ya matan na da biyu bisa uku (2/3). Idan kuma ya kasance 'ya daya (1) to, tana da rabi 1/2, kowanne daga cikin mahaifan na da daya bisa shida (1/6), abinda ya rage (bayan kason) sai a kasa shi gida biyar, abinda aka samo kaso uku na 'ya ne, abinda aka samu na kaso biyun na iyaye ne.
Idan ya zama ga mamaci yana da 'yan'uwa maza da 'yan'uwa mata ta bangaren Uwa da Uba ko kuma ta bangaren Uba kadai, to, Uwa na da daya bisa shida (1/6), Uba kuma na da biyar bisa shida (5/6). Domin su 'yan'uwa maza da mata ta fuskar Uba suna cikin iyalan Uba, dawainiyarsu ta hau kansa. Su suna tsare Uwa daga (samun) daya bisa uku (1/3), amma ba za suyi gado ba. "
تفسير عليّ بن إبراهيم ج 1 ص 132- 133.
Ga misalan nan biye kamar haka :
(1)- Mutum ne ya rasu ya bar Uwa da Uba da kuma 'ya'ya mata 2 tare da dukiya #1,200,000.
YADDA KASON ZAI KASANCE
Uwa Uba 'Ya'ya
1 1 2
-------- ------ ---------
6 6 3
1 + 1 + 4 = 6
----------------------------
6
KASON UWA
1 #1,200,000
----- * -------------=#200,000
6 1
KASON UBA
1 #1,200,000
---- * -------------=#200,000
6 1
KASON 'YA'YA MATA
4 #1200,000
----- * -------------=#800,000
6 1
Idan muka hada jimlar za muga #1,200,000 ta fito, shi wannan kaso na 'ya'ya sai a kasa musu daidai-wa-daida, wato kowacce za ta sami #400,000 kenan.
(2)- Mutum ne ya rasu ya bar Uwa da Uba da kuma 'ya guda daya (1) tare da dukiya #2,000,000.
YADDA KASON ZAI KASANCE
Uwa Uba 'Ya
1 1 1
------ ------- -------
6 6 2
1 + 1 + 3=5
---------------------------
6
KASON UWA
1 #2,000,000
---- * --------------=#333,333
6 1
KASON UBA
1 #2,000,000
---- * ---------------=#333,333
6 1
KASON 'YA
3 #2,000,000
---- * ------------=#1,000,000
6 1
Idan muka hada jimlar abinda aka raba za muga an raba #1,666,666, abinda ya saura a qasa bayan kaso shine #333,334.
To, wannan sauran shine aka ce a raba shi kaso biyar, abinda aka samu na kaso uku sai a bawa 'yar, sauran kaso biyun kuma sai a bawa Iyayen, wato kowanne daga cikin mahaifa zai sami qarin #66,666 kenan, sai ya zama kowa ya tashi da #399,999 kenan, ita 'ya kuma ta sami qarin #200,000, sai ya zama ta tashi da #1,200,000.
Idan muka tara jimlar zai zama:
#1,200,000
+# 399,999
# 399,999
---------------------
#1,999,998
Abinda ya rage shine #2, wacce ba za ta rabu ba.
Saboda haka maimakon ayi wahala biyu bayan anyi kaso na farko azo ana qara kasa sauran abinda yayi saura sai a kasa shi kawai kashi kashi biyar, a bawa 'ya kaso uku, iyayen kuma kowa a bashi shi kaso daya daga cikin biyar din.
Ga shi kamar haka :
KASON UWA
1 #2,000,000
---- * --------------=#400,000
5 1
KASON UBA
1 #2,000,000
----- * --------------=#400,000
5 1
KASON 'YA
3 #2,000,000
---- * -------------=#1,200,000
5 1
Idan muka tara wadannan kaso za mu sami jimla kamar haka :
#1,200,000
# 400,000
# 400,000
--------------------
#2,000,000
--------------------
--------------------
(3)- Mutum ne ya rasu ya bar Uwa, Uba da kuma 'yan'uwa maza da mata tare da dukiya #900,000.
YADDA KASON NASU ZAI KASANCE
Uwa Uba 'Yan'uwa
1 5 ---------
----- ------
6 6
1 + 5=6
-------------------
6
KASON UWA
1 #900,000
---- * -----------=#150,000
6 1
KASON UBA
5 #900,000
----- * -------------=#750 000
6 1
'YAN'UWA
Su 'yan'uwa ba su da komai duk da cewa samuwarsu ya yiwa Uwa illa, domin illar kawai suka iya amma ba su da wani abu cikin kaso, domin matuqar akwai Uwa ko Uba ko kuma daya daga cikin 'ya'ya ba za suyi gado ba.
Idan muka tara jimlar kason Uwa da Uba za mu sami jimla kamar haka :
#150,000
+#750,000
-----------------
#900,000
-----------------
Shi kenan kaso ya fita", ya fada yana sauke nannauyar ajiyar zuciya, wanda yasa gaba dayansu suka ƙara natsuwa, cikin zallar gajiya, idanunshi akan Agogon da take daure A tsintsiyar hannunshi, tace "Idan Allah ya kai mu gobe zamu daura akan Cin Dukiyar Marayu", ya fada sautinshu chan ciki, godiya suka mishi tare da ficewarsu , sai da aka samu saukin hayaniya kafin ya bude idanunshi da ya rufe, a hankali ya ƙara tattara Alƙyabbar jikinshi ya miƙe,cikin gajiyawa yake taka ƙafarshi har ya fito inda motocinshi suke, har zai shiga ya dan tsaya, yana kallon gefe in da Yaga rabi da kwatar Limaman Massalacin sun tsaya.
jim yy kafin ya nufi in da suke, ganin cikin gayyar har da su Sarki, yana zuwa ya mimmiƙa musu hannu suka yi musabaha, "Yawwa Shehi game da batun ganih Wata muna sa ran Yau In sha Allahu a ganshi, dan haka za'a fito dubanshi da misalin karfe 3pm "', jinjina kai Yaa Shehi yy kafin ya musu sai An jima ya wuce, halinshi wanda da yawansu suka tsana, wanda basu san nature dinshi ne haka ba, bashu da hayaniya baya sonta kuma, Amma su kallon mai girman kai suke mishi.
A hankali ya shiga takawa daga parking Space zuwa cikin gidan, yana tafiya yana sauke sanyayyayen numfashi, idanunshi masu dauke da gajiya yake lumshewa a hankali , yana budewa, cikin kamilalliyar muryarsa yy sallama cikin palon gidan, Hayaniyyar Surutunsu Amatul-azeez da Amaturrahman da Haleematou ya jiyo cikin kitchen, sai kaya kayya suke, Umma Jakadiya na ta faman magana, Amma sun ƙi suyi shiru, daya daga cikin kujerun palon ya zauna, tare da ɗago Tsintsiyar hannunshi, 7:30am ya gani, lafiyayyen numfashu mai cike da zallar gajiya ya sauke.
A hankali cikin natsuwa , ya furta "Amah.! Amah!!", ya fada yana lumshe ido, a hankali hayaniyarsu ta fars yin ƙasa, kafin daga bisani Haleematou ta fito , tana sanye da riga da wando da suka ɗameta, rigae iya cibi fara sai wandon bakita yane kanta da bakin siririn mayafi, idanunshi da ya lumshe ya bude, gently cikin natsuwarshu da kamala ya miƙe yy sama, da sassarfa ta bi bayanshi da tray din coffeen da cups a sama.