Sashe 13
Amani Part 4 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Umami ta ce Allah ya taimaki Mai Diffa, na zo da kyakkyawan albishir. Sarki ya tattaro hankalin sa ya baiwa Mowa, ya ce ai ke fara ce mai farar aniya da farin albishir kullum, kullum alkhairi ake ji a bakin ki, fadi ina sauraron ki”. Ummami ta yi murmushi ta ce cikin ikon Allah ina kyautata zaton Maina ya samu rabo. Maana maidakin sa na da juna biyu. Sai Mai Diffa ya dan tsura mata ido, kafin kawai ta ga Sarkin Diffa Maimartaba Issouffou Massaoudou, ya kai goshin sa kasa ya yi sujjadah, dama a zaune yake a kan darduma.
Sarki ya yi wa Allah godiya, ya ce zai sa a fara sadaqa da addua ta musamman a kan Allah ya sauke ta lafiya.
Tun daga wannan ranar nan ake ririta Amani a gidan sarautar Diffa, aka kara mata hadimai a sassan ta, aka hana ta aikin komai sai dai ayi ta tuka mata tuwon dawa tana ci da naman zabuwa ko na dawisu a ciki, tayi wani irin bulbul tayi kumatu sumul irin na matan sarakai, Amani an samu mulkar mutane yadda ake so, amma ita da miji ko oho don ko daki sun daina hadawa.
Iyakaci da safe ya zo ya duba ta sannan ya dan sumbace ta ya fita fada, yana fadawa ran sa duk in the process na zama Uba ne, har ramewa Mukhy yayi a kwanakin nan, don ta ce yana matsowa kusa da ita nausea din yake zuwa mata.
In ka ga Maina wannan lokacin har duhu yayi, amma kwarai yana son ganin an haife jikan Ummami da Hon. Usman lafiya, shi yasa yake daurewa da tsirfar Amani, yake biye mata don dai ta zauna a sassan ta kusa da shi, amma me? Yau dai ta kawo shi makura, ta kawo shi bango, don ya lura abin nata har da mugunta kuma amma cike take da koshin lafiya da kuzari.
Misalin karfe bakwai na safiyar ranar da ya fito daga wanka ya ganta a dakin sa yau, ta gyagije kamar ba itaba ta ci kwalliya da wani yadin karen miski na kasar Senegal da aka yi wa dinki Senegalese, rabon ta da shigowa turakar sa har ya manta, wai ta zo su gaisa kafin ya fita, ya fito wanka ya tadda ta zaune gefen gadon sa tana waya da Alhaji ne ko Maman ta bai gane ba, tana ta smiling, kai ga dukkan alamu dai da Mamma Jalan take wayar, saboda rashin kunya irin na Amani ji yayi tana gaya mata wai har ta fara jin motsi da mutsu-mutsu a cikin ta, bai ji me Mamma ta ce ba dai ya ga ta hau murna tana cewa don Allah a kawo ta da wuri.
Tana ajiye wayar ta daga kai, sai ta ga Mukhy yana mata kallon nan nasa da ita kadai ta san fassarar sa, ya mika mata hannu daga tsayen da yake, Amani ta sunkuyar da kai ta rufe ido, Mukhtar ya janyo ta a hankali ya rungume ta ya cire wayar daga hannun ta, yana rada mata cikin kunnen ta isnt this punishment enough? Ki ji tausayi na Amani, na daina barazana da sadaka, nayi hakuri for quite this time amma Its a promise it will not be hurting, I will treat everything in a soothing and romantic manner, and I will make sure ban jigata baby na ba, Ive tried for you Amani, for your happiness I truly tried kin sani, wata daya ba kwana daya bane, kada abun ya koma da daukar hakki na kuma.
Da wannan Mukhy ya samu ya kalallame Amani har y karbi duk abinda yake so. Ta ce a ran ta ashe dama can ya iya lallashi girman kan sa ne ke hana shi sai yanzu da ya aga kwal uwar daka. Duk ya bata tausayi ya. Ta yarda yayi hakurin kamar yadda bata zata ba for her own well-being. Amani ta daure yau ta amshi Mukhy din ta a safiyar yau da dukkan jaruntakar ta, suka jima suna farantawa juna rai, kuma yayi kokari ya cika alkawarin da ya daukar mata, ya biyar da ita cikin sassaukan yanayi na soyayya mai shiga rai.
Yau gashi har cikin yayi watanni hudu amma Amani bata bar feleke na masu yaron ciki ba, tun bayan wancan encounter din nasu bata sake yarda da shi ba, kullum jiya I yau, cewa take kamshin jikin sa nausea yake saka mata. Yau ma dai Mukhtar tura ta kai bango, a daren yayi shirin barci ya shigo dakin ta ya tarar tana ta cin gyada dafaffiya, ga cikin ya fara bayyana sosai ta cikin rigar barcin ta ya mata kyau kuma, abin ki da doguwar mace, kan ta babu kallabi ta sha kananan kitson da Sugrah ta yi mata gwanin shaawa.
Yayi sallama ta amsa, ya zauna gefen gadon ta ita kuma tana daga zaune a kan tumtum a kasa, ya ce ina Baba Sahura ko har ta kwanta? Yanzu ta wuce, bayan ta kawo min gyada to amma Amani cin komai hayau- hayau haka, ba kya tunanin zai lalata miki ciki? Komai kika samu sai kin ci, sai kace Kura, ni kam wannan Baby ya ya kake so in yi ne? Baka tausayi na sam. Gabadaya ka canza min my real Amani, daga yar gayun Tafisun ta zuwa typical, local, Amani.
Anyway Alhamdullah alaa kulli haal, with your arrival to the esteemed royal family. You My dear. the incoming PRINCE of DIFFA!.
Ta saki wani lallausar murmushi wanda ya taho from ear to ear, kafin ta ce cikin zolaya don tsaf ta gama gano shi, kana son wani abu ne Ya Mukhy? Ya Harare ta wata irin harara mai cike da soyayya sannan ya ce cikin gatse shima,
Aah, sabon kitson nazo gani, zuciyar ta daya ta ce to jeka zan kwanta, yau bana son yawan tashi daga zaunen nan da nake, na dauka tea kake so dama.
Haushi da takaici ya kama Mukhy, ya ce Yau Amani ni kike kora ko? Ko fa turare na ban shafa ba duk sabida ke? Na yi rantsuwa da Allah yau ko ki sallama ko gobe a kawo Sa-dakokin nan, ina dalili? A kan ki a ka fara ciki? Wannan izaya fa ta ishe ni.
Yadda Mukhy ya fitittike yana fadan, ta san da gaske ta kawo shi bango, ta kuma san ya kwatanta mata adalci yadda bata zato, duka daga samun cikin ta zuwa yanzu sau nawa ta kasance dashi bai fi a kirga ba, ita ma kuma shakiyanci ne ta fara kewar sa sosai a kwanakin nan, duk wadancan abubuwan sun sake ta, don cikin har ya shiga watanni na biyar yanzu, duk abubuwan da take ji sun lafa tuntuni, don haka yana mika mata hannu ta kama ba musu, sai ya sa karfi ya ciccibe ta ya daga ta a kan hannayen sa zuwa main turakar sa. Amani ta amincewa ran ta in sha Allahu yau zata faranta ma Mukhy irin yadda bata taba yi masa ba a rayuwar auren su.
You add weight, more weight, Oh! Koda yake ba dole ki kara nauyi ba, bayan girman Baby ina jin daga samun cikin nan zuwa yanzu kin ci buhun Dawa da bokitin daddawa, Zabbi hamsin, Dawisu hamsin, ni kuma na ci ukubar da bana yiwa kai na fatan sake afkuwar ta.
The whole night for Mukhy!!!
**** **** ****
C
ikin Amani na da watanni takwas yanzu, ba abinda Ummami take sai shirin tarbar haihuwar ta, duk abinda ya dace a tanada hatta feeder din jariri sun tanade shi, wasu kayan baby da yawa daga Guinea Saadiyya ta aikowa Ummami don tana shiri da Mukhy sosai. Sau biyu yana zuwa kasar Guinea duba ta da bata da lafiya.
Haka Yayar shi Sayluba ma ya je Tahoa sabida sada zumunci da ita.
A wannan hutun ne aka kawo mata Fajur, hutu, zata zauna har sai ta haihu, a bakin Fajur ta ji wani labari da ya gigitata, wai Mamma Jalan ma cikin ta ya tsufa.
A gigice Amani ta kira Mamma tana son tabbbatar da abinda ta ji daga kanwar tata, Haj. Jalan ta rasa inda zata tsoma ran ta don kunya sai ta hau Amani da fada tana cewa ni abokiyar wasanki ce ko Amani? Don kin ga tsayin mu daya girman mu daya ko? Shikyasa kika maida ni saar ki. A shekaru na ai na wuce haihuwa yanzu, ki zauna Fajur tana gaya miki abinda bazai yiwu ba.
Ita kuwa Fajur tayi rantsuwa ta maya cewa cikin Mamma yanzu yafi nata girma, kuma kusan kullum sai ta je asibiti awo.
Amani sai ta kira Alhaji da kan sa.
Daddy da gaske ne? mamma zata baima su Fajur kanne?
Hawayen farin ciki suka tsirgowa Alhaji Usman Faskari na godiya ga Allah. Ya ce da gaske ne Tafisu, da gaske ne!
Uwa sai ta saka kuka don dadi.
A halin farin ciki dana bakin ciki duka, Uwar su Alhaji ta fi gane ta yi kuka.
Amani har katon Sa da rago tasa aka kayar, ta rabar da shi sadaqa ga bayin gidan ta, tana mai taya Daddyn ta godiya ga Allah, da adduar ita da Mamma Jalan duka, Allah ya sauke su lafiya cikin koshin lafiya.
**** **** ****
EPILOGUE
Sarki ya yi wa Allah godiya, ya ce zai sa a fara sadaqa da addua ta musamman a kan Allah ya sauke ta lafiya.
Tun daga wannan ranar nan ake ririta Amani a gidan sarautar Diffa, aka kara mata hadimai a sassan ta, aka hana ta aikin komai sai dai ayi ta tuka mata tuwon dawa tana ci da naman zabuwa ko na dawisu a ciki, tayi wani irin bulbul tayi kumatu sumul irin na matan sarakai, Amani an samu mulkar mutane yadda ake so, amma ita da miji ko oho don ko daki sun daina hadawa.
Iyakaci da safe ya zo ya duba ta sannan ya dan sumbace ta ya fita fada, yana fadawa ran sa duk in the process na zama Uba ne, har ramewa Mukhy yayi a kwanakin nan, don ta ce yana matsowa kusa da ita nausea din yake zuwa mata.
In ka ga Maina wannan lokacin har duhu yayi, amma kwarai yana son ganin an haife jikan Ummami da Hon. Usman lafiya, shi yasa yake daurewa da tsirfar Amani, yake biye mata don dai ta zauna a sassan ta kusa da shi, amma me? Yau dai ta kawo shi makura, ta kawo shi bango, don ya lura abin nata har da mugunta kuma amma cike take da koshin lafiya da kuzari.
Misalin karfe bakwai na safiyar ranar da ya fito daga wanka ya ganta a dakin sa yau, ta gyagije kamar ba itaba ta ci kwalliya da wani yadin karen miski na kasar Senegal da aka yi wa dinki Senegalese, rabon ta da shigowa turakar sa har ya manta, wai ta zo su gaisa kafin ya fita, ya fito wanka ya tadda ta zaune gefen gadon sa tana waya da Alhaji ne ko Maman ta bai gane ba, tana ta smiling, kai ga dukkan alamu dai da Mamma Jalan take wayar, saboda rashin kunya irin na Amani ji yayi tana gaya mata wai har ta fara jin motsi da mutsu-mutsu a cikin ta, bai ji me Mamma ta ce ba dai ya ga ta hau murna tana cewa don Allah a kawo ta da wuri.
Tana ajiye wayar ta daga kai, sai ta ga Mukhy yana mata kallon nan nasa da ita kadai ta san fassarar sa, ya mika mata hannu daga tsayen da yake, Amani ta sunkuyar da kai ta rufe ido, Mukhtar ya janyo ta a hankali ya rungume ta ya cire wayar daga hannun ta, yana rada mata cikin kunnen ta isnt this punishment enough? Ki ji tausayi na Amani, na daina barazana da sadaka, nayi hakuri for quite this time amma Its a promise it will not be hurting, I will treat everything in a soothing and romantic manner, and I will make sure ban jigata baby na ba, Ive tried for you Amani, for your happiness I truly tried kin sani, wata daya ba kwana daya bane, kada abun ya koma da daukar hakki na kuma.
Da wannan Mukhy ya samu ya kalallame Amani har y karbi duk abinda yake so. Ta ce a ran ta ashe dama can ya iya lallashi girman kan sa ne ke hana shi sai yanzu da ya aga kwal uwar daka. Duk ya bata tausayi ya. Ta yarda yayi hakurin kamar yadda bata zata ba for her own well-being. Amani ta daure yau ta amshi Mukhy din ta a safiyar yau da dukkan jaruntakar ta, suka jima suna farantawa juna rai, kuma yayi kokari ya cika alkawarin da ya daukar mata, ya biyar da ita cikin sassaukan yanayi na soyayya mai shiga rai.
Yau gashi har cikin yayi watanni hudu amma Amani bata bar feleke na masu yaron ciki ba, tun bayan wancan encounter din nasu bata sake yarda da shi ba, kullum jiya I yau, cewa take kamshin jikin sa nausea yake saka mata. Yau ma dai Mukhtar tura ta kai bango, a daren yayi shirin barci ya shigo dakin ta ya tarar tana ta cin gyada dafaffiya, ga cikin ya fara bayyana sosai ta cikin rigar barcin ta ya mata kyau kuma, abin ki da doguwar mace, kan ta babu kallabi ta sha kananan kitson da Sugrah ta yi mata gwanin shaawa.
Yayi sallama ta amsa, ya zauna gefen gadon ta ita kuma tana daga zaune a kan tumtum a kasa, ya ce ina Baba Sahura ko har ta kwanta? Yanzu ta wuce, bayan ta kawo min gyada to amma Amani cin komai hayau- hayau haka, ba kya tunanin zai lalata miki ciki? Komai kika samu sai kin ci, sai kace Kura, ni kam wannan Baby ya ya kake so in yi ne? Baka tausayi na sam. Gabadaya ka canza min my real Amani, daga yar gayun Tafisun ta zuwa typical, local, Amani.
Anyway Alhamdullah alaa kulli haal, with your arrival to the esteemed royal family. You My dear. the incoming PRINCE of DIFFA!.
Ta saki wani lallausar murmushi wanda ya taho from ear to ear, kafin ta ce cikin zolaya don tsaf ta gama gano shi, kana son wani abu ne Ya Mukhy? Ya Harare ta wata irin harara mai cike da soyayya sannan ya ce cikin gatse shima,
Aah, sabon kitson nazo gani, zuciyar ta daya ta ce to jeka zan kwanta, yau bana son yawan tashi daga zaunen nan da nake, na dauka tea kake so dama.
Haushi da takaici ya kama Mukhy, ya ce Yau Amani ni kike kora ko? Ko fa turare na ban shafa ba duk sabida ke? Na yi rantsuwa da Allah yau ko ki sallama ko gobe a kawo Sa-dakokin nan, ina dalili? A kan ki a ka fara ciki? Wannan izaya fa ta ishe ni.
Yadda Mukhy ya fitittike yana fadan, ta san da gaske ta kawo shi bango, ta kuma san ya kwatanta mata adalci yadda bata zato, duka daga samun cikin ta zuwa yanzu sau nawa ta kasance dashi bai fi a kirga ba, ita ma kuma shakiyanci ne ta fara kewar sa sosai a kwanakin nan, duk wadancan abubuwan sun sake ta, don cikin har ya shiga watanni na biyar yanzu, duk abubuwan da take ji sun lafa tuntuni, don haka yana mika mata hannu ta kama ba musu, sai ya sa karfi ya ciccibe ta ya daga ta a kan hannayen sa zuwa main turakar sa. Amani ta amincewa ran ta in sha Allahu yau zata faranta ma Mukhy irin yadda bata taba yi masa ba a rayuwar auren su.
You add weight, more weight, Oh! Koda yake ba dole ki kara nauyi ba, bayan girman Baby ina jin daga samun cikin nan zuwa yanzu kin ci buhun Dawa da bokitin daddawa, Zabbi hamsin, Dawisu hamsin, ni kuma na ci ukubar da bana yiwa kai na fatan sake afkuwar ta.
The whole night for Mukhy!!!
**** **** ****
C
ikin Amani na da watanni takwas yanzu, ba abinda Ummami take sai shirin tarbar haihuwar ta, duk abinda ya dace a tanada hatta feeder din jariri sun tanade shi, wasu kayan baby da yawa daga Guinea Saadiyya ta aikowa Ummami don tana shiri da Mukhy sosai. Sau biyu yana zuwa kasar Guinea duba ta da bata da lafiya.
Haka Yayar shi Sayluba ma ya je Tahoa sabida sada zumunci da ita.
A wannan hutun ne aka kawo mata Fajur, hutu, zata zauna har sai ta haihu, a bakin Fajur ta ji wani labari da ya gigitata, wai Mamma Jalan ma cikin ta ya tsufa.
A gigice Amani ta kira Mamma tana son tabbbatar da abinda ta ji daga kanwar tata, Haj. Jalan ta rasa inda zata tsoma ran ta don kunya sai ta hau Amani da fada tana cewa ni abokiyar wasanki ce ko Amani? Don kin ga tsayin mu daya girman mu daya ko? Shikyasa kika maida ni saar ki. A shekaru na ai na wuce haihuwa yanzu, ki zauna Fajur tana gaya miki abinda bazai yiwu ba.
Ita kuwa Fajur tayi rantsuwa ta maya cewa cikin Mamma yanzu yafi nata girma, kuma kusan kullum sai ta je asibiti awo.
Amani sai ta kira Alhaji da kan sa.
Daddy da gaske ne? mamma zata baima su Fajur kanne?
Hawayen farin ciki suka tsirgowa Alhaji Usman Faskari na godiya ga Allah. Ya ce da gaske ne Tafisu, da gaske ne!
Uwa sai ta saka kuka don dadi.
A halin farin ciki dana bakin ciki duka, Uwar su Alhaji ta fi gane ta yi kuka.
Amani har katon Sa da rago tasa aka kayar, ta rabar da shi sadaqa ga bayin gidan ta, tana mai taya Daddyn ta godiya ga Allah, da adduar ita da Mamma Jalan duka, Allah ya sauke su lafiya cikin koshin lafiya.
**** **** ****
EPILOGUE