Sashe 18
Akan Aikin Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
1️⃣ Yawan ciwon kai mai tsanani da jiri.
2️⃣ Ciwon mara, baya da kwankwaso.
3️⃣ Jin motsi a gabanki kamar tana, ko jin motsi a cikinki yana zuwa bangare-bangare.
4️⃣ Jin abu kamar ƙiyashi na bin jikinki, ko kamar tsutsa, haka nan zaki rinka jin motsi a kanki kamar wani abu na tafiya.
5️⃣ Jin wani abu mai ɗan nauyi ya kwanta a wani bangare na jikinki, wani lokaci ya tashi daga wannan wurin ya koma wani wurin.
6️⃣ Jin zafi ko sanyi a tafin kafarki, ko kiji wannan wurin yayi dumi kamar an sa wuta, can kuma sai ya matsa ya koma wani wurin.
7️⃣ Jin wani abu kamar yana haɗiye ki.
8️⃣ Rashin son kitso ko wani abu da zai taba kanki, zubewar gashi, da sauransu.
9️⃣ Rashin barci da daddare.
🔟 Yawan faduwar gaba da tsorata da abu ƙanƙani.
1️⃣1️⃣ Rashin son mutane da gudun mutane, da tsoron mutane in ta shiga wurin da akwai mutane da yawa kamar kasuwa, da rashin son magana da mutane.
1️⃣2️⃣ Yawan fushi da tsiya, kiji kowa ma haushi yake baki haka nan kiji kin tsani mutane.
1️⃣3️⃣ Qin aure, da rashin son maza. Mace taji bata son namiji yace yana sonta, ko yace zai turo gidan su.
1️⃣4️⃣ Zaki rinka ji kamar ana miki magana, ana cewa ki aikata wani mugun abu, ko idan kina kallon wuƙa sai kiji kamar ana cewa ki coka ma wani.
1️⃣5️⃣ Yawan jin zafin jiki, kasala da kuma ciwo na rashin dalili.
1️⃣6️⃣ Yawan son kade-kade da raye-raye, wato aljani zai rinka saki yin wasu abubuwan da da can ba halinki bane.
1️⃣7️⃣ Yawan kallon madubi da yawaita kallon jikinki tsirara a madubi.
1️⃣8️⃣ Son dare, da son zama a cikin duhu.
1️⃣9️⃣ Jin kamar ana kiran sunanki ko firgita yayin da kike ke kadai a wuri.
2️⃣0️⃣ Yawaita kuka na rashin dalili.
2️⃣1️⃣ Qin karatun Al-Qur’ani, da kasa karanta shi ko ɗaukansa.
2️⃣2️⃣ Jin kamar ana tsira miki allura a jikinki.
2️⃣3️⃣ Rashin jin daɗin saduwa da mijinki da tsanar shi yayin da ya nuna alamar yana son saduwa da ke.
2️⃣4️⃣ Aljani zai iya sanyawa mace mugun infection ta yi ta fama yaƙi warkewa.
2️⃣5️⃣ Jin kamar kin aikata wani abu ba a cikin hankalin ki ba.
2️⃣6️⃣ Ganin inuwa kamar na wani, ko kiji an danne ki baki iya numfashi, sai kin yi addu’a sannan kika tashi.
2️⃣7️⃣ Yanke jiki ki fadi ba tare da sanin inda kanki yake ba.
2️⃣8️⃣ Jin kamar an daura miki dutse a zuciyar ki, ko kiji an matse miki numfashin ki.
2️⃣9️⃣ Samun ciwukan da da can baki da su, wanda likita zai duba ya rasa dalili.
3️⃣0️⃣ Yawan waswasi musamman a ibada.
3️⃣1️⃣ Rikitar miki da al’ada, jini ya dauke sai kin yi tsarki kin yi sallah sai kawai ki sake ganin jini.
3️⃣2️⃣ Hana haihuwa.
3️⃣3️⃣ Zama da datti da ƙazanta.
3️⃣4️⃣ Sumbatu da firgici a cikin baccin ki.
3️⃣5️⃣ Lalacewar jiki ko ciwo a wani sassa da aljani ke zama.
Wadannan da kuma wasu suna daga cikin alamar akwai aljani a tare da mutum.
---
SHAWARWARI GA MASU JINNU
Duk wanda yake fuskantar matsalolin jinnu akwai abubuwan da ya kamata ya fahimta kuma ya kiyaye:
1️⃣ Yadda mutane ke ganin tasirin magani yana da nasaba da yadda zuciyarsu take. Idan kana da kokwanto, abu mai wuya ne ka ga tasirin sa.
2️⃣ A kiyaye hakuri da gujewa gaggawa yayin neman magani.
3️⃣ Kada a fara magani sai a watsar bayan an samu sauki.
4️⃣ Kada a nemi magani ta hanyar zuwa wurin boka ko malamin duba.
5️⃣ A tabbatar da yin yaƙi da zuciya wajen amfani da addu’o’i da magungunan Manzon Allah.
6️⃣ A tsananta addu’a da roƙon Allah.
7️⃣ A koya da haddace addu’o’in kariya, musamman na safe da yamma.
Ina roƙon Allah ya kare mu daga sharrin shaiɗanu!
AMEEN
_Friday 4/4/2025 April_
*Page 99 to 100*
```FINAL FINAL FINAL FINAL FINAL FINAL FINAL PAGE IN SHA, ALHAMDULILLAH CIKIN IYAWAR UBANGIJI GASHI YAU NAKAWO K'ARSHEN WANNAN LITTAFIN NAWA MAITAKEN AKAN AIKIN MIJINA, ABUNDA NAKESON KUFAHIMTA GAMEDA WANNAN LITTAFIN SHINE HAK'URI, DUK INDA MUTUM YY HAK'URI THO LALLE ZAISAMU SAKAMAKO MAIKYAU, KUMA HAK'URIN AKWAI INDA YADACE AYISHI KUMA AKWAI INDA INKAYISHI ZUNUBI ZAKA SAMU MAIKON LADA SABODA HAKA SAIMUN K'ARA GYARA RAYUWARMU, HAKA KUMA MAZAN KUDAINA D'AUKAR MAHIMMANCIN AIKINKU SAMA DA LOKACIN MATANKU BUDARENKU MACCE TAFI BUK'ATAR LOKACI KULAWA FARINCIKI SAMA DA KOMAI, HAKA KUMA MASU BIN MATAN KO KUNYI AUREN KO BAKUYI BA KUJI TSORON ALLAH KUDAINA DOMIN ZINA BASHICE, KUMA ALLAH YATANADE AZABA GA MAZA DAMA MATA, ALLAH KASA MUDACE 🤲, INDA NAYI DAIDAI A BUK D'IN ALLAH KABAN LADA INDA NAYI KUSKURE ALLAH KAYAFEMIN KUMA MASU KARATUN INASON KUYAFEMIN......```
.....Acan kuwa dak'yar suka samu damar daidaito da numfashinta Tareda tsaida jinin, Nan take Kuma suka shiga da ita Sc domin sunfahimce Abunda yake cikinta yanada Rai, Abba shine yayi komai nasaka Hannu da biyan k'ud'in Dana haka take Ashiga da ita theater,
Dukansu Zaune suke jumgun suna mata Addu'ar kub'uta da Rayuwarta dukansu idan kadubesu zaka fahimce cikin tashin hankali suke shikanshi Abba dauriya kawai yake,
"Ai Hajiya yatafi tunda safen Yanzu haka inada tabbacin ya isa sauka," cewar Inna laraba
"Amma Hajiya yakamata Kuma kubi bayansa baidace Ace tana Cikin halin ciwo ba Kuma ace babu dangin mijinta ko d'aya natabba inmune wllh iyayenta zasu Kasance gurin Kuma Hajiya kinsan tanada kirki tana girmamaki Sosai ko yanzu Abunda yafaru tsakaninku da kubra b'acin Raine Kuma yaya shine yajanyo Hakan wllh batada laifi,"
"Hakane Husna kina da gaskiya ai nayo bucking ticket zuwa k'arfe 10:00am zamu tashi dagani sai Hajiya ai dole muje kodan gyara Abunda Yab'ata, kitashi kifara shiri nima shiryawa Zanyi,"
K'arfe 10:0 daidai suka isa Tareda Hawan jirgi suka nufecan cikeda fargabar taryarda zasu samu duk da basuda tabbacin inda suke Amma sunada tabbacin isa tinda har Dr Muhayseem yanacan,,.
Fitowa Dr Sabeer yayi tareda murmushi kan fuskarsa Abokin Dr Muhayseem ne sune kawai Basu saniba Amma Kusan tare sukayi degree d'insu na 3 Anan New York yaso yatsaya suyi Aiki tare Amma yakoma Nigeria,
Da sauri suka nufosa suna tanbayarsa yaya Ake ciki,? Murmushi yasake saki cikin haushen turanci yake fad'a musu"Alhamdulillah munyi Nasaran ceto Rayuwarta Kuma Alhamdulillah harda yaron cikinta munceta saidai inabaku hak'urin cewar d'ayan shi yajima da mutuwa Koda mukayi Aikin yamutu,"
"Dr dama kana nufin Y'an biyune Acikinta,"? Cewar Aunty kubra
"Sosai kuwa shikanshi saboda shine nasaman to saboda fad'uwarda tayi kansa tadanneshi hakan yasa yayi sanadiyar mutuwar d'ayan"
Jinjina Kai Abba yayi tareda fad'in "Alhamdulillah duk dahakan mungode Allah Ai,"
"Sosai ma Kuwa Koda Ansara yaran duka indai tana raye Ai Munyi Arziki balantana Ansamu d'aya Kai godiya ta tabba ga Allah"
"Wai Abba waketa kiranka tun jiya Hakan,"?
Murmushi yasaki"kubra sakin fad'a mijinta ne," yak'arasa maganar yana k'ok'arin daga Kiran
"Dan Allah Abba rabu dashi kada ka d'auka Mezai gayamaka to kada ka d'auka please,"
"A'a kubra ai yanada kyau nad'aga Ai haryanzu Akwai Alak'a tsakaninmu saboda shine MIJINTA baifa saketa ba Kuma ga k'aruwa Ansamu so dole na d'auka ai,"
"Ai Abba dole ma yasaketa dolensa" tak'arasa maganar cikin haushi datakaici
D'agawa Abba yayi cikin ladabinsa suka gaisa Nan yake tanbayarsa suna Ina gayanan yashigo fad'a masa Abba yayi, godiya yamasa Tareda kashe wayar,
"Dr zamu iya ganinta"
"Sosai ai tana d'akin hutu Amma Babu buk'atar hayaniya Kuma batare dukanku zaku shiga ba dole sai d'aya yafito d'ayan zaishiga Amma ganin yaron bayansu Domin Muna kan duba lafiyarsa shi,"
"To dr mungode"
"Umma ke kifara shiga"
Duka sunganta sunfito hankalinsu kwance Yanzu tinda sunganta lafiya
Kamar Wanda Aka cillo yashigo hankali tashe duk yarame yafige tamkar tare suke Ciwon bayama kan hayyacinsa yashigo karo sukaci dasu suna k'ok'arin fitowa tinda sunganta sukoma hotel mazauninsu saboda Akwai masu jinya babu buk'atar kowa yatsaya musu ka idar Asibitinsuce,
Risinawa yayi har k'asa yagaidasu cikin sakin fuska kamar ba komai Abba ya Ansa Umma ma ta Ansa saidai bakamar daba Auntie kubra kuwa d'auke Kanta tayi tana k'ok'arin fita,
"Abba Dan Allah Ayi hak'uri nasan nayi kuskure Amma bazan K'araba Dan Allah A yafemin"
"To ai Maganar kasake ko kar kasake Wannan kaita shafa bawai muba Mlm kadainama Wani sunkuyarda Kai kamar mutumin kirki Domin kayi na farko kayi na biyu kayi na uku Kuma to baka na hud'u wannan Shine k'arshe saboda haka mu bama k'aunar ganinka Nan kawai katashi kabar Nan, Kuma kayi gaggawar sake muna ita yanzu Nan Kuma saki uku muke buk'atar kayiwa Muhseenarh," Aunty kubra tayi maganar cikin haushi
Juyowa yayi cikin razana da tashi hankalin Jin kamar saki, Rabuwa fa Kenan, matsawa zuwa gareta yayi tareda durk'usawa k'asa Kamar Wani K'aramin yaro yace"Dan Allah Auntie kubra kidaina maganar Rabuwa wllh bazan iyaba Inason matata Wllh bazan iya Rabuwa da itaba, nasauya nadaina duka halin nawa bazan sake fifita Aikina sama da matata ba, bazan sake barin tashiga damuwa *AKAN AIKIN MIJINTA* nayi Muku Alk'awari Yanzu saidai tayi Farinciki *AKAN AIKIN MIJINTA* badai tayi Damuwa ba Dan Allah Abba Umma kumun Rai wllh bazan iya Rayuwa bataba nasan nayi kuskure Kuma nacutar da ita *AKAN AIKINA* Amma wllh bazan sakeba Dan Allah kuyi hak'uri"
"Kaga Dr Muhayseem kama daina Wahalan da yawun bakinka zuwa hawayenka Domin bazamu tausayamaka ba Domin kaima baka tausayawa Muhseenarh idan kamanta bari na tuna Maka sau d'aya biyu uku Muna baka damar canzawa Amma kak'i haka kasata Bak'inciki dama hararan cikinta Wanda har Yara 2 tayi b'ari badan komai ba Saidan *AKAN AIKINKA* haka tajure duk wata wahala da zafi kawai tazab'i Farinciki Kuma ta iya fad'awa duniya *AKAN AIKIN MIJINA* narasa cikina, Kai Muhayseem dole ma saika saketa Koda kuwa zaka Mutu ne kajecan ka k'arata *AKAN AIKINKA* Kai kad'ai Amma Bada jininnu ba,"
"Nashiga uku Dan Allah kubani dama naganta nasan tanaso bazata bari Hakan tafaru Abba nasan inada laifi Amma ku tausayamin kumun Uzuri Dan Allah,"
Shuru Abba yayi kafin yace"kabamu lokaci zamu zanta Akai" yana gama fad'in Hakan suka fice,
Komawa baya yayi zauna kan tayis D'in yana kuka sosai kamar K'aramin yaro, Ana cikin Hakan daddy yakirasa kan gasunan dole yaje yazo dasu direct hotel d'inda yasauka yakaisu Nan yake fad'a musu Yarda sukayi dasu,
Sosai sukaji tausayin d'an nasu suka soma lallashinsa,.....
2️⃣ Ciwon mara, baya da kwankwaso.
3️⃣ Jin motsi a gabanki kamar tana, ko jin motsi a cikinki yana zuwa bangare-bangare.
4️⃣ Jin abu kamar ƙiyashi na bin jikinki, ko kamar tsutsa, haka nan zaki rinka jin motsi a kanki kamar wani abu na tafiya.
5️⃣ Jin wani abu mai ɗan nauyi ya kwanta a wani bangare na jikinki, wani lokaci ya tashi daga wannan wurin ya koma wani wurin.
6️⃣ Jin zafi ko sanyi a tafin kafarki, ko kiji wannan wurin yayi dumi kamar an sa wuta, can kuma sai ya matsa ya koma wani wurin.
7️⃣ Jin wani abu kamar yana haɗiye ki.
8️⃣ Rashin son kitso ko wani abu da zai taba kanki, zubewar gashi, da sauransu.
9️⃣ Rashin barci da daddare.
🔟 Yawan faduwar gaba da tsorata da abu ƙanƙani.
1️⃣1️⃣ Rashin son mutane da gudun mutane, da tsoron mutane in ta shiga wurin da akwai mutane da yawa kamar kasuwa, da rashin son magana da mutane.
1️⃣2️⃣ Yawan fushi da tsiya, kiji kowa ma haushi yake baki haka nan kiji kin tsani mutane.
1️⃣3️⃣ Qin aure, da rashin son maza. Mace taji bata son namiji yace yana sonta, ko yace zai turo gidan su.
1️⃣4️⃣ Zaki rinka ji kamar ana miki magana, ana cewa ki aikata wani mugun abu, ko idan kina kallon wuƙa sai kiji kamar ana cewa ki coka ma wani.
1️⃣5️⃣ Yawan jin zafin jiki, kasala da kuma ciwo na rashin dalili.
1️⃣6️⃣ Yawan son kade-kade da raye-raye, wato aljani zai rinka saki yin wasu abubuwan da da can ba halinki bane.
1️⃣7️⃣ Yawan kallon madubi da yawaita kallon jikinki tsirara a madubi.
1️⃣8️⃣ Son dare, da son zama a cikin duhu.
1️⃣9️⃣ Jin kamar ana kiran sunanki ko firgita yayin da kike ke kadai a wuri.
2️⃣0️⃣ Yawaita kuka na rashin dalili.
2️⃣1️⃣ Qin karatun Al-Qur’ani, da kasa karanta shi ko ɗaukansa.
2️⃣2️⃣ Jin kamar ana tsira miki allura a jikinki.
2️⃣3️⃣ Rashin jin daɗin saduwa da mijinki da tsanar shi yayin da ya nuna alamar yana son saduwa da ke.
2️⃣4️⃣ Aljani zai iya sanyawa mace mugun infection ta yi ta fama yaƙi warkewa.
2️⃣5️⃣ Jin kamar kin aikata wani abu ba a cikin hankalin ki ba.
2️⃣6️⃣ Ganin inuwa kamar na wani, ko kiji an danne ki baki iya numfashi, sai kin yi addu’a sannan kika tashi.
2️⃣7️⃣ Yanke jiki ki fadi ba tare da sanin inda kanki yake ba.
2️⃣8️⃣ Jin kamar an daura miki dutse a zuciyar ki, ko kiji an matse miki numfashin ki.
2️⃣9️⃣ Samun ciwukan da da can baki da su, wanda likita zai duba ya rasa dalili.
3️⃣0️⃣ Yawan waswasi musamman a ibada.
3️⃣1️⃣ Rikitar miki da al’ada, jini ya dauke sai kin yi tsarki kin yi sallah sai kawai ki sake ganin jini.
3️⃣2️⃣ Hana haihuwa.
3️⃣3️⃣ Zama da datti da ƙazanta.
3️⃣4️⃣ Sumbatu da firgici a cikin baccin ki.
3️⃣5️⃣ Lalacewar jiki ko ciwo a wani sassa da aljani ke zama.
Wadannan da kuma wasu suna daga cikin alamar akwai aljani a tare da mutum.
---
SHAWARWARI GA MASU JINNU
Duk wanda yake fuskantar matsalolin jinnu akwai abubuwan da ya kamata ya fahimta kuma ya kiyaye:
1️⃣ Yadda mutane ke ganin tasirin magani yana da nasaba da yadda zuciyarsu take. Idan kana da kokwanto, abu mai wuya ne ka ga tasirin sa.
2️⃣ A kiyaye hakuri da gujewa gaggawa yayin neman magani.
3️⃣ Kada a fara magani sai a watsar bayan an samu sauki.
4️⃣ Kada a nemi magani ta hanyar zuwa wurin boka ko malamin duba.
5️⃣ A tabbatar da yin yaƙi da zuciya wajen amfani da addu’o’i da magungunan Manzon Allah.
6️⃣ A tsananta addu’a da roƙon Allah.
7️⃣ A koya da haddace addu’o’in kariya, musamman na safe da yamma.
Ina roƙon Allah ya kare mu daga sharrin shaiɗanu!
AMEEN
_Friday 4/4/2025 April_
*Page 99 to 100*
```FINAL FINAL FINAL FINAL FINAL FINAL FINAL PAGE IN SHA, ALHAMDULILLAH CIKIN IYAWAR UBANGIJI GASHI YAU NAKAWO K'ARSHEN WANNAN LITTAFIN NAWA MAITAKEN AKAN AIKIN MIJINA, ABUNDA NAKESON KUFAHIMTA GAMEDA WANNAN LITTAFIN SHINE HAK'URI, DUK INDA MUTUM YY HAK'URI THO LALLE ZAISAMU SAKAMAKO MAIKYAU, KUMA HAK'URIN AKWAI INDA YADACE AYISHI KUMA AKWAI INDA INKAYISHI ZUNUBI ZAKA SAMU MAIKON LADA SABODA HAKA SAIMUN K'ARA GYARA RAYUWARMU, HAKA KUMA MAZAN KUDAINA D'AUKAR MAHIMMANCIN AIKINKU SAMA DA LOKACIN MATANKU BUDARENKU MACCE TAFI BUK'ATAR LOKACI KULAWA FARINCIKI SAMA DA KOMAI, HAKA KUMA MASU BIN MATAN KO KUNYI AUREN KO BAKUYI BA KUJI TSORON ALLAH KUDAINA DOMIN ZINA BASHICE, KUMA ALLAH YATANADE AZABA GA MAZA DAMA MATA, ALLAH KASA MUDACE 🤲, INDA NAYI DAIDAI A BUK D'IN ALLAH KABAN LADA INDA NAYI KUSKURE ALLAH KAYAFEMIN KUMA MASU KARATUN INASON KUYAFEMIN......```
.....Acan kuwa dak'yar suka samu damar daidaito da numfashinta Tareda tsaida jinin, Nan take Kuma suka shiga da ita Sc domin sunfahimce Abunda yake cikinta yanada Rai, Abba shine yayi komai nasaka Hannu da biyan k'ud'in Dana haka take Ashiga da ita theater,
Dukansu Zaune suke jumgun suna mata Addu'ar kub'uta da Rayuwarta dukansu idan kadubesu zaka fahimce cikin tashin hankali suke shikanshi Abba dauriya kawai yake,
"Ai Hajiya yatafi tunda safen Yanzu haka inada tabbacin ya isa sauka," cewar Inna laraba
"Amma Hajiya yakamata Kuma kubi bayansa baidace Ace tana Cikin halin ciwo ba Kuma ace babu dangin mijinta ko d'aya natabba inmune wllh iyayenta zasu Kasance gurin Kuma Hajiya kinsan tanada kirki tana girmamaki Sosai ko yanzu Abunda yafaru tsakaninku da kubra b'acin Raine Kuma yaya shine yajanyo Hakan wllh batada laifi,"
"Hakane Husna kina da gaskiya ai nayo bucking ticket zuwa k'arfe 10:00am zamu tashi dagani sai Hajiya ai dole muje kodan gyara Abunda Yab'ata, kitashi kifara shiri nima shiryawa Zanyi,"
K'arfe 10:0 daidai suka isa Tareda Hawan jirgi suka nufecan cikeda fargabar taryarda zasu samu duk da basuda tabbacin inda suke Amma sunada tabbacin isa tinda har Dr Muhayseem yanacan,,.
Fitowa Dr Sabeer yayi tareda murmushi kan fuskarsa Abokin Dr Muhayseem ne sune kawai Basu saniba Amma Kusan tare sukayi degree d'insu na 3 Anan New York yaso yatsaya suyi Aiki tare Amma yakoma Nigeria,
Da sauri suka nufosa suna tanbayarsa yaya Ake ciki,? Murmushi yasake saki cikin haushen turanci yake fad'a musu"Alhamdulillah munyi Nasaran ceto Rayuwarta Kuma Alhamdulillah harda yaron cikinta munceta saidai inabaku hak'urin cewar d'ayan shi yajima da mutuwa Koda mukayi Aikin yamutu,"
"Dr dama kana nufin Y'an biyune Acikinta,"? Cewar Aunty kubra
"Sosai kuwa shikanshi saboda shine nasaman to saboda fad'uwarda tayi kansa tadanneshi hakan yasa yayi sanadiyar mutuwar d'ayan"
Jinjina Kai Abba yayi tareda fad'in "Alhamdulillah duk dahakan mungode Allah Ai,"
"Sosai ma Kuwa Koda Ansara yaran duka indai tana raye Ai Munyi Arziki balantana Ansamu d'aya Kai godiya ta tabba ga Allah"
"Wai Abba waketa kiranka tun jiya Hakan,"?
Murmushi yasaki"kubra sakin fad'a mijinta ne," yak'arasa maganar yana k'ok'arin daga Kiran
"Dan Allah Abba rabu dashi kada ka d'auka Mezai gayamaka to kada ka d'auka please,"
"A'a kubra ai yanada kyau nad'aga Ai haryanzu Akwai Alak'a tsakaninmu saboda shine MIJINTA baifa saketa ba Kuma ga k'aruwa Ansamu so dole na d'auka ai,"
"Ai Abba dole ma yasaketa dolensa" tak'arasa maganar cikin haushi datakaici
D'agawa Abba yayi cikin ladabinsa suka gaisa Nan yake tanbayarsa suna Ina gayanan yashigo fad'a masa Abba yayi, godiya yamasa Tareda kashe wayar,
"Dr zamu iya ganinta"
"Sosai ai tana d'akin hutu Amma Babu buk'atar hayaniya Kuma batare dukanku zaku shiga ba dole sai d'aya yafito d'ayan zaishiga Amma ganin yaron bayansu Domin Muna kan duba lafiyarsa shi,"
"To dr mungode"
"Umma ke kifara shiga"
Duka sunganta sunfito hankalinsu kwance Yanzu tinda sunganta lafiya
Kamar Wanda Aka cillo yashigo hankali tashe duk yarame yafige tamkar tare suke Ciwon bayama kan hayyacinsa yashigo karo sukaci dasu suna k'ok'arin fitowa tinda sunganta sukoma hotel mazauninsu saboda Akwai masu jinya babu buk'atar kowa yatsaya musu ka idar Asibitinsuce,
Risinawa yayi har k'asa yagaidasu cikin sakin fuska kamar ba komai Abba ya Ansa Umma ma ta Ansa saidai bakamar daba Auntie kubra kuwa d'auke Kanta tayi tana k'ok'arin fita,
"Abba Dan Allah Ayi hak'uri nasan nayi kuskure Amma bazan K'araba Dan Allah A yafemin"
"To ai Maganar kasake ko kar kasake Wannan kaita shafa bawai muba Mlm kadainama Wani sunkuyarda Kai kamar mutumin kirki Domin kayi na farko kayi na biyu kayi na uku Kuma to baka na hud'u wannan Shine k'arshe saboda haka mu bama k'aunar ganinka Nan kawai katashi kabar Nan, Kuma kayi gaggawar sake muna ita yanzu Nan Kuma saki uku muke buk'atar kayiwa Muhseenarh," Aunty kubra tayi maganar cikin haushi
Juyowa yayi cikin razana da tashi hankalin Jin kamar saki, Rabuwa fa Kenan, matsawa zuwa gareta yayi tareda durk'usawa k'asa Kamar Wani K'aramin yaro yace"Dan Allah Auntie kubra kidaina maganar Rabuwa wllh bazan iyaba Inason matata Wllh bazan iya Rabuwa da itaba, nasauya nadaina duka halin nawa bazan sake fifita Aikina sama da matata ba, bazan sake barin tashiga damuwa *AKAN AIKIN MIJINTA* nayi Muku Alk'awari Yanzu saidai tayi Farinciki *AKAN AIKIN MIJINTA* badai tayi Damuwa ba Dan Allah Abba Umma kumun Rai wllh bazan iya Rayuwa bataba nasan nayi kuskure Kuma nacutar da ita *AKAN AIKINA* Amma wllh bazan sakeba Dan Allah kuyi hak'uri"
"Kaga Dr Muhayseem kama daina Wahalan da yawun bakinka zuwa hawayenka Domin bazamu tausayamaka ba Domin kaima baka tausayawa Muhseenarh idan kamanta bari na tuna Maka sau d'aya biyu uku Muna baka damar canzawa Amma kak'i haka kasata Bak'inciki dama hararan cikinta Wanda har Yara 2 tayi b'ari badan komai ba Saidan *AKAN AIKINKA* haka tajure duk wata wahala da zafi kawai tazab'i Farinciki Kuma ta iya fad'awa duniya *AKAN AIKIN MIJINA* narasa cikina, Kai Muhayseem dole ma saika saketa Koda kuwa zaka Mutu ne kajecan ka k'arata *AKAN AIKINKA* Kai kad'ai Amma Bada jininnu ba,"
"Nashiga uku Dan Allah kubani dama naganta nasan tanaso bazata bari Hakan tafaru Abba nasan inada laifi Amma ku tausayamin kumun Uzuri Dan Allah,"
Shuru Abba yayi kafin yace"kabamu lokaci zamu zanta Akai" yana gama fad'in Hakan suka fice,
Komawa baya yayi zauna kan tayis D'in yana kuka sosai kamar K'aramin yaro, Ana cikin Hakan daddy yakirasa kan gasunan dole yaje yazo dasu direct hotel d'inda yasauka yakaisu Nan yake fad'a musu Yarda sukayi dasu,
Sosai sukaji tausayin d'an nasu suka soma lallashinsa,.....