Sashe 13
Akan Aikin Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
1️⃣ Yawan ciwon kai mai tsanani da jiri.
2️⃣ Ciwon mara, baya da kwankwaso.
3️⃣ Jin motsi a gabanki kamar tana, ko jin motsi a cikinki yana zuwa bangare-bangare.
4️⃣ Jin abu kamar ƙiyashi na bin jikinki, ko kamar tsutsa, haka nan zaki rinka jin motsi a kanki kamar wani abu na tafiya.
5️⃣ Jin wani abu mai ɗan nauyi ya kwanta a wani bangare na jikinki, wani lokaci ya tashi daga wannan wurin ya koma wani wurin.
6️⃣ Jin zafi ko sanyi a tafin kafarki, ko kiji wannan wurin yayi dumi kamar an sa wuta, can kuma sai ya matsa ya koma wani wurin.
7️⃣ Jin wani abu kamar yana haɗiye ki.
8️⃣ Rashin son kitso ko wani abu da zai taba kanki, zubewar gashi, da sauransu.
9️⃣ Rashin barci da daddare.
🔟 Yawan faduwar gaba da tsorata da abu ƙanƙani.
1️⃣1️⃣ Rashin son mutane da gudun mutane, da tsoron mutane in ta shiga wurin da akwai mutane da yawa kamar kasuwa, da rashin son magana da mutane.
1️⃣2️⃣ Yawan fushi da tsiya, kiji kowa ma haushi yake baki haka nan kiji kin tsani mutane.
1️⃣3️⃣ Qin aure, da rashin son maza. Mace taji bata son namiji yace yana sonta, ko yace zai turo gidan su.
1️⃣4️⃣ Zaki rinka ji kamar ana miki magana, ana cewa ki aikata wani mugun abu, ko idan kina kallon wuƙa sai kiji kamar ana cewa ki coka ma wani.
1️⃣5️⃣ Yawan jin zafin jiki, kasala da kuma ciwo na rashin dalili.
1️⃣6️⃣ Yawan son kade-kade da raye-raye, wato aljani zai rinka saki yin wasu abubuwan da da can ba halinki bane.
1️⃣7️⃣ Yawan kallon madubi da yawaita kallon jikinki tsirara a madubi.
1️⃣8️⃣ Son dare, da son zama a cikin duhu.
1️⃣9️⃣ Jin kamar ana kiran sunanki ko firgita yayin da kike ke kadai a wuri.
2️⃣0️⃣ Yawaita kuka na rashin dalili.
2️⃣1️⃣ Qin karatun Al-Qur’ani, da kasa karanta shi ko ɗaukansa.
2️⃣2️⃣ Jin kamar ana tsira miki allura a jikinki.
2️⃣3️⃣ Rashin jin daɗin saduwa da mijinki da tsanar shi yayin da ya nuna alamar yana son saduwa da ke.
2️⃣4️⃣ Aljani zai iya sanyawa mace mugun infection ta yi ta fama yaƙi warkewa.
2️⃣5️⃣ Jin kamar kin aikata wani abu ba a cikin hankalin ki ba.
2️⃣6️⃣ Ganin inuwa kamar na wani, ko kiji an danne ki baki iya numfashi, sai kin yi addu’a sannan kika tashi.
2️⃣7️⃣ Yanke jiki ki fadi ba tare da sanin inda kanki yake ba.
2️⃣8️⃣ Jin kamar an daura miki dutse a zuciyar ki, ko kiji an matse miki numfashin ki.
2️⃣9️⃣ Samun ciwukan da da can baki da su, wanda likita zai duba ya rasa dalili.
3️⃣0️⃣ Yawan waswasi musamman a ibada.
3️⃣1️⃣ Rikitar miki da al’ada, jini ya dauke sai kin yi tsarki kin yi sallah sai kawai ki sake ganin jini.
3️⃣2️⃣ Hana haihuwa.
3️⃣3️⃣ Zama da datti da ƙazanta.
3️⃣4️⃣ Sumbatu da firgici a cikin baccin ki.
3️⃣5️⃣ Lalacewar jiki ko ciwo a wani sassa da aljani ke zama.
Wadannan da kuma wasu suna daga cikin alamar akwai aljani a tare da mutum.
---
SHAWARWARI GA MASU JINNU
Duk wanda yake fuskantar matsalolin jinnu akwai abubuwan da ya kamata ya fahimta kuma ya kiyaye:
1️⃣ Yadda mutane ke ganin tasirin magani yana da nasaba da yadda zuciyarsu take. Idan kana da kokwanto, abu mai wuya ne ka ga tasirin sa.
2️⃣ A kiyaye hakuri da gujewa gaggawa yayin neman magani.
3️⃣ Kada a fara magani sai a watsar bayan an samu sauki.
4️⃣ Kada a nemi magani ta hanyar zuwa wurin boka ko malamin duba.
5️⃣ A tabbatar da yin yaƙi da zuciya wajen amfani da addu’o’i da magungunan Manzon Allah.
6️⃣ A tsananta addu’a da roƙon Allah.
7️⃣ A koya da haddace addu’o’in kariya, musamman na safe da yamma.
Ina roƙon Allah ya kare mu daga sharrin shaiɗanu!
AMEEN
*31/3/2025 Monday*
_INA TAYA D'AUKACIN AL'UMMAR DUNIYA BARKA DA SHANRUWA ZUWA BARKA DA SALLAH, ALLAH YAK'ARB'E IBADUNMU 🤲 ALLAH YAMAIMATA MUNA HARTA BAD'IN BAD'AD'A MUNADA RAI DAMA LAFIYA, RAMADHAN KHAREEM ✨🌙 AND EID MUBARAK 🎉🎊🎉_
*Page 71 to 80*
...........Sosai tasaka idanuwansa gameda motsinsa zuwa Aikinsa Amma Abun mamaki takasa samun hujjar da wannan Aljanin yake Wahalan da ita Kuma idan tayi yunk'urin fad'a saita kasa gashi Banda wahala da tsoro babu Abunda take tsinta Agidan k'arin takaicin kullum harkan Dr Muhayseem gaba gaba yake narashin bata Lokacinsa bata rasa Ciba ko sha balantana suntura saidai tarasa kulawa Sam babu Lokacinsa gareta k'ud'i ko Iko duka basuda Wani Mahimmanci ga Rayuwar Macce inbabu kulawa,
Zaune take kamar kullum tarafka Uban tagumi saiga Yasmin
Hartashigo bataji taba Domin tayi nisa A duniyar tunaninta,
Zama tayi gefenta Tareda dafata tace"Haba Muhseenarh wannan damuwarfa yawan damuwa yakan Saka Mutum cikin hatsari Akwai cutuka dadama Wad'anda tunani yakan haifarwa d'an Adam, Muhseenarh wllh idan Wannan Auran yana cutardake kawai ki hak'ura Allah zaimiki zab'i mafi Alkhairy Amma wannan damuwar babu Abunda zata haifarmiki dashi face illa babba,"
Ajiyar Zuciya tasauke tace"Nasani mom Khairat Amma banda solution dole nayi tunanin Domin shine kawai Abunda nake naji sanyi a Zuciyata, Yasmin Ina mamaki irin soyayya da kulawa da Dr Muhayseem yanunamin kafin Aure ko yanzu wasu lokutan Idan matsala tafaru dani yakan bani kulawa sosai Amma haka kawai dai babu yafifita Aikinsa sama da komai, wllh ni Yanzu har tsoro yakeban Anya dakwai gaskiya gamedashi kuwa,"?
Hunmm"Muhseenarh Kenan kinfi kowa sanin halin Dr Muhayseem Ayanzu Domin kinsan Abubuwanda ko Mahaifiyarsa bata sannu ba Amma kinsan meye matsalar? Shi namiji bashida tabbas duk saninda kika masa toko wanne lokaci zuwa dak'ik'a wallahi zai iya canzawa sannan soyyar cikin gida daban Wadda kukayi waje Daban, Kuma kinsan Allah bawai Ina miki mugun fata bane Amma wallahi muddin kikacigaba da Saka damuwa gameda namiji to wllh Zuciyarki zata tarwatse ne Abanza, indai Zaki cigaba da damuwa to wallahi Nan Bada jimawa ba *AKAN AIKIN MIJINKI* zakiyi mutuwar kasko, Kuma za'a rubutaki daga cikin tarihi Duniya cewar ga wadda tahalaka *AKAN AIKIN MIJINTA*
juyowa tayi Tareda kama hannuwanta tace"Yasmin ki fad'amun gaskiya kinsan banida k'awa saike kinsani su Abbana sunyi tafiya banason Susan banada natsuwa wllh saboda gudun damuwarsu, Auntie kubra itace komai na saidangin Mahaifiyata banason Susan damuwata Kuma bason auntie kubra tasani Domin zata iya shiga damuwa Kuma kinsan halin auntie kubra batada hak'uri tanajin Labarin wllh zata yanke Hukuncin Rabuwa Kuma wllh saita fad'awa su Umma, Dan Allah meye shawaran da zakiban, Kuma Anya Baki ganin Dr Muhayseem yana neman mata ne,"?
"Nima yana dagacikin Abunda yake d'auremin Kai gameda shi, to baka shaidar namiji dai amma Sam Dr Muhayseem baiyi kama da mazinataba to saidai indai neman matan ne lalle nasan Mijina Dr Faisal wllh yanabin Mata wllh nasani Muhseenarh Amma Kuma yana ban lokacinsa gaskiya saidai mata kam Hunm ba'a magana duk da yana b'oyemin Amma wllh ninasan yanayi Kuma kinsan indai Akacemiki lecture's Malaman boko zuwa Malaman Asibiti likitoci sojoji to Wad'annan bayyane yake da shegen neman matan tsiya Kuma bance suka sunayi ba Amma wasu kam ba'a magana so saimadai Wad'anda Allah yatsare sune kawai basuyi amma masuyin sunyi yawa Wllh, Amma kada kadidamu zan k'ara Saka ido tareda tsananta bincike kan lamarin, Amma fa kidaina damuwar,"
"Kinsan me? Kobayan wannan dakwai Wani k'ullin Kuma wllh gidannan dakwai Aljanu Taredashi suna masifar tsoratar Dani Musamman idan baya gida, Yasmin inacikin jarabtuwa nidai wllh inajin hak'ura da Auran duka Wllhi Nagaji da halinsa gakuma d'ayan matsalan Iskan danake fuskanta"
"Iska Kuma Muhseenarh? Wai kina nufin A gidannan kina ganin Aljanu,"?
"Sosai Ada iya tsoratarwa kawai Amma Yanzu harbayyana yake gareni Kuma namiji ne saidai babu kalan siffarda baya zuwarmin da ita yana wahalar Dani sosai duk Wani cikina yanada Saka Hannu Shima gurin zubewarsa Kuma k'arin tashin hankali ya fad'amun cewar babu Abunda yajefani cikin matsalan face *AKAN AIKIN MIJINA* narasa Gane Meye Abunda yake nufin cewar *AKAN AIKIN MIJINA* Shima yake Azabatarda ni, shine nake tunanin Koda wani Abu mara kyau Wanda Dr Muhayseem ya tab'a Aikata Wanda yasa Yanzu nima nake girba wannan Wahalan, nidai *AKAN AIKIN MIJINA* wllh Ina nadamar soyayya dashi dama Auransa Dani Badan komai ba saidai Dan *AKAN AIKIN MIJINA*"
Hawaye tasoma zubarwa
"Kinga kiyi hak'uri komai zai wuce in sha Allah, Amma kidaina zarginsa duk da bansan meye A k'asa ba Amma bana tunanin Wani mugun Aiki daga garesa, saidai kawai nafi zargin Ansamun matsalan ne badan komai ba Saidan kawai Rashin kulawarshi gareki dakuma sakacin dakika fara na Ibada Muhseenarh damuwar *AKAN AIKIN MIJINKI* itace tajefa Miki wannan sakacin da lalacin dole ki farka Muhseenarh kada kibari *AKAN AIKIN MIJINKI* kihalaka Abanza, Kuma zanyiwa K'anen magana kinsan yana Harka Irin ta jinnu Saidai yanzu baya Nan yatafi Umara saidai dai inyadawo Nan Bada jimawa ba, Amma kidage da Addu'a da ibada Allah zaikawo mafita,"
"Shikenan Mom Khairat zan kula ngd sosai, Allah yabar zumunci"
Sunjima suna fira kafin tawuce,
Yaudai tasaka Aranta zata k'ara yawan ibadarta, domin kariya wakanta,
Zaune yake office D'in wata Irin gigitacciyar Sha'awa yaji tana motsa masa, mik'ewa yayi da k'yar ya Lipton tareda lemon tsami yasha Amma Abanza banji Wani Sassauci ba lemon tsamin yasake sha hakanan yana b'ata fuska Amma Shima babu Abunda yamasa yasani sarai Basai Anfad'a masa Irin illanda yake Shirin jawa kansa,
Shigowa Faisal yayi yana fad'in"Dr nifa kasan bana iya Kwanciya Asibitinnan Wllh Kuma kafi kowa sanin idanuwan Madam suna kaina motsi K'ad'an zatace Ina Tareda watane Dan tafara tagoni yanzu tagane *AKAN AIKINA* Ina cin Amanarta bayan idanta to Kuma kasan waye k'anen babanta idan yagano sunana sorry shiyasa nakeson janye hankalinta daga kaina saina cigaba da tsula tsiyata lafiyata lauu *AKAN AIKINA* nasha Abuna wallahi,"
Jin baitanka masaba Kuma Bai d'ago Kansa ba yasa yamatsa kusadashi Tareda dukan teburin yace"are you okay Dr Muhayseem"
D'ago idanuwansa yayi ya kallesa sunyi jajir Kuma sunkoma k'anana,
"Subhanallahi dama bakada lafiya ne? Meyafarune da......"?
Mak'ale sauran maganar yayi ganin Uban tulin lemon tsami
Ai Kuwa yarik'e ciki yadinga tintsira da dariya harda fad'uwa k'asa, dama Faisal gwanin dariyar k'etane, har Abun yasoma harzuk'a Dr Muhayseem
Cikin k'arfin Hali Yace"Meye Kuma Abun dariya? Kasani gaba kana dariya saikace Kaga Wani mahaukaci,"? Cikin hasala yak'arasa maganar
2️⃣ Ciwon mara, baya da kwankwaso.
3️⃣ Jin motsi a gabanki kamar tana, ko jin motsi a cikinki yana zuwa bangare-bangare.
4️⃣ Jin abu kamar ƙiyashi na bin jikinki, ko kamar tsutsa, haka nan zaki rinka jin motsi a kanki kamar wani abu na tafiya.
5️⃣ Jin wani abu mai ɗan nauyi ya kwanta a wani bangare na jikinki, wani lokaci ya tashi daga wannan wurin ya koma wani wurin.
6️⃣ Jin zafi ko sanyi a tafin kafarki, ko kiji wannan wurin yayi dumi kamar an sa wuta, can kuma sai ya matsa ya koma wani wurin.
7️⃣ Jin wani abu kamar yana haɗiye ki.
8️⃣ Rashin son kitso ko wani abu da zai taba kanki, zubewar gashi, da sauransu.
9️⃣ Rashin barci da daddare.
🔟 Yawan faduwar gaba da tsorata da abu ƙanƙani.
1️⃣1️⃣ Rashin son mutane da gudun mutane, da tsoron mutane in ta shiga wurin da akwai mutane da yawa kamar kasuwa, da rashin son magana da mutane.
1️⃣2️⃣ Yawan fushi da tsiya, kiji kowa ma haushi yake baki haka nan kiji kin tsani mutane.
1️⃣3️⃣ Qin aure, da rashin son maza. Mace taji bata son namiji yace yana sonta, ko yace zai turo gidan su.
1️⃣4️⃣ Zaki rinka ji kamar ana miki magana, ana cewa ki aikata wani mugun abu, ko idan kina kallon wuƙa sai kiji kamar ana cewa ki coka ma wani.
1️⃣5️⃣ Yawan jin zafin jiki, kasala da kuma ciwo na rashin dalili.
1️⃣6️⃣ Yawan son kade-kade da raye-raye, wato aljani zai rinka saki yin wasu abubuwan da da can ba halinki bane.
1️⃣7️⃣ Yawan kallon madubi da yawaita kallon jikinki tsirara a madubi.
1️⃣8️⃣ Son dare, da son zama a cikin duhu.
1️⃣9️⃣ Jin kamar ana kiran sunanki ko firgita yayin da kike ke kadai a wuri.
2️⃣0️⃣ Yawaita kuka na rashin dalili.
2️⃣1️⃣ Qin karatun Al-Qur’ani, da kasa karanta shi ko ɗaukansa.
2️⃣2️⃣ Jin kamar ana tsira miki allura a jikinki.
2️⃣3️⃣ Rashin jin daɗin saduwa da mijinki da tsanar shi yayin da ya nuna alamar yana son saduwa da ke.
2️⃣4️⃣ Aljani zai iya sanyawa mace mugun infection ta yi ta fama yaƙi warkewa.
2️⃣5️⃣ Jin kamar kin aikata wani abu ba a cikin hankalin ki ba.
2️⃣6️⃣ Ganin inuwa kamar na wani, ko kiji an danne ki baki iya numfashi, sai kin yi addu’a sannan kika tashi.
2️⃣7️⃣ Yanke jiki ki fadi ba tare da sanin inda kanki yake ba.
2️⃣8️⃣ Jin kamar an daura miki dutse a zuciyar ki, ko kiji an matse miki numfashin ki.
2️⃣9️⃣ Samun ciwukan da da can baki da su, wanda likita zai duba ya rasa dalili.
3️⃣0️⃣ Yawan waswasi musamman a ibada.
3️⃣1️⃣ Rikitar miki da al’ada, jini ya dauke sai kin yi tsarki kin yi sallah sai kawai ki sake ganin jini.
3️⃣2️⃣ Hana haihuwa.
3️⃣3️⃣ Zama da datti da ƙazanta.
3️⃣4️⃣ Sumbatu da firgici a cikin baccin ki.
3️⃣5️⃣ Lalacewar jiki ko ciwo a wani sassa da aljani ke zama.
Wadannan da kuma wasu suna daga cikin alamar akwai aljani a tare da mutum.
---
SHAWARWARI GA MASU JINNU
Duk wanda yake fuskantar matsalolin jinnu akwai abubuwan da ya kamata ya fahimta kuma ya kiyaye:
1️⃣ Yadda mutane ke ganin tasirin magani yana da nasaba da yadda zuciyarsu take. Idan kana da kokwanto, abu mai wuya ne ka ga tasirin sa.
2️⃣ A kiyaye hakuri da gujewa gaggawa yayin neman magani.
3️⃣ Kada a fara magani sai a watsar bayan an samu sauki.
4️⃣ Kada a nemi magani ta hanyar zuwa wurin boka ko malamin duba.
5️⃣ A tabbatar da yin yaƙi da zuciya wajen amfani da addu’o’i da magungunan Manzon Allah.
6️⃣ A tsananta addu’a da roƙon Allah.
7️⃣ A koya da haddace addu’o’in kariya, musamman na safe da yamma.
Ina roƙon Allah ya kare mu daga sharrin shaiɗanu!
AMEEN
*31/3/2025 Monday*
_INA TAYA D'AUKACIN AL'UMMAR DUNIYA BARKA DA SHANRUWA ZUWA BARKA DA SALLAH, ALLAH YAK'ARB'E IBADUNMU 🤲 ALLAH YAMAIMATA MUNA HARTA BAD'IN BAD'AD'A MUNADA RAI DAMA LAFIYA, RAMADHAN KHAREEM ✨🌙 AND EID MUBARAK 🎉🎊🎉_
*Page 71 to 80*
...........Sosai tasaka idanuwansa gameda motsinsa zuwa Aikinsa Amma Abun mamaki takasa samun hujjar da wannan Aljanin yake Wahalan da ita Kuma idan tayi yunk'urin fad'a saita kasa gashi Banda wahala da tsoro babu Abunda take tsinta Agidan k'arin takaicin kullum harkan Dr Muhayseem gaba gaba yake narashin bata Lokacinsa bata rasa Ciba ko sha balantana suntura saidai tarasa kulawa Sam babu Lokacinsa gareta k'ud'i ko Iko duka basuda Wani Mahimmanci ga Rayuwar Macce inbabu kulawa,
Zaune take kamar kullum tarafka Uban tagumi saiga Yasmin
Hartashigo bataji taba Domin tayi nisa A duniyar tunaninta,
Zama tayi gefenta Tareda dafata tace"Haba Muhseenarh wannan damuwarfa yawan damuwa yakan Saka Mutum cikin hatsari Akwai cutuka dadama Wad'anda tunani yakan haifarwa d'an Adam, Muhseenarh wllh idan Wannan Auran yana cutardake kawai ki hak'ura Allah zaimiki zab'i mafi Alkhairy Amma wannan damuwar babu Abunda zata haifarmiki dashi face illa babba,"
Ajiyar Zuciya tasauke tace"Nasani mom Khairat Amma banda solution dole nayi tunanin Domin shine kawai Abunda nake naji sanyi a Zuciyata, Yasmin Ina mamaki irin soyayya da kulawa da Dr Muhayseem yanunamin kafin Aure ko yanzu wasu lokutan Idan matsala tafaru dani yakan bani kulawa sosai Amma haka kawai dai babu yafifita Aikinsa sama da komai, wllh ni Yanzu har tsoro yakeban Anya dakwai gaskiya gamedashi kuwa,"?
Hunmm"Muhseenarh Kenan kinfi kowa sanin halin Dr Muhayseem Ayanzu Domin kinsan Abubuwanda ko Mahaifiyarsa bata sannu ba Amma kinsan meye matsalar? Shi namiji bashida tabbas duk saninda kika masa toko wanne lokaci zuwa dak'ik'a wallahi zai iya canzawa sannan soyyar cikin gida daban Wadda kukayi waje Daban, Kuma kinsan Allah bawai Ina miki mugun fata bane Amma wallahi muddin kikacigaba da Saka damuwa gameda namiji to wllh Zuciyarki zata tarwatse ne Abanza, indai Zaki cigaba da damuwa to wallahi Nan Bada jimawa ba *AKAN AIKIN MIJINKI* zakiyi mutuwar kasko, Kuma za'a rubutaki daga cikin tarihi Duniya cewar ga wadda tahalaka *AKAN AIKIN MIJINTA*
juyowa tayi Tareda kama hannuwanta tace"Yasmin ki fad'amun gaskiya kinsan banida k'awa saike kinsani su Abbana sunyi tafiya banason Susan banada natsuwa wllh saboda gudun damuwarsu, Auntie kubra itace komai na saidangin Mahaifiyata banason Susan damuwata Kuma bason auntie kubra tasani Domin zata iya shiga damuwa Kuma kinsan halin auntie kubra batada hak'uri tanajin Labarin wllh zata yanke Hukuncin Rabuwa Kuma wllh saita fad'awa su Umma, Dan Allah meye shawaran da zakiban, Kuma Anya Baki ganin Dr Muhayseem yana neman mata ne,"?
"Nima yana dagacikin Abunda yake d'auremin Kai gameda shi, to baka shaidar namiji dai amma Sam Dr Muhayseem baiyi kama da mazinataba to saidai indai neman matan ne lalle nasan Mijina Dr Faisal wllh yanabin Mata wllh nasani Muhseenarh Amma Kuma yana ban lokacinsa gaskiya saidai mata kam Hunm ba'a magana duk da yana b'oyemin Amma wllh ninasan yanayi Kuma kinsan indai Akacemiki lecture's Malaman boko zuwa Malaman Asibiti likitoci sojoji to Wad'annan bayyane yake da shegen neman matan tsiya Kuma bance suka sunayi ba Amma wasu kam ba'a magana so saimadai Wad'anda Allah yatsare sune kawai basuyi amma masuyin sunyi yawa Wllh, Amma kada kadidamu zan k'ara Saka ido tareda tsananta bincike kan lamarin, Amma fa kidaina damuwar,"
"Kinsan me? Kobayan wannan dakwai Wani k'ullin Kuma wllh gidannan dakwai Aljanu Taredashi suna masifar tsoratar Dani Musamman idan baya gida, Yasmin inacikin jarabtuwa nidai wllh inajin hak'ura da Auran duka Wllhi Nagaji da halinsa gakuma d'ayan matsalan Iskan danake fuskanta"
"Iska Kuma Muhseenarh? Wai kina nufin A gidannan kina ganin Aljanu,"?
"Sosai Ada iya tsoratarwa kawai Amma Yanzu harbayyana yake gareni Kuma namiji ne saidai babu kalan siffarda baya zuwarmin da ita yana wahalar Dani sosai duk Wani cikina yanada Saka Hannu Shima gurin zubewarsa Kuma k'arin tashin hankali ya fad'amun cewar babu Abunda yajefani cikin matsalan face *AKAN AIKIN MIJINA* narasa Gane Meye Abunda yake nufin cewar *AKAN AIKIN MIJINA* Shima yake Azabatarda ni, shine nake tunanin Koda wani Abu mara kyau Wanda Dr Muhayseem ya tab'a Aikata Wanda yasa Yanzu nima nake girba wannan Wahalan, nidai *AKAN AIKIN MIJINA* wllh Ina nadamar soyayya dashi dama Auransa Dani Badan komai ba saidai Dan *AKAN AIKIN MIJINA*"
Hawaye tasoma zubarwa
"Kinga kiyi hak'uri komai zai wuce in sha Allah, Amma kidaina zarginsa duk da bansan meye A k'asa ba Amma bana tunanin Wani mugun Aiki daga garesa, saidai kawai nafi zargin Ansamun matsalan ne badan komai ba Saidan kawai Rashin kulawarshi gareki dakuma sakacin dakika fara na Ibada Muhseenarh damuwar *AKAN AIKIN MIJINKI* itace tajefa Miki wannan sakacin da lalacin dole ki farka Muhseenarh kada kibari *AKAN AIKIN MIJINKI* kihalaka Abanza, Kuma zanyiwa K'anen magana kinsan yana Harka Irin ta jinnu Saidai yanzu baya Nan yatafi Umara saidai dai inyadawo Nan Bada jimawa ba, Amma kidage da Addu'a da ibada Allah zaikawo mafita,"
"Shikenan Mom Khairat zan kula ngd sosai, Allah yabar zumunci"
Sunjima suna fira kafin tawuce,
Yaudai tasaka Aranta zata k'ara yawan ibadarta, domin kariya wakanta,
Zaune yake office D'in wata Irin gigitacciyar Sha'awa yaji tana motsa masa, mik'ewa yayi da k'yar ya Lipton tareda lemon tsami yasha Amma Abanza banji Wani Sassauci ba lemon tsamin yasake sha hakanan yana b'ata fuska Amma Shima babu Abunda yamasa yasani sarai Basai Anfad'a masa Irin illanda yake Shirin jawa kansa,
Shigowa Faisal yayi yana fad'in"Dr nifa kasan bana iya Kwanciya Asibitinnan Wllh Kuma kafi kowa sanin idanuwan Madam suna kaina motsi K'ad'an zatace Ina Tareda watane Dan tafara tagoni yanzu tagane *AKAN AIKINA* Ina cin Amanarta bayan idanta to Kuma kasan waye k'anen babanta idan yagano sunana sorry shiyasa nakeson janye hankalinta daga kaina saina cigaba da tsula tsiyata lafiyata lauu *AKAN AIKINA* nasha Abuna wallahi,"
Jin baitanka masaba Kuma Bai d'ago Kansa ba yasa yamatsa kusadashi Tareda dukan teburin yace"are you okay Dr Muhayseem"
D'ago idanuwansa yayi ya kallesa sunyi jajir Kuma sunkoma k'anana,
"Subhanallahi dama bakada lafiya ne? Meyafarune da......"?
Mak'ale sauran maganar yayi ganin Uban tulin lemon tsami
Ai Kuwa yarik'e ciki yadinga tintsira da dariya harda fad'uwa k'asa, dama Faisal gwanin dariyar k'etane, har Abun yasoma harzuk'a Dr Muhayseem
Cikin k'arfin Hali Yace"Meye Kuma Abun dariya? Kasani gaba kana dariya saikace Kaga Wani mahaukaci,"? Cikin hasala yak'arasa maganar