Sashe 23
Sulthana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ban ankara bah naji maganan d'an fashin nan nacewa riba biyu yakeso ya samu ya amsa kudin ya kuma kwanta da Matata. Bansan sanda na fashe da kuka bah ina nan zaune a falon, ihunta naji tana bashi hakuri shi kuma yana dariya. Chan sai gashi da kudin a leda ya bud'e kofa ya fita, ita kuma tazo ta kwanceni tana kuka sosai"
"Bayan sati biyu da Faruwan hakan tazomin da labarin tanada ciki, tun a lokacin na fara hantaranta dan nasan bah cikina baneh"
Baffa ya fashe da kuka ya nuna Mallamin yace
"Ka cuceni, Allah ya isa tsakanina dakai."
Mama ta matso tana kuka itama
"Kai hakuri Mallan shima ai gafaranka yazo nema"
Kuka baffa yake wuiwui
"Bah irin rantsuwar da batayi bah akan bah abinda ya shiga tsakaninku anma ban yarda bah. Ashe dagaske ne"
Ya k'ara rushewa da kuka
"Ki yafeni Rabiatu, ban miki aldarci bah naci amanar dana dauka naki. Ki yafeni"
Kuka yake sosai yana cigaba da cewa
"Kah cuceni ka rusamin farinciki, yanzu dama Sulthana y'ata ce naketa mata wannan kiyaiyar"
Zumbur ya mik'e yana k'okarin sa takalmin shi. Mama itama ta mik'e
"Ina zaka Mallan?"
Yana kuka yana cewa
"Zanje neman Sulthana ta dawo gida, ta yafeni rashin sani neh"
Mama ta rik'eshi
"Kayi hakuri Mallan Kaga bakajin dadi, kuma Sulthana shekara d'aya fa knan da rabi rabonmu da ita. Bbu wanda yasan inda take"
Dakyar ta Lallabashi ya zauna, kowa a wajan kuka kawai yake bama kamar Baffa. Yana kuka hannunshi akai
"Allah ka yafeni, Rabi ki yafeni. Sulthana ki yafeni"
Sun d'ade a haka bah wanda yake rarrashin wani har na wasu lokuta sanna Mallamin yace
"Duk inda y'arka take indai tana raye tana rayuwa ne tareda Aljani, ma'ana akwai aljani a jikinta"
Baffa baice komai bah ya mik'e ya shiga dakinshi yana cigaba da kuka. Dakyar su Ameenatu sukaba Mallamin Hakuri ya tafi...
Mami na barin Falon d'akin da Masroor ke kwance ta nufa. Ga mamakinta sai ganinshi tayi tsaye yanasa Burtin din shirt dinshi da Alama wanka yayi
Kallo d'aya zakamai kaga ramar dayayi. Dasauri ta k'araso wajan baki bud'e
"Son idona gizo yakemin ko gaske meh? Kaine a tsaye a nan"
Juyowa yayi ya rik'e kafadanta yana Murmushi
"Nine Mami, am now fine"
Mahnoor ce ta shigo dakin a rud'e tana haki, hannun Masroor ta rik'e tana nunamai Kofar fita. Sakin Hannunta yayi yana k'allanta
"Menene? Waya biyoki?"
Haki take tayi saida yad'an tsagaita tace
"Mami wallahi yanzu naga Sulthana a wata mota sun fita d'aga nan gidan kuma a motar gidansu Aisha neh"
Tun kanta k'arasa maganan Masroor ya nufi kofar fita, Mami ta rik'eshi tana girgixa mai kai
"Ina zaka kaida Bakada lapia"
Idanunshi cik'e da kwalla yana k'okarin kwace kanshi daga rikon da Mami tamai
"Mami ki kyalleni naje dan Allah I want to see her"
Kallan Mahnoor tayi fuskanta a had'e
"how sure are you itace??"
Nan Mahnoor ta fara inda inda. Masroor sai kokarin kwace Hannunshi yake ya kasa saboda jikinshi daba k'arfi. Hannunshi taja ta zaunar dashi kan gado
"Kah kwantar da Hankalinka indai itace komai yazo k'arshe tunda tare suke da Aisha"
Baice komai bah k'anshi na k'asa baisan Mami taga hawayen dake zuba a idonshi taja hannun Mahnoor suka bar dakin..
Ummy Abduol✍🏻
💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐
*SULTHANA*
💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐💐
By *Ummy Abduol*
DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION
*Page 186 to 190*
Baice komai bah k'anshi na k'asa baisan Mami taga hawayen dake zuba a idonshi, taja hannun Mahnoor suka bar dakin..
Sun danyi nisa da government house, Sulthana ta rik'e kanta tana k'allan Aisha
"Ayoush ku kaini gida kawai kaina wanni irin ciwo yake"
Ayoush tamatso tareda taba goshinta
"Kuma jikinki bah zafi, kanne kawai ke ciwo?"
Kai kawai Sulthana ta gyada batace Komai bah. Gida suka kaita lokacin Fareed baya nan sukai Sallama ta tafi. Falo ta shiga ta zauna kanta na mata ciwo sosai, rintse ido tayi tareda tafe kan tun daga nan bata k'ara sanin inda kanta yake bah...
Ganin halinda ake ciki yasa Mami ta d'au waya ta soma neman layin Abba, lokacin yana tsaka da aiki ya daga tareda fada mata aiki yake. Saurin katseshi tai ta fadamai dalilin bugowanta daneman izinin fita. Bai musa bah ya amince ta kashe kiran..
Aminiyarta ta kira wato matar duty governor suka nufi gidansu Ayoush tareda rakiyan bodyguards dinsu. Masroor na ganin sun fita ya dau makulin motanshi ya mara musu baya..
Tarba sosai Mum din ayoosh tai musu, saida Suka natsa sannan suka sanar da ita dalilin zuwansu. Batareda batalokaci bah tayo kiran Aisha, tafito ta tsugunna har k'asa ta gaidasu. Mami ce tafara magana tana cewa
"Aisha menene Sunan Yarinyan da kukazo tare"
D'an dagowa Aishan tai sannan tace
"Queen!"
Mami ta girgiza kai tana y'ar murmushi tace
"Sunanta na gaskiya nake magana"
Batareda bata lokaci bah tace
"Sulthana!"
Masroor dake mak'e jikin labule ya fito dasauri ya k'araso inda Aisha ke tsugunne shima ya tsugunna
"Aisha dan Allah aina take?? Fadamin pls"
Kowa dake falon mamakin ganin masroor yayi bama kaman Mami. Aisha ta kalleshi tareda sauke ajiyan zuciya
"Classmate dita ce, a nan kano suke itada brothern tah"
Saurin girgiza kai Mami tayi tana cewa
"Wannan bah Sulthanan ka bace Masroor, kaji wannan fah y'ar kano ce kuma tanada yaya"
Hannun Aisha ya kama idanunshi cikeda da kwalla
"Pls ki kaini wajanta, ni nasan Sulthana na neh."
Kai ta gyada ta mik'e tadauko gyalenta ta fito, dukansu suka dunguma zuwa gidan..
Shigowan Fareed kenan cikin gidan tun daga haraban gidan yakejin k'aran fashewan abubuwa, dagudu ya k'arasa cikin falon. Bin falon ya somayi da kallo komai a hargitse, center table a fashe abubuwa duk a fashe. Jin wani k'aran a dakinshi yasa ya nufi dakin dasauri, ganin Sulthana yayi tsaye duk gashin kanta a barbaje hannayenta na jini sai fashe fashe take tana ihu kamar bah itaba.
Jikinshi ne ya soma rawa ya k'arasa kusada ita ta daga sauran mirrown dake hannunta za wurga mai, dasauri yaja da baya mirrown ya fadi gefenshi ya fashe...
Ihu ta saki mai k'ara ta nufeshi dagudu ta rikeshi tana dukanshi tako ina. Kallanta kawai Fareed keyi jikinshi a mace hawaye na gangara daga idonshi, dakyar ya tattaro karfinshi ya rik'eta murya na rawa yace
"Queen meya sameki? Why all this"
Dukanshi kawai take a k'irji da iya karfinta. Janyota yayi dakyar zuwa falo ya zaunar da ita k'an kujera sai kokarin tashi take tana ihu da karfi..
Motocin su Mami neh suka tsaya a kofar gidan, umman Fareed ta k'alli Aisha da Mamaki
"Nan neh gidansu Yarinyar?"
Kai Aisha ta gyada sannan tace
"Nan neh nasan tanama ciki"
Da mamaki umman Fareed ta k'alli Mami tana cewa
"Nan fah gidan Fareed neh"
Dasauri Aisha tace
"Eh sunan yayanta knan"
Umman fareed ta kwalalo ido ta fito daga motan dasauri, tuni Masroor ya fito daga tashi motar yana jiran fitowansu dan ta nunamai gidan. Aisha ce ta musu jagora zuwa bakin kofar gate din. Kofar a bud'e take dan haka suka shiga gidan kai tsaye..
Ihun da sukaji neh yasa suka tsaya chak, Masroor ya saki kuka mai sauti dagudu ya shiga falon dake gidan. Sulthanan shi ya gani rungume jikin Fareed tana kuka da ihu tana kokarin ture Fareed daga jikinta
Tsugunawa Masroor yayi ya runtse idonshi yana girgiza kai bakinshi na furta
"Noo! Noo!! Sulthana"
Juyowa Fareed yayi firgice jin murya a bayanshi, dai dai nan su Mami suka shigo falon kowa na kallansu da Mamaki. Umman Fareed ta k'araso ranta b'ace
"Fareed meh nake gani haka? Ka aje yarinya a gidanka"
Baice komai bah har yanzu kuma yana rik'e da Sulthana daketa ihu tana dukanshi, kokarinta kawai ya saketa. Hawayen dake mak'alle a idanunshi suka sauka muryanshi na Rawa yace
"Umma I'm very sorry, its not what uh think. Yanzu abinda yafi shine mukaita asibiti"
Kasa cewa komai Mami tayi ta k'arasa inda Masroor ke tsugunne yana kuka kamar yaro. D'agoshi tayi tsaye tasa hannayenta tana sharemai hawaye
"Stop crying son, karka jama kanka wani ciwo"
Muryan Fareed yaji yana cewa
"Friend help me mu kamata mu kaita Asibiti"
K'ara k'allan Sulthana yayi yaga yanda take ihu da bige bige, ya rintse ido ya bude. Daky'ar suka kamata sukasa a mota suka nufo asibiti dukansu..
batareda wani bata lokaci bah aka amsheta ganin manyan mutane kuma tare da likita. Dr Sa'ood da wasu likitoci ke kanta, aluran barci sukai mata sannan suka hau mata gwaje gwaje. Sun d'au lokaci suna dubata, Fareed na tsaye har lokacin hawaye yake ya kasayin komai..
Saida suka natsa sannan Sa'ood ya kira su Mami Office dinshi. Bayan sun zauna ya soma magana
"Ur excellency duk binciken daya kamata muyi duk munyi anma bamuga komai bah. Ni sai nake gani kamar Cutar bata asibiti baneh inaga..
"
Saurin katseshi Umman Fareed tai da cewa
"Wanne irin magana kakeyi Sa'ood, yarinyan da kowa yagani tana abu kamar mahaukaciya zakace bana asibiti baneh"
Ajiyan zuciya ya sauke sannan ya cigaba da cewa
"Umma! Bata lokaci kawai za'ayi, a shawarce shine a nemo malami dazai mata ruk'iya"
D'an Murmushi Mami tai ta mik'e
"Mun gode doctor insha Allahu hakan za'ayi"
Office din suka fito a bakin kofa sukaga Masroor tsaye kanshi a k'asa. Hannunshi Mami ta kama ya d'ago jajayen idanunshi yana k'allanta
"Son muje gida kasha magani"
Girgiza mata kai yayi dasauri
"No Mami zan zauna tareda Sulthana"
Rungumoshi jikinta tayi tana shafa bayanshi
"I know how uh feel Son, be Strong everything wil be fine. Baga Aisha bah she wil take care of her"
Dakyar ta lallabashi suka koma gida. Sai dare suka natsa Mami ta samu Abba a dakinshi ta sanar dashi duk abinda ke faruwa. Ya cika da mamaki sosai, shi kanshi yanajin son yarinyan musamman yanda yaji batada gata. Washe gari da safe shima mutanenshi sukaje gaisheta, Maman Aisha suka samu a wurinta da Fareed..
Sun gaisheta tareda mata addua coz har lokacin bata farka bah sannan suka tafi..
K'arfe 10 na safe a Asibiti tayi mah Masroor shida Yasir, direct dakin suka shiga kai tsaye. Aisha suka samu da Fareed a dakin. Masroor baice komai bah ya nufi bakin gadon yana K'allan Sulthana tareda tambayan Aisha jikinta. Ganin Masroor baimai Magana bah yasa ya mik'a mai hannu yace
"Bayan sati biyu da Faruwan hakan tazomin da labarin tanada ciki, tun a lokacin na fara hantaranta dan nasan bah cikina baneh"
Baffa ya fashe da kuka ya nuna Mallamin yace
"Ka cuceni, Allah ya isa tsakanina dakai."
Mama ta matso tana kuka itama
"Kai hakuri Mallan shima ai gafaranka yazo nema"
Kuka baffa yake wuiwui
"Bah irin rantsuwar da batayi bah akan bah abinda ya shiga tsakaninku anma ban yarda bah. Ashe dagaske ne"
Ya k'ara rushewa da kuka
"Ki yafeni Rabiatu, ban miki aldarci bah naci amanar dana dauka naki. Ki yafeni"
Kuka yake sosai yana cigaba da cewa
"Kah cuceni ka rusamin farinciki, yanzu dama Sulthana y'ata ce naketa mata wannan kiyaiyar"
Zumbur ya mik'e yana k'okarin sa takalmin shi. Mama itama ta mik'e
"Ina zaka Mallan?"
Yana kuka yana cewa
"Zanje neman Sulthana ta dawo gida, ta yafeni rashin sani neh"
Mama ta rik'eshi
"Kayi hakuri Mallan Kaga bakajin dadi, kuma Sulthana shekara d'aya fa knan da rabi rabonmu da ita. Bbu wanda yasan inda take"
Dakyar ta Lallabashi ya zauna, kowa a wajan kuka kawai yake bama kamar Baffa. Yana kuka hannunshi akai
"Allah ka yafeni, Rabi ki yafeni. Sulthana ki yafeni"
Sun d'ade a haka bah wanda yake rarrashin wani har na wasu lokuta sanna Mallamin yace
"Duk inda y'arka take indai tana raye tana rayuwa ne tareda Aljani, ma'ana akwai aljani a jikinta"
Baffa baice komai bah ya mik'e ya shiga dakinshi yana cigaba da kuka. Dakyar su Ameenatu sukaba Mallamin Hakuri ya tafi...
Mami na barin Falon d'akin da Masroor ke kwance ta nufa. Ga mamakinta sai ganinshi tayi tsaye yanasa Burtin din shirt dinshi da Alama wanka yayi
Kallo d'aya zakamai kaga ramar dayayi. Dasauri ta k'araso wajan baki bud'e
"Son idona gizo yakemin ko gaske meh? Kaine a tsaye a nan"
Juyowa yayi ya rik'e kafadanta yana Murmushi
"Nine Mami, am now fine"
Mahnoor ce ta shigo dakin a rud'e tana haki, hannun Masroor ta rik'e tana nunamai Kofar fita. Sakin Hannunta yayi yana k'allanta
"Menene? Waya biyoki?"
Haki take tayi saida yad'an tsagaita tace
"Mami wallahi yanzu naga Sulthana a wata mota sun fita d'aga nan gidan kuma a motar gidansu Aisha neh"
Tun kanta k'arasa maganan Masroor ya nufi kofar fita, Mami ta rik'eshi tana girgixa mai kai
"Ina zaka kaida Bakada lapia"
Idanunshi cik'e da kwalla yana k'okarin kwace kanshi daga rikon da Mami tamai
"Mami ki kyalleni naje dan Allah I want to see her"
Kallan Mahnoor tayi fuskanta a had'e
"how sure are you itace??"
Nan Mahnoor ta fara inda inda. Masroor sai kokarin kwace Hannunshi yake ya kasa saboda jikinshi daba k'arfi. Hannunshi taja ta zaunar dashi kan gado
"Kah kwantar da Hankalinka indai itace komai yazo k'arshe tunda tare suke da Aisha"
Baice komai bah k'anshi na k'asa baisan Mami taga hawayen dake zuba a idonshi taja hannun Mahnoor suka bar dakin..
Ummy Abduol✍🏻
💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐
*SULTHANA*
💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐💐
By *Ummy Abduol*
DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION
*Page 186 to 190*
Baice komai bah k'anshi na k'asa baisan Mami taga hawayen dake zuba a idonshi, taja hannun Mahnoor suka bar dakin..
Sun danyi nisa da government house, Sulthana ta rik'e kanta tana k'allan Aisha
"Ayoush ku kaini gida kawai kaina wanni irin ciwo yake"
Ayoush tamatso tareda taba goshinta
"Kuma jikinki bah zafi, kanne kawai ke ciwo?"
Kai kawai Sulthana ta gyada batace Komai bah. Gida suka kaita lokacin Fareed baya nan sukai Sallama ta tafi. Falo ta shiga ta zauna kanta na mata ciwo sosai, rintse ido tayi tareda tafe kan tun daga nan bata k'ara sanin inda kanta yake bah...
Ganin halinda ake ciki yasa Mami ta d'au waya ta soma neman layin Abba, lokacin yana tsaka da aiki ya daga tareda fada mata aiki yake. Saurin katseshi tai ta fadamai dalilin bugowanta daneman izinin fita. Bai musa bah ya amince ta kashe kiran..
Aminiyarta ta kira wato matar duty governor suka nufi gidansu Ayoush tareda rakiyan bodyguards dinsu. Masroor na ganin sun fita ya dau makulin motanshi ya mara musu baya..
Tarba sosai Mum din ayoosh tai musu, saida Suka natsa sannan suka sanar da ita dalilin zuwansu. Batareda batalokaci bah tayo kiran Aisha, tafito ta tsugunna har k'asa ta gaidasu. Mami ce tafara magana tana cewa
"Aisha menene Sunan Yarinyan da kukazo tare"
D'an dagowa Aishan tai sannan tace
"Queen!"
Mami ta girgiza kai tana y'ar murmushi tace
"Sunanta na gaskiya nake magana"
Batareda bata lokaci bah tace
"Sulthana!"
Masroor dake mak'e jikin labule ya fito dasauri ya k'araso inda Aisha ke tsugunne shima ya tsugunna
"Aisha dan Allah aina take?? Fadamin pls"
Kowa dake falon mamakin ganin masroor yayi bama kaman Mami. Aisha ta kalleshi tareda sauke ajiyan zuciya
"Classmate dita ce, a nan kano suke itada brothern tah"
Saurin girgiza kai Mami tayi tana cewa
"Wannan bah Sulthanan ka bace Masroor, kaji wannan fah y'ar kano ce kuma tanada yaya"
Hannun Aisha ya kama idanunshi cikeda da kwalla
"Pls ki kaini wajanta, ni nasan Sulthana na neh."
Kai ta gyada ta mik'e tadauko gyalenta ta fito, dukansu suka dunguma zuwa gidan..
Shigowan Fareed kenan cikin gidan tun daga haraban gidan yakejin k'aran fashewan abubuwa, dagudu ya k'arasa cikin falon. Bin falon ya somayi da kallo komai a hargitse, center table a fashe abubuwa duk a fashe. Jin wani k'aran a dakinshi yasa ya nufi dakin dasauri, ganin Sulthana yayi tsaye duk gashin kanta a barbaje hannayenta na jini sai fashe fashe take tana ihu kamar bah itaba.
Jikinshi ne ya soma rawa ya k'arasa kusada ita ta daga sauran mirrown dake hannunta za wurga mai, dasauri yaja da baya mirrown ya fadi gefenshi ya fashe...
Ihu ta saki mai k'ara ta nufeshi dagudu ta rikeshi tana dukanshi tako ina. Kallanta kawai Fareed keyi jikinshi a mace hawaye na gangara daga idonshi, dakyar ya tattaro karfinshi ya rik'eta murya na rawa yace
"Queen meya sameki? Why all this"
Dukanshi kawai take a k'irji da iya karfinta. Janyota yayi dakyar zuwa falo ya zaunar da ita k'an kujera sai kokarin tashi take tana ihu da karfi..
Motocin su Mami neh suka tsaya a kofar gidan, umman Fareed ta k'alli Aisha da Mamaki
"Nan neh gidansu Yarinyar?"
Kai Aisha ta gyada sannan tace
"Nan neh nasan tanama ciki"
Da mamaki umman Fareed ta k'alli Mami tana cewa
"Nan fah gidan Fareed neh"
Dasauri Aisha tace
"Eh sunan yayanta knan"
Umman fareed ta kwalalo ido ta fito daga motan dasauri, tuni Masroor ya fito daga tashi motar yana jiran fitowansu dan ta nunamai gidan. Aisha ce ta musu jagora zuwa bakin kofar gate din. Kofar a bud'e take dan haka suka shiga gidan kai tsaye..
Ihun da sukaji neh yasa suka tsaya chak, Masroor ya saki kuka mai sauti dagudu ya shiga falon dake gidan. Sulthanan shi ya gani rungume jikin Fareed tana kuka da ihu tana kokarin ture Fareed daga jikinta
Tsugunawa Masroor yayi ya runtse idonshi yana girgiza kai bakinshi na furta
"Noo! Noo!! Sulthana"
Juyowa Fareed yayi firgice jin murya a bayanshi, dai dai nan su Mami suka shigo falon kowa na kallansu da Mamaki. Umman Fareed ta k'araso ranta b'ace
"Fareed meh nake gani haka? Ka aje yarinya a gidanka"
Baice komai bah har yanzu kuma yana rik'e da Sulthana daketa ihu tana dukanshi, kokarinta kawai ya saketa. Hawayen dake mak'alle a idanunshi suka sauka muryanshi na Rawa yace
"Umma I'm very sorry, its not what uh think. Yanzu abinda yafi shine mukaita asibiti"
Kasa cewa komai Mami tayi ta k'arasa inda Masroor ke tsugunne yana kuka kamar yaro. D'agoshi tayi tsaye tasa hannayenta tana sharemai hawaye
"Stop crying son, karka jama kanka wani ciwo"
Muryan Fareed yaji yana cewa
"Friend help me mu kamata mu kaita Asibiti"
K'ara k'allan Sulthana yayi yaga yanda take ihu da bige bige, ya rintse ido ya bude. Daky'ar suka kamata sukasa a mota suka nufo asibiti dukansu..
batareda wani bata lokaci bah aka amsheta ganin manyan mutane kuma tare da likita. Dr Sa'ood da wasu likitoci ke kanta, aluran barci sukai mata sannan suka hau mata gwaje gwaje. Sun d'au lokaci suna dubata, Fareed na tsaye har lokacin hawaye yake ya kasayin komai..
Saida suka natsa sannan Sa'ood ya kira su Mami Office dinshi. Bayan sun zauna ya soma magana
"Ur excellency duk binciken daya kamata muyi duk munyi anma bamuga komai bah. Ni sai nake gani kamar Cutar bata asibiti baneh inaga..
"
Saurin katseshi Umman Fareed tai da cewa
"Wanne irin magana kakeyi Sa'ood, yarinyan da kowa yagani tana abu kamar mahaukaciya zakace bana asibiti baneh"
Ajiyan zuciya ya sauke sannan ya cigaba da cewa
"Umma! Bata lokaci kawai za'ayi, a shawarce shine a nemo malami dazai mata ruk'iya"
D'an Murmushi Mami tai ta mik'e
"Mun gode doctor insha Allahu hakan za'ayi"
Office din suka fito a bakin kofa sukaga Masroor tsaye kanshi a k'asa. Hannunshi Mami ta kama ya d'ago jajayen idanunshi yana k'allanta
"Son muje gida kasha magani"
Girgiza mata kai yayi dasauri
"No Mami zan zauna tareda Sulthana"
Rungumoshi jikinta tayi tana shafa bayanshi
"I know how uh feel Son, be Strong everything wil be fine. Baga Aisha bah she wil take care of her"
Dakyar ta lallabashi suka koma gida. Sai dare suka natsa Mami ta samu Abba a dakinshi ta sanar dashi duk abinda ke faruwa. Ya cika da mamaki sosai, shi kanshi yanajin son yarinyan musamman yanda yaji batada gata. Washe gari da safe shima mutanenshi sukaje gaisheta, Maman Aisha suka samu a wurinta da Fareed..
Sun gaisheta tareda mata addua coz har lokacin bata farka bah sannan suka tafi..
K'arfe 10 na safe a Asibiti tayi mah Masroor shida Yasir, direct dakin suka shiga kai tsaye. Aisha suka samu da Fareed a dakin. Masroor baice komai bah ya nufi bakin gadon yana K'allan Sulthana tareda tambayan Aisha jikinta. Ganin Masroor baimai Magana bah yasa ya mik'a mai hannu yace