Sashe 2
Sulthana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da Sauri jiki na Rawa tadau Gyadan ta Nufi Bakin Rijiya Hawaye na Gangara a Idonta, Runtse ido tai jin Kanta Na Sara mata, Dakyar ta Wanke Gyadan ta Hada wuta ta daura ta koma Gefe tana Dubawa, Jin Zazzabi na neman Rufeta Yasa ta Mik'e dakyar ta shiga dak'insu Ameena gabanta na Faduwa
Tako ci Sa'a Hafsatu Bata Dakin
"Dan Allah Yaya Ameena ki taimakeni da Maganin Ciwon Kai"
Kallanta Ameena tai cikeda Tausayawa
"Kiyi Hakuri Sulthana, Duk Tsanani Sauk'i na nan Zuwa Kinji"
Kai Kawai ta Gyada batare da Tace Komai bah. Maganin Ameena ta bata Da Ruwa Tasha Sannan tai mata Godiya tabar dakin..
Saida ta dafa Gyadan ta Juye Sannan Tayi Sallama dak'in Baffa, Fitowa Yayi
"Yauwa Kin Gama?"
Kai ta Gyada Kanta a Kasa
"Maza ki juye a Faranti ki dauka ki Shiga Gari, Kuma Wallahi idan Kika Dad'e Nida Keh neh, Sannan gwangwani naira Goma"
"Tho" Kawai tace tabar Wajan, Gyadan ta Dauka ta Dau Hijabinta daya Sha Miya da kura tasa Kafanta ko Takalmi babu tabar Gidan. Tafiya kawai take batareda Tasan Inda zata nufa bah dan Talla Bakon Al amari neh a wajanta, Kicibus sukai da K'awarta Sadiya Tana Dawowa Daga Islamiya, Turus tai da Mamaki tana K'allan Sulthana
"Yau Kuma meh idona keh Gani Sulthana, Talla??" cewar Sadiya
Dan Murmushi Kawai Sulthana tai Tana Kokarin Wucewa, Hijabinta Sadiya taja Hakan Yasa Ta Tsaya batare da ta juyo bah, Gabanta Sadiya taje ta Tsaya tana K'allanta
"Sulthana Nice Fah Sadiya yau kuma Hanaki Magana da Kowa akai"
Dakyar ta Iya bude Bak'i Tace
"Dan Allah Sadiya kiyi hakuri ki bani hanya na Wuce, Wallahi Ance idan na dade sai an Dukeni"
Nan da Nan idonta ya cik'o da kwalla..
Jan Hannunta Sadiya tai duka koma Gefe
"Kiyi Hakuri Sulthana, Banajin Dadin Yanda Nak'e Ganinki, Inasan Zuwa wajanki Anma ina tsoron Kar Baffa yamin Fada koya Dak'eni, Kinsan meh?"
Kai Sulthana ta Girgiza Alamar Aa
Kullum da Daddare Zan Rinka kawo Miki abinci a zaure ko in Rinka turo Sani yana kawo miki
Murmushi Sulthana tai Wanda Saida Dimple dinta Masu K'ara mata kyau suka Bayyana
"Nagode Sadiya"
Itama Murmushin Tai, A Haka Suka Rabu Cikeda Kewar Juna.
Rasa Inda Zata Nufa Tai, Yanke Shawara tai ta Nufi Bakin Kasuwa da Gyadar, Cikin Ikon Allah Nan da Nan koh aka siye ta dawo gida. Baffa ta mik'a mah kudin Yanata Washe bak'i
"Yauwa haka Akeso, Gobe mah zak'i sake dafawa"
Mama na gefenshi sai K'allanshi tak'e Cikeda Takaici.
Koh hutawa batai bah Ta daura Aikin da yakamata tai na yanma, Bata Gamaba Saida Aka Fara Kiraye kirayen Sallan Isha'i. Alwala tai Ta koma zaure tai Sallanta tana zaune Hafsatu ta shigo Gidan Tana Wani Girgiza tana Waka
Mama dake tsakar Gida Ta K'alleta da Alamar Mamaki
"Hafsatu daga ina Kike? Tunda Akai Sallan Azahar kika Fita Gidan nan sai yanzu kike gadaman Dawowa"
Turo Bak'i tai ta Turo dan kwalli Gaban Goshi
"Haba Mama ni shiknan banida Yancin Kaina Duk inda Naje Sai aita Tambaya nah"
Ameenatu ta Fito daga dakinsu Sanye da Hijabi da Alama Sallah ta Idar
"Hafsatu Ashe Bakida Hankali, Yanzu Mama kike gayama Irin Wannan Maganan??"
Batace Komai Bah Tadau Buta Tayi Shigewanta Bayi tana Magana K'asa K'asa
*Ummy Abduol*✍🏻
[28/08, 01:12] Friend Hussaini: 💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐
*SULTHANA*
💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐💐
By *Ummy Abduol*
*Page 16 to 20*
Batace Komai bah tadau buta tayi shigewanta bayi tana Magana Kasa kasa. Girgiza kai kawai mama tai batareda tace Komai bah, Wuraren Karfe tara na safe Lokacin Baffa ya shiga gida Sadiya ta shigo zauren dauke da kwanon Abinci. Da fara'a Sulthana ta tareda suna dan hira K'asa kasa Tanacin Abincin
"Sulthana kin daina zuwa makaranta, bah Islamiya bah Boko Kullum sai Mallamai sun tambayeni keh"
Dan murmushin takaici Sulthana tai
"Baffa ya hanani zuwa makaranta, ko dah chan dama umma ce keh biya min"
Hawaye ta share tana cigaba da kallan Sadiya
"Bansan menai ma baffa bah, Ni kadai a Garin nan nake shan wuya bansan menai bah"
Kuka neh yaci karfinta, Sadiya ta rungumota K'irjinta ta shiga Lallashinta
"Kiyi Hakuri Sulthana, ko kin manta Karatun dah Mallan Dauda ya mana, Innallaha Ma'a Sabirin, Allah yana Tareda masu hakuri"
Shiru Sulthana tai tana cigaba da kukan K'asa kasa
"Ki daina kuka kinji, Kinsan menene?"
Kai Sulthana ta girgiza Alamar Aa
"Gobe idan Kikaje Gaida Baffa ki kara mai magana akan Makarantan ki, idan Allah ya dauraki a kanshi zai yarda"
Kai Kawai Sulthana ta daga batare da tace komai bah..
Mikewa Sadiya tai,
"Zan tafi gida kinga dare yayi gobe ma zan dawo kinji"
Kai Sulthana ta daga mata tana murmushi, Sauran Abincin da ta rage ta juye a kwano ta mik'a mata kwanon
"Nagode Sadiya ki gaida Goggo"
Zataji cewar Sadiya ta Fita daga zauren Cikeda Tausayin Kawar nata..
Washe Gari ana Sallan Asubah tahau Aikin Gida, Baffa na dawowa ta Karasa kusa dashi ta gaidashi, Bai amsa bah saima tsaki dah yayi ya bar wajan ya shige dakinshi. Komawa tai ta cigaba da Aikinta kamar yanda ta saba, da wuri Ta gama ayukan tah tana zaune bak'in murhu dan lokacin ana dan sanyi
Hafsatu ce ta fiti daga daki tana mik'a
"Keh Sulthana, Maza dauramin Ruwan wanka"
Tho tace ta mik'e dan Daurawa jin Muryan Amina tai tana cewa
"Karki sakeki daura wani ruwa, Idan bazata daura da kanta bah tah bari"
Da Mamaki Hafsatu ta Kalli Ameena
"Haba Yaya Ameena, Makaranta fah zani ki kyalleta ta daura min mana"
Murnushin takaici Ameena
"Hafsatu ki tausaya mah yarinyan nan mana, duk aikin gidan nan ita tak'eyi yakamata ki tausaya mata"
Tsaki Hafsatu taja
"To ni ina Ruwana, Ai bani kesata aikin bah, Baffa neh dan haka ni bah ruwana"
Jin Hayaniya a tsakar Gidan Yasa Baffa ya fito
"Lapia meke faruwa neh naketa jin hayaniya"
Shiru Ameena tai tana Muzurai, nan da nan Hafsatu ta maida bayani. Baffa ya Kalli Ameenatu da Mamaki
"Lallai Ameenatu, Wuyanki ya Isa yanka, Tho bari kiji Baki isa ki chanzamin Abinda nai niya bah. Wallahi Ameenatu ki fita idona in rufe"
Bataco komai bah kanta na Kasa, Sulthana tun fitowan baffa ta hau kiciniyar Daura ruwan, yana waigowa yaga ta daura yayi kwafa ya koma daki abinshi. Mama najin ya shiga dakinshi Ta fito tana kallan Ameenatu
"Ameenatu kisa ido kamar yanda nasa, Allah bah Azzalumin Bayinsa baneh"
Kai Ameenatu ta gyada batace komai bah
"Keh bazaki makarantan baneh" cewar Mama
"Aini jiya muka zana jarabawanmu na k'arshe"
Dafe Goshi Mama tai tana Murmushi
"Oh na manta, Tho Allah yasa An gama Makarantan a sa'a"
Ameen Ameenatu tace ta wuce dakinsu Cikeda Takaicin Abinda Baffa yakeyi..
Ruwan nayi ta sauke ta surka mata takai mata bandak'i sannan taje ta Sanar da Ita. Tana fitowa ta tsaya bak'in Kofar dakin Baffa Gabanta na bugawa cikeda Tsoro, Daurewa tayi tai sallama a bakin Kofar dakin, Fitowa Baffa Yayi yana k'allanta
"Menene"
Dan Jim Tai Jikinta na rawa
"Keh nake Saurare"
Duk'ar dakai tai sannan tace
"Dan Allah Baffa inaso na cigaba da Zuwa makaranta"
Bude Baki Baffa yayi da mamaki yana K'allanta
"Lallai na Yarda Bak'ida Kunya Sulthana, Ki Kalli tsabar Idona Kice Makaranta Kikeso ki Koma"
Jin Daga Muryan Baffa Yasa Mama dasu Ameena suka Fito
Kara Kallanta yayi rai bace
"Ki Sani Kin Gama zuwa makaranta, keda makaranta har Abada kisan wannan"
Kuka sosai Sulthana tahau yi
"Zakimin Shiru koh sainq zaneki a nan wajan"
Nan da nan ta hadiye Kukan sai hawaye datake fitarwa
Mama ta Kalli Baffa itama Rantq Bace
"Wallahi Mallan Karinka jin Tsoron Allah, Bai Kamata Masani kamarka yana irin wannan bah, Ya Za'ayi ka hanata Zuwa makaranta kuma gasu Hafsatu na zuwa"
"Saboda su yadace suje makaranta bah ita bah" cewar Baffa
Tsaki Hafsatu tai tadau kwandon Soson Wanka tai shigewanta bayi.
Murnushin takaici kawai Ameenatu tai itama ta koma dak'i, Yarone cikin Almajiran Baffa ya shigo cikin gidan dah Sallama Saida Ya Russuna Sannan yace
"Wai ana Sallama da......
*Ummy Abduol*✍🏻
[28/08, 01:12] Friend Hussaini: 💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐
*SULTHANA*
💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐💐
By *Ummy Abduol*
*Page 21 to 25*
"Wai ana Sallama da Hafsatu"
Dah mamaki Mama ta K'alli dan Aiken
"Dah Sassafen nan"
Tsaki Baffa yayi
"Ina Ruwanki, Kai jekace tana zuwa"
Hafsatu naji ta fito dasauri ta dire bokitin a Tsakar gida ta shige dak'i, A Gurguje ta shirya koh karyawa bata tsaya yi bah tayima Mama sallama Ta fice, Binta da K'allo Sulthana tai tareda girgiza kai dan Tasan bai wuce Ahmad Mayan matan nan..
Tsaye ta Sameshi a Kofar Gida sai k'ara kallan kayan jikinshi yak'e, da Fara'a ta k'arasa inda Yak'e tace
"Barka da Zuwa Habibyna"
Dan Murmushi yayi yana Cigaba da K'allanta
"Haba Hafsy nah, nifah na Lura bah sona kike bah"
Waigawa Zaure tai Sukayi ido hudu da Sulthana dake Zaune sai Kallansu tak'e, Hararanta tai Sannan ta juyo ta K'alleshi
"Mubar nan dan Gadon Gulma da munafinci na Sauraronmu"
Baice komai bah suka jera suna Tafe suna Hira har kusa da Makarantan su
"Kaima Kasan Ina Sanka Habiby, Bani dah Tamkar kah duk duniyan nan"
Murmushi yayi tareda shafa sumar kanshi dake Cike dam Bakyan Gani
"Banga Alamar Haka bah Hafsy, Dah kina sona dah kin bini Partyn dana gaya miki a Birni, Anma kin ki"
Marairaice Fuska tai Tana K'allanshi K'asa kasa
"Bah Laifi nah Baneh habiby kai kanka Kasan Halin Baffa, Mai zai hana tho ka turo gidanmu ai mana aure kaga Shiknan sai ka kaini Birni mu rinka zuwa Partyn tare koh"
Gintse dariya yayi ya gyada kai kawai
"Kaji" cewar Hafsatu data Marairaice
"Naji Hafsy but inaso na sauyaki, Ki waye ki zama yar birni Sosai, Ki koma sah kaya irin na yan birni ki fita daban cikin matan Kauyen nan. Bt Kudi neh yamin Cikas, Anma karki damu danaje birni na dawo komai zai daidaita"
murmushi jin dadi Hafsatu tai tana cigaba da K'allanshi, Harga Allah tana Matukar san Ahmad, musamman yanda ya fita daban Cikin Mazan Kauyen, Gashi dan Gayu mai zuwa birni, Gashi Kyakyawa san kowa kin Wanda Ya rasa..
Tako ci Sa'a Hafsatu Bata Dakin
"Dan Allah Yaya Ameena ki taimakeni da Maganin Ciwon Kai"
Kallanta Ameena tai cikeda Tausayawa
"Kiyi Hakuri Sulthana, Duk Tsanani Sauk'i na nan Zuwa Kinji"
Kai Kawai ta Gyada batare da Tace Komai bah. Maganin Ameena ta bata Da Ruwa Tasha Sannan tai mata Godiya tabar dakin..
Saida ta dafa Gyadan ta Juye Sannan Tayi Sallama dak'in Baffa, Fitowa Yayi
"Yauwa Kin Gama?"
Kai ta Gyada Kanta a Kasa
"Maza ki juye a Faranti ki dauka ki Shiga Gari, Kuma Wallahi idan Kika Dad'e Nida Keh neh, Sannan gwangwani naira Goma"
"Tho" Kawai tace tabar Wajan, Gyadan ta Dauka ta Dau Hijabinta daya Sha Miya da kura tasa Kafanta ko Takalmi babu tabar Gidan. Tafiya kawai take batareda Tasan Inda zata nufa bah dan Talla Bakon Al amari neh a wajanta, Kicibus sukai da K'awarta Sadiya Tana Dawowa Daga Islamiya, Turus tai da Mamaki tana K'allan Sulthana
"Yau Kuma meh idona keh Gani Sulthana, Talla??" cewar Sadiya
Dan Murmushi Kawai Sulthana tai Tana Kokarin Wucewa, Hijabinta Sadiya taja Hakan Yasa Ta Tsaya batare da ta juyo bah, Gabanta Sadiya taje ta Tsaya tana K'allanta
"Sulthana Nice Fah Sadiya yau kuma Hanaki Magana da Kowa akai"
Dakyar ta Iya bude Bak'i Tace
"Dan Allah Sadiya kiyi hakuri ki bani hanya na Wuce, Wallahi Ance idan na dade sai an Dukeni"
Nan da Nan idonta ya cik'o da kwalla..
Jan Hannunta Sadiya tai duka koma Gefe
"Kiyi Hakuri Sulthana, Banajin Dadin Yanda Nak'e Ganinki, Inasan Zuwa wajanki Anma ina tsoron Kar Baffa yamin Fada koya Dak'eni, Kinsan meh?"
Kai Sulthana ta Girgiza Alamar Aa
Kullum da Daddare Zan Rinka kawo Miki abinci a zaure ko in Rinka turo Sani yana kawo miki
Murmushi Sulthana tai Wanda Saida Dimple dinta Masu K'ara mata kyau suka Bayyana
"Nagode Sadiya"
Itama Murmushin Tai, A Haka Suka Rabu Cikeda Kewar Juna.
Rasa Inda Zata Nufa Tai, Yanke Shawara tai ta Nufi Bakin Kasuwa da Gyadar, Cikin Ikon Allah Nan da Nan koh aka siye ta dawo gida. Baffa ta mik'a mah kudin Yanata Washe bak'i
"Yauwa haka Akeso, Gobe mah zak'i sake dafawa"
Mama na gefenshi sai K'allanshi tak'e Cikeda Takaici.
Koh hutawa batai bah Ta daura Aikin da yakamata tai na yanma, Bata Gamaba Saida Aka Fara Kiraye kirayen Sallan Isha'i. Alwala tai Ta koma zaure tai Sallanta tana zaune Hafsatu ta shigo Gidan Tana Wani Girgiza tana Waka
Mama dake tsakar Gida Ta K'alleta da Alamar Mamaki
"Hafsatu daga ina Kike? Tunda Akai Sallan Azahar kika Fita Gidan nan sai yanzu kike gadaman Dawowa"
Turo Bak'i tai ta Turo dan kwalli Gaban Goshi
"Haba Mama ni shiknan banida Yancin Kaina Duk inda Naje Sai aita Tambaya nah"
Ameenatu ta Fito daga dakinsu Sanye da Hijabi da Alama Sallah ta Idar
"Hafsatu Ashe Bakida Hankali, Yanzu Mama kike gayama Irin Wannan Maganan??"
Batace Komai Bah Tadau Buta Tayi Shigewanta Bayi tana Magana K'asa K'asa
*Ummy Abduol*✍🏻
[28/08, 01:12] Friend Hussaini: 💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐
*SULTHANA*
💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐💐
By *Ummy Abduol*
*Page 16 to 20*
Batace Komai bah tadau buta tayi shigewanta bayi tana Magana Kasa kasa. Girgiza kai kawai mama tai batareda tace Komai bah, Wuraren Karfe tara na safe Lokacin Baffa ya shiga gida Sadiya ta shigo zauren dauke da kwanon Abinci. Da fara'a Sulthana ta tareda suna dan hira K'asa kasa Tanacin Abincin
"Sulthana kin daina zuwa makaranta, bah Islamiya bah Boko Kullum sai Mallamai sun tambayeni keh"
Dan murmushin takaici Sulthana tai
"Baffa ya hanani zuwa makaranta, ko dah chan dama umma ce keh biya min"
Hawaye ta share tana cigaba da kallan Sadiya
"Bansan menai ma baffa bah, Ni kadai a Garin nan nake shan wuya bansan menai bah"
Kuka neh yaci karfinta, Sadiya ta rungumota K'irjinta ta shiga Lallashinta
"Kiyi Hakuri Sulthana, ko kin manta Karatun dah Mallan Dauda ya mana, Innallaha Ma'a Sabirin, Allah yana Tareda masu hakuri"
Shiru Sulthana tai tana cigaba da kukan K'asa kasa
"Ki daina kuka kinji, Kinsan menene?"
Kai Sulthana ta girgiza Alamar Aa
"Gobe idan Kikaje Gaida Baffa ki kara mai magana akan Makarantan ki, idan Allah ya dauraki a kanshi zai yarda"
Kai Kawai Sulthana ta daga batare da tace komai bah..
Mikewa Sadiya tai,
"Zan tafi gida kinga dare yayi gobe ma zan dawo kinji"
Kai Sulthana ta daga mata tana murmushi, Sauran Abincin da ta rage ta juye a kwano ta mik'a mata kwanon
"Nagode Sadiya ki gaida Goggo"
Zataji cewar Sadiya ta Fita daga zauren Cikeda Tausayin Kawar nata..
Washe Gari ana Sallan Asubah tahau Aikin Gida, Baffa na dawowa ta Karasa kusa dashi ta gaidashi, Bai amsa bah saima tsaki dah yayi ya bar wajan ya shige dakinshi. Komawa tai ta cigaba da Aikinta kamar yanda ta saba, da wuri Ta gama ayukan tah tana zaune bak'in murhu dan lokacin ana dan sanyi
Hafsatu ce ta fiti daga daki tana mik'a
"Keh Sulthana, Maza dauramin Ruwan wanka"
Tho tace ta mik'e dan Daurawa jin Muryan Amina tai tana cewa
"Karki sakeki daura wani ruwa, Idan bazata daura da kanta bah tah bari"
Da Mamaki Hafsatu ta Kalli Ameena
"Haba Yaya Ameena, Makaranta fah zani ki kyalleta ta daura min mana"
Murnushin takaici Ameena
"Hafsatu ki tausaya mah yarinyan nan mana, duk aikin gidan nan ita tak'eyi yakamata ki tausaya mata"
Tsaki Hafsatu taja
"To ni ina Ruwana, Ai bani kesata aikin bah, Baffa neh dan haka ni bah ruwana"
Jin Hayaniya a tsakar Gidan Yasa Baffa ya fito
"Lapia meke faruwa neh naketa jin hayaniya"
Shiru Ameena tai tana Muzurai, nan da nan Hafsatu ta maida bayani. Baffa ya Kalli Ameenatu da Mamaki
"Lallai Ameenatu, Wuyanki ya Isa yanka, Tho bari kiji Baki isa ki chanzamin Abinda nai niya bah. Wallahi Ameenatu ki fita idona in rufe"
Bataco komai bah kanta na Kasa, Sulthana tun fitowan baffa ta hau kiciniyar Daura ruwan, yana waigowa yaga ta daura yayi kwafa ya koma daki abinshi. Mama najin ya shiga dakinshi Ta fito tana kallan Ameenatu
"Ameenatu kisa ido kamar yanda nasa, Allah bah Azzalumin Bayinsa baneh"
Kai Ameenatu ta gyada batace komai bah
"Keh bazaki makarantan baneh" cewar Mama
"Aini jiya muka zana jarabawanmu na k'arshe"
Dafe Goshi Mama tai tana Murmushi
"Oh na manta, Tho Allah yasa An gama Makarantan a sa'a"
Ameen Ameenatu tace ta wuce dakinsu Cikeda Takaicin Abinda Baffa yakeyi..
Ruwan nayi ta sauke ta surka mata takai mata bandak'i sannan taje ta Sanar da Ita. Tana fitowa ta tsaya bak'in Kofar dakin Baffa Gabanta na bugawa cikeda Tsoro, Daurewa tayi tai sallama a bakin Kofar dakin, Fitowa Baffa Yayi yana k'allanta
"Menene"
Dan Jim Tai Jikinta na rawa
"Keh nake Saurare"
Duk'ar dakai tai sannan tace
"Dan Allah Baffa inaso na cigaba da Zuwa makaranta"
Bude Baki Baffa yayi da mamaki yana K'allanta
"Lallai na Yarda Bak'ida Kunya Sulthana, Ki Kalli tsabar Idona Kice Makaranta Kikeso ki Koma"
Jin Daga Muryan Baffa Yasa Mama dasu Ameena suka Fito
Kara Kallanta yayi rai bace
"Ki Sani Kin Gama zuwa makaranta, keda makaranta har Abada kisan wannan"
Kuka sosai Sulthana tahau yi
"Zakimin Shiru koh sainq zaneki a nan wajan"
Nan da nan ta hadiye Kukan sai hawaye datake fitarwa
Mama ta Kalli Baffa itama Rantq Bace
"Wallahi Mallan Karinka jin Tsoron Allah, Bai Kamata Masani kamarka yana irin wannan bah, Ya Za'ayi ka hanata Zuwa makaranta kuma gasu Hafsatu na zuwa"
"Saboda su yadace suje makaranta bah ita bah" cewar Baffa
Tsaki Hafsatu tai tadau kwandon Soson Wanka tai shigewanta bayi.
Murnushin takaici kawai Ameenatu tai itama ta koma dak'i, Yarone cikin Almajiran Baffa ya shigo cikin gidan dah Sallama Saida Ya Russuna Sannan yace
"Wai ana Sallama da......
*Ummy Abduol*✍🏻
[28/08, 01:12] Friend Hussaini: 💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐
*SULTHANA*
💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐💐
By *Ummy Abduol*
*Page 21 to 25*
"Wai ana Sallama da Hafsatu"
Dah mamaki Mama ta K'alli dan Aiken
"Dah Sassafen nan"
Tsaki Baffa yayi
"Ina Ruwanki, Kai jekace tana zuwa"
Hafsatu naji ta fito dasauri ta dire bokitin a Tsakar gida ta shige dak'i, A Gurguje ta shirya koh karyawa bata tsaya yi bah tayima Mama sallama Ta fice, Binta da K'allo Sulthana tai tareda girgiza kai dan Tasan bai wuce Ahmad Mayan matan nan..
Tsaye ta Sameshi a Kofar Gida sai k'ara kallan kayan jikinshi yak'e, da Fara'a ta k'arasa inda Yak'e tace
"Barka da Zuwa Habibyna"
Dan Murmushi yayi yana Cigaba da K'allanta
"Haba Hafsy nah, nifah na Lura bah sona kike bah"
Waigawa Zaure tai Sukayi ido hudu da Sulthana dake Zaune sai Kallansu tak'e, Hararanta tai Sannan ta juyo ta K'alleshi
"Mubar nan dan Gadon Gulma da munafinci na Sauraronmu"
Baice komai bah suka jera suna Tafe suna Hira har kusa da Makarantan su
"Kaima Kasan Ina Sanka Habiby, Bani dah Tamkar kah duk duniyan nan"
Murmushi yayi tareda shafa sumar kanshi dake Cike dam Bakyan Gani
"Banga Alamar Haka bah Hafsy, Dah kina sona dah kin bini Partyn dana gaya miki a Birni, Anma kin ki"
Marairaice Fuska tai Tana K'allanshi K'asa kasa
"Bah Laifi nah Baneh habiby kai kanka Kasan Halin Baffa, Mai zai hana tho ka turo gidanmu ai mana aure kaga Shiknan sai ka kaini Birni mu rinka zuwa Partyn tare koh"
Gintse dariya yayi ya gyada kai kawai
"Kaji" cewar Hafsatu data Marairaice
"Naji Hafsy but inaso na sauyaki, Ki waye ki zama yar birni Sosai, Ki koma sah kaya irin na yan birni ki fita daban cikin matan Kauyen nan. Bt Kudi neh yamin Cikas, Anma karki damu danaje birni na dawo komai zai daidaita"
murmushi jin dadi Hafsatu tai tana cigaba da K'allanshi, Harga Allah tana Matukar san Ahmad, musamman yanda ya fita daban Cikin Mazan Kauyen, Gashi dan Gayu mai zuwa birni, Gashi Kyakyawa san kowa kin Wanda Ya rasa..