Sashe 13
Sign Married Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Shikuwa yana shiga ciki ko wanka bai iya ba ya zauna ya rafsa uban tagumi, jiyo alamun shigowarsa ne ya sanya Batool mi
ewa ta
auki Aazam domin ko wanka bata yarda ta shiga tabar
anta gani take za'a dawo a
auke mata shi, nufar
akinsa tayi ta bu
e ta shiga ta zauna a kusa dashi ya
ago ya kalleta yace
Meye ya hanaki bacci?" Bata bashi amsa ba sai mi
a masa Aazam da tayi tace "His royal highness ne" kallonta yayi ya kalli yaron yayi murmushi yace
Na bar masa idan yaga zai iya nikam banaso....." Rufe masa baki tayi tace
Ya jarumin maza sadaukin duniya gwarzon gwarazan wannan
arni zai karaya kuma ya rin
a tura hannunsa ga tatsitsin jaririn da bazai iya amfanar kansa da komai ba?"
Zubanta idanu yayi ta karyar da kanta gefe tace
Zani kasance tare dakai a kowanne yanayi don Allah kayimin wannan alfarmar da
ina kar mu watsawa Granny
asa a ido wlh ba
inka takeyi ba itanasonka ne shiyasa ta za
eka, kar ka manta kai ka
ai take da kai a duk duniya bataji da
in Daddy ba kaima ta gaza jin da
inka anya kuwa zata rayuwa da farin ciki?" Lumshe idanunsa yayi yana sauraronta ta
ora da cewa
Insha Allahu kar
ar kambun sarautar
asarka ta gado na nufin warwarewar komai da
ina kai
in jarumine kuma dama ita sarauta bata rago bace, gashi har na fara fa
awa duniya saura kwanaki ka
an na zama matar Sarki....." Ta
arashe maganar tana dariya ya zubanta ido da tsananin mamakin yanda take zaro masa zance bayan ta sani tun a baya babu abinda yake
ata masa rai kamar maganar mulki.
Kwantar da kansa yayi saman gadon yana yamutsa sumarsa da
ayan hannunsa tana shirin yin magana yace
Stop Bea, kwangila aka baki a kaina kika kar
a?"
agowa tayi da sauri ta zuba masa ido cike da tashin hankali da firgicin da yake nuna irin mugun dukan da furucinsa yayi mata, bai jira cewarta ba ya
ora mata Aazam a cinyarta ya tashi yaci gaba da bala'i yana cewa
Of course Bea kalamanki yayi kama dana wacce ta kar
i kwangila akan rayuwata Meyesa
azu kika nuna bakyason kasancewata Sarki yanzun kuma kika dawo kike nunamin kinyi na'am har kina kwa
aitamin mulki Batoolll kin samin kokwanto akanki"
agowa tayi da sauri jikinta na rawa idanunta na kawo ruwa ya tsugunna daidai gwiwarta yace
Don Allah nawa suka baki?
Ni zan ninka Miki amma Bea banason sarauta na rayu a haka yafimin komai da
i, nawa ne Bea!
Nace nawa suka baki?" Ya
arashe maganar da
aga murya abinda ya sata saurin mi
ewa tana rushewa da kuka ta fice masa a
akin da sauri, binta yayi da sauri yana cewa
Ki fa
amin kwangilar wa kika kar
a zan mayar musu da ku
insu kuma zan ninka Miki abinda suka baki"......
awa tayi
akinta ta datse kofar ta tsaya a zame a jikinta ta rushe da wani kuka me ciwo tana
ara matse Aazam a jikinta tana furta
Innanillahi wa innah ilaihirraji'un" sosai hankalinta ya tashi da yanda taga ya birkice mata tanajin bugun
ofarsa kamar zai
alleta yana cewa
Open your door Bea karki bari na
alle
ofar nan zanyi Miki abinda baki ta
a tsammani ba, banza tayi dashi ta tashi ta shige can ciki ta haye gadon tare da sakin labulensa tayi addu'a bayan ta ka
e inda zata kwanta ta kwantar da Aazam tare da ci gaba da kukanta me ban tausayi sosai take nadamar yi masa maganar amma ya zatayi Mom da Granny ne suka sakata tare da nuna mata muhimmancin kar
ar mulkinsa Granny ta tabbatar mata idan ta mutu batare da ta shawo kan Ma'eesh ya zama sarkin Russia ba to masarautar zata koma hannun
aninta ne wanda yanzu haka yake bin addinin yahudanci idan kuwa Mulkin Russian ya koma hannun Eedmer to musulmin dake wannan yanki zasu koma rayuwa cikin tasku
unci da ba
in cikin rayuwa domin yasha alwashin sai ya gallazawa musulmi duk ranar da mulki ya koma hannunsa, da wannan tayi masa kwa
ayin samun ladar rayuwar al'ummar da suke jiransa yaje musu a matsayin Sarkinsu.
Amma bai fahimceta ta kowanne fanni ne sai fahimta mummuna wai Ma'eesh ne yake fa
a mata kwangila ta kar
a akansa, ta rasa akan wa zata kar
i kwangila sai akansa mutumin da ta rayu dashi a cikin
unci da farautar rai mutumin data rayu dashi a rashin daidai kuma bata ta
a jin butulce masa ba amma yau shine yake tuhumarta da ha
a kai da wasu don cimma muradansu akansa.
Wannan abu ya gigita duniyarta kuma tayi al
awarin bazata
ara ba har abada bazata kuma cewa komai akan duk abinda ya shafi mulkinsa ba kuma tabbas a wannan karon zai gane fushinta tunda ta fahimci bai gane komai a kanta ba dole ta ganar dashi.
yar tayi bacci a wannan daren kamar yanda shima ya kasa rintsawa banda zagaya
akinsa babu abinda yakeyi yana dukan bango ya nocking door nata tayi biris ya kirata ta
agawa abin duniya ya taru yayi masa zafi gashi yanasonta kusa dashi ko ba komai zata rage masa tsayin daren.
Da kansa ya fara tuhumar kansa Meyesa yayi mata haka?
Meyesa ya
i tsayawa ya saurareta bare ya fahimceta?
Meyesa yayiwa furucinta mummunar fahimta?
Bashi da amsa shine kawai ya sashi
aura alwala ya tayar da Sallah yana ro
on Allah za
insa akan wannan lamari daya tunkaroshi gadan gadan.
Da gari ya waye ma bata fito parlourn ba Saida taji shigowar Granny ta tashi ta bu
e mata
ofa taga ita da Mom ne ta rusuna ta gaishesu da ladabi Granny ta dafa kanta tace
Kin tashi lfy duk da dai idanunki sun nuna bakiyi bacci me yawa ba"
asa tayi da kanta tana murmushi Granny ta
auki Aazam tayi masa wanka ta shafe shi da mai ta yi masa turaren wani maganin she
anu ta sanya masa kaya ita kuma Mom ta ha
awa Batool ruwan wanka da kanta ta taimaka mata ta gaggasa mata jikinta sannan ta barta ta
arasa ta fito taga an ajiye mata wani farfesun kifi sai tiriri yakeyi itadai kallon kifin tayi a ranta tana raya karin kumallo da kifi kuma?
Batayi magana ba ta shirya Mom ta nuna mata kifin ita dai Allah ya sani a dole take turawa duk da mugun da
in da farfesun yayi ga kuma wani ha
in kunu na alkama me masifar da
i da take korawa dashi sosai taji da
in jikinta ta kishingi
e tana matsa mata
afa tana zolayarta itadai ta kasa sakin jiki da surukar tata wadda kwata
bata
auke ta suruka ba wasa take da ita kamar
iyarta.
Suna haka ya shigo
akin sanye da jallabiya milk ya zuba mata idanu itama kallon nasa tayi ganin zasu ha
a ido ne ya sata kawar da nata idon ta mayar dashi kan Jany da suka shigo tare,
arasowa yayi ya zauna saman cushion suka gaisa da su Mom ya mayar da hankalinsa kan Aazam da yaketa tsotsar hannu ya cire masa hannun a baki shikuma yaron ya ri
e hannunsa
am sukayi dariya suna mamakin wayon yaron ita dai bata ko sake kallonsa ba ya lura da kamar ma harararsa takeyi ya sauke ajiyar zuciya yana
aukar yaron yace
morning Bea" wani kallo tayi masa na asalin raini ta watsar dashi hakan ya sanya su Mom suka fahimci da matsala suka mi
e Mom tana
aukar Aazam a jikinsa tace
yau zanyi ba
awayena zasuzo ganin angona" ita ce tayi murmushi ta mi
e tana sauka a gadon ya karanci heart
inta so take ta bar masa
aki hakan ne yasashi kallon Jany yace
Bi su Mom" da sauri ta juya ta bisu ya rage daga ita sai shi ya saki hannunta yayi maza yayiwa
ofar key ya tsaya jikinta yana me kallonta itama shi take kallo ya sauke ajiyar zuciya yana me fara takowa gareta ita kuma tana ja da baya har ya
ureta.
Zamewa tayi ta zauna a
asa ta fashe masa da kukan da taketa son ha
iyewa tun shigowarsa, zama yayi ya zuba mata ido kawai batare da ya iya ce mata komai ba sai huci da yake yana karka
a hannunsa, mi
ewa ta kumayi ya ri
o hannunta ta
wace ya mi
e da sauri yace
Ki tsaya mu fuskanci juna Bea, da sauri kuma a fusace ta juyo tace mishi
Ma'eesh not Bea My Name Fateemah Batool in kaga dama kacemin Zahrah duk sunana ne but not Bea banaso, na fa
a maka banso" Cikin sanyin jiki da mamakinta yace
Ok naji Bea bazan
ara fa
a ba Fateemah ki tsaya mu fahimci juna, sake
wace hannunta tayi ta bu
e kofar da zata kaita
akin da akwatunanta suke ta
auko wata madaidaiciya ta fito yana biye da ita ta
auki abu ta goge
urar jiki ta cire ledar jikinta ta bu
e wardrobe ta fara
iban kayanta tana zubawa a ciki tana kuka.
Tsayawa yayi cike da mamakinta yana kallonta a yana tambayar kansa me take shirin aikatawa?
ewa ta
auki Aazam domin ko wanka bata yarda ta shiga tabar
anta gani take za'a dawo a
auke mata shi, nufar
akinsa tayi ta bu
e ta shiga ta zauna a kusa dashi ya
ago ya kalleta yace
Meye ya hanaki bacci?" Bata bashi amsa ba sai mi
a masa Aazam da tayi tace "His royal highness ne" kallonta yayi ya kalli yaron yayi murmushi yace
Na bar masa idan yaga zai iya nikam banaso....." Rufe masa baki tayi tace
Ya jarumin maza sadaukin duniya gwarzon gwarazan wannan
arni zai karaya kuma ya rin
a tura hannunsa ga tatsitsin jaririn da bazai iya amfanar kansa da komai ba?"
Zubanta idanu yayi ta karyar da kanta gefe tace
Zani kasance tare dakai a kowanne yanayi don Allah kayimin wannan alfarmar da
ina kar mu watsawa Granny
asa a ido wlh ba
inka takeyi ba itanasonka ne shiyasa ta za
eka, kar ka manta kai ka
ai take da kai a duk duniya bataji da
in Daddy ba kaima ta gaza jin da
inka anya kuwa zata rayuwa da farin ciki?" Lumshe idanunsa yayi yana sauraronta ta
ora da cewa
Insha Allahu kar
ar kambun sarautar
asarka ta gado na nufin warwarewar komai da
ina kai
in jarumine kuma dama ita sarauta bata rago bace, gashi har na fara fa
awa duniya saura kwanaki ka
an na zama matar Sarki....." Ta
arashe maganar tana dariya ya zubanta ido da tsananin mamakin yanda take zaro masa zance bayan ta sani tun a baya babu abinda yake
ata masa rai kamar maganar mulki.
Kwantar da kansa yayi saman gadon yana yamutsa sumarsa da
ayan hannunsa tana shirin yin magana yace
Stop Bea, kwangila aka baki a kaina kika kar
a?"
agowa tayi da sauri ta zuba masa ido cike da tashin hankali da firgicin da yake nuna irin mugun dukan da furucinsa yayi mata, bai jira cewarta ba ya
ora mata Aazam a cinyarta ya tashi yaci gaba da bala'i yana cewa
Of course Bea kalamanki yayi kama dana wacce ta kar
i kwangila akan rayuwata Meyesa
azu kika nuna bakyason kasancewata Sarki yanzun kuma kika dawo kike nunamin kinyi na'am har kina kwa
aitamin mulki Batoolll kin samin kokwanto akanki"
agowa tayi da sauri jikinta na rawa idanunta na kawo ruwa ya tsugunna daidai gwiwarta yace
Don Allah nawa suka baki?
Ni zan ninka Miki amma Bea banason sarauta na rayu a haka yafimin komai da
i, nawa ne Bea!
Nace nawa suka baki?" Ya
arashe maganar da
aga murya abinda ya sata saurin mi
ewa tana rushewa da kuka ta fice masa a
akin da sauri, binta yayi da sauri yana cewa
Ki fa
amin kwangilar wa kika kar
a zan mayar musu da ku
insu kuma zan ninka Miki abinda suka baki"......
awa tayi
akinta ta datse kofar ta tsaya a zame a jikinta ta rushe da wani kuka me ciwo tana
ara matse Aazam a jikinta tana furta
Innanillahi wa innah ilaihirraji'un" sosai hankalinta ya tashi da yanda taga ya birkice mata tanajin bugun
ofarsa kamar zai
alleta yana cewa
Open your door Bea karki bari na
alle
ofar nan zanyi Miki abinda baki ta
a tsammani ba, banza tayi dashi ta tashi ta shige can ciki ta haye gadon tare da sakin labulensa tayi addu'a bayan ta ka
e inda zata kwanta ta kwantar da Aazam tare da ci gaba da kukanta me ban tausayi sosai take nadamar yi masa maganar amma ya zatayi Mom da Granny ne suka sakata tare da nuna mata muhimmancin kar
ar mulkinsa Granny ta tabbatar mata idan ta mutu batare da ta shawo kan Ma'eesh ya zama sarkin Russia ba to masarautar zata koma hannun
aninta ne wanda yanzu haka yake bin addinin yahudanci idan kuwa Mulkin Russian ya koma hannun Eedmer to musulmin dake wannan yanki zasu koma rayuwa cikin tasku
unci da ba
in cikin rayuwa domin yasha alwashin sai ya gallazawa musulmi duk ranar da mulki ya koma hannunsa, da wannan tayi masa kwa
ayin samun ladar rayuwar al'ummar da suke jiransa yaje musu a matsayin Sarkinsu.
Amma bai fahimceta ta kowanne fanni ne sai fahimta mummuna wai Ma'eesh ne yake fa
a mata kwangila ta kar
a akansa, ta rasa akan wa zata kar
i kwangila sai akansa mutumin da ta rayu dashi a cikin
unci da farautar rai mutumin data rayu dashi a rashin daidai kuma bata ta
a jin butulce masa ba amma yau shine yake tuhumarta da ha
a kai da wasu don cimma muradansu akansa.
Wannan abu ya gigita duniyarta kuma tayi al
awarin bazata
ara ba har abada bazata kuma cewa komai akan duk abinda ya shafi mulkinsa ba kuma tabbas a wannan karon zai gane fushinta tunda ta fahimci bai gane komai a kanta ba dole ta ganar dashi.
yar tayi bacci a wannan daren kamar yanda shima ya kasa rintsawa banda zagaya
akinsa babu abinda yakeyi yana dukan bango ya nocking door nata tayi biris ya kirata ta
agawa abin duniya ya taru yayi masa zafi gashi yanasonta kusa dashi ko ba komai zata rage masa tsayin daren.
Da kansa ya fara tuhumar kansa Meyesa yayi mata haka?
Meyesa ya
i tsayawa ya saurareta bare ya fahimceta?
Meyesa yayiwa furucinta mummunar fahimta?
Bashi da amsa shine kawai ya sashi
aura alwala ya tayar da Sallah yana ro
on Allah za
insa akan wannan lamari daya tunkaroshi gadan gadan.
Da gari ya waye ma bata fito parlourn ba Saida taji shigowar Granny ta tashi ta bu
e mata
ofa taga ita da Mom ne ta rusuna ta gaishesu da ladabi Granny ta dafa kanta tace
Kin tashi lfy duk da dai idanunki sun nuna bakiyi bacci me yawa ba"
asa tayi da kanta tana murmushi Granny ta
auki Aazam tayi masa wanka ta shafe shi da mai ta yi masa turaren wani maganin she
anu ta sanya masa kaya ita kuma Mom ta ha
awa Batool ruwan wanka da kanta ta taimaka mata ta gaggasa mata jikinta sannan ta barta ta
arasa ta fito taga an ajiye mata wani farfesun kifi sai tiriri yakeyi itadai kallon kifin tayi a ranta tana raya karin kumallo da kifi kuma?
Batayi magana ba ta shirya Mom ta nuna mata kifin ita dai Allah ya sani a dole take turawa duk da mugun da
in da farfesun yayi ga kuma wani ha
in kunu na alkama me masifar da
i da take korawa dashi sosai taji da
in jikinta ta kishingi
e tana matsa mata
afa tana zolayarta itadai ta kasa sakin jiki da surukar tata wadda kwata
bata
auke ta suruka ba wasa take da ita kamar
iyarta.
Suna haka ya shigo
akin sanye da jallabiya milk ya zuba mata idanu itama kallon nasa tayi ganin zasu ha
a ido ne ya sata kawar da nata idon ta mayar dashi kan Jany da suka shigo tare,
arasowa yayi ya zauna saman cushion suka gaisa da su Mom ya mayar da hankalinsa kan Aazam da yaketa tsotsar hannu ya cire masa hannun a baki shikuma yaron ya ri
e hannunsa
am sukayi dariya suna mamakin wayon yaron ita dai bata ko sake kallonsa ba ya lura da kamar ma harararsa takeyi ya sauke ajiyar zuciya yana
aukar yaron yace
morning Bea" wani kallo tayi masa na asalin raini ta watsar dashi hakan ya sanya su Mom suka fahimci da matsala suka mi
e Mom tana
aukar Aazam a jikinsa tace
yau zanyi ba
awayena zasuzo ganin angona" ita ce tayi murmushi ta mi
e tana sauka a gadon ya karanci heart
inta so take ta bar masa
aki hakan ne yasashi kallon Jany yace
Bi su Mom" da sauri ta juya ta bisu ya rage daga ita sai shi ya saki hannunta yayi maza yayiwa
ofar key ya tsaya jikinta yana me kallonta itama shi take kallo ya sauke ajiyar zuciya yana me fara takowa gareta ita kuma tana ja da baya har ya
ureta.
Zamewa tayi ta zauna a
asa ta fashe masa da kukan da taketa son ha
iyewa tun shigowarsa, zama yayi ya zuba mata ido kawai batare da ya iya ce mata komai ba sai huci da yake yana karka
a hannunsa, mi
ewa ta kumayi ya ri
o hannunta ta
wace ya mi
e da sauri yace
Ki tsaya mu fuskanci juna Bea, da sauri kuma a fusace ta juyo tace mishi
Ma'eesh not Bea My Name Fateemah Batool in kaga dama kacemin Zahrah duk sunana ne but not Bea banaso, na fa
a maka banso" Cikin sanyin jiki da mamakinta yace
Ok naji Bea bazan
ara fa
a ba Fateemah ki tsaya mu fahimci juna, sake
wace hannunta tayi ta bu
e kofar da zata kaita
akin da akwatunanta suke ta
auko wata madaidaiciya ta fito yana biye da ita ta
auki abu ta goge
urar jiki ta cire ledar jikinta ta bu
e wardrobe ta fara
iban kayanta tana zubawa a ciki tana kuka.
Tsayawa yayi cike da mamakinta yana kallonta a yana tambayar kansa me take shirin aikatawa?