← Book details Ni Kishiyar Uwata Ce Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 14 OF 17

Sashe 14

Ni Kishiyar Uwata Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Sosai likitan ta Basu shawarwari suka fito suka nufi gda ya sauketa ta shiga dakinsu jikinta duk yayi sanyi gdan Babu kowa daga ita saishi shima tanaji ya sake saukowa yazo ya karbi wayarta da camera din hannunta ya sake fita tun daga lkcn Bai sake Mata mgn ba sai ido sai gaisuwa kawai Mama tana janta a jiki da bata hqr akan abubuwan da suka faru kasancewar taji lkcn da take fadawa Bashir din Abba ne dai baa fadawa ba har sai ranar da Bashir din ya dawo daga Abuja Janah tana dakinsu Humaida nayi Mata qarin qur'ani tare da wasu littafai na musulumci Mamee ta shigo ta tsaya akansu tana kallonsu Saida sukakai aya sannan suka dago a tare sukace “Mamee sannu da gda" amsawa tayi da cewa “yawwa yaran kirki Janah kizo Abbanku yanason ganinki ke Kuma Humaida kije ki kaiwa yayanku Abinci yana samansa.
Sosai Janah taji gabanta ya fadi hakanan dai jiki a mace ta fito sanye da hijjab ta nufi dakin Abba tayi sallama ya amsa ta shiga hada ido sukayi da Bashir tunda ta shigo idanunsa na kanta harta zauna Saida Abba yayi gyaran murya sannan ya dawo hayyacinsa ya kawar dakai cike da kunya gaishesu tayi taci gaba da wasa da yatsunta. Abba yace “Murjanah nasan bakisan abinda take faruwa ba cikin sati biyunnan da nayi Miki Shiru ko?" Daga Kai tayi cikin ladabi yayi murmushi yace “tabbas abubuwa sun lalace saboda rashin riqe zumuncinmu tsakaninmu da mahaifanki munyi baya da juna saboda bambamcin ra'ayi da dabi'a da muka samu wanda hakan yasa bamajin abinda ya shafi juna iyayenki basa nemanmu musamman mahaifinki da Yana zuwa muna gaisawa tunda na sanar Masa dan'uwanki Bashir yanason aurenki shikenan ya yanke alaqa tsakaninmu, rabona dayin waya da General Habib Macchido ankusa wata takwas sai dalilin zuwanki da kika duba amintarmu ta baya kika taho gurina cikin yan'uwanki domin sama Miki mafita a rayuwarki, da farko na dauka hangen qawayenki sunyi aurene yasa kika damu da aure kikeso sai cikin sati biyunnan na fuskanci akwai wani boyayyen qulli da yasa kikeson qauracewa gdanku"

Numfashi ya sauke kana yaci gaba da cewa “Banyi tunanin lalacewar Habibu takai wadda zai mayar da ke a matsayinki na yarsa ta cikin matarsa ba innanillahi wa Inna ilaihirraji'un tabbas wannan Abu ya girgizani lkcn da Mameen ku take fadamin taji kina fadawa dan'uwanki nayi Shiru ne zuwa lkcn da Bashir zaimin mgn to na fahimci bazaiyi mgn ba domin yanzu haka case din Yana hannun jami'an tsaro sannan ya shigar da Human right cikin lamarin sunakan bincike domin abune da yake buqatar binciken sirri,
So kwanaki hudu da suka wucce Bashir ya qara jaddadamin tsohon qudurinsa na aurenki duk da abinda yake faruwa tsakaninki da mahaifanki na kirashi nasake fada masa muna neman aurenki a karo na uku kinsan abinda babanki yacemin?" Girgiza Kai tayi cikin sarewa da sallamawa hawaye nabin idonta, murmushi yayi yace “cemin yayi injira sammaci daga kotu na sace Masa ya da nayi na juyanki raayi akansa so nayi muku shisshigi dagake har yayanki na duba nagani a qa'ida ta shari'a Nima waliyyinki ne tunda ba iya aminta bace tsakanina da mahaifinki harda kusanci na jiki babansa qanine a gurin mahaifina saboda haka shekaran jiya na tafi Taraba na sanar da iyayenmu abinda ke faruwa tare da alfarmar aurawa dan'uwanki ke domin rufuwar asirinmu baki daya Kuma haka akayi shekaran jiya aka daura aurenki da Bashir akan sadakinki naira dubu Hamsin gashi" miqa Mata yayi inda itakuma ta sake sunne kanta taci gaba da rera kukanta me ratsa zuciya shikam Bashir bakinsa yaqi rufuwa saboda farin ciki “alhmdllh" kawai yake furtawa yanajin wani shauqin qaunar qanwar tasa dabai tabajin irinta ba a duniya tabbas Allah gwanin kyautane duk da baitaba fiddaran samun Murjanah ba Amma baitaba tunanin samunta da wuri hakaba...."
Miqewa sukayi gabadayansu a lkc daya jin muryar general Habib yana cewa “tabbas kayi nasara ka shammaceni an daura auren yata da danka Amma kasani indai ni na haifi Janah to bazata zauna da Bashar ba nariga nayi Mata miji dan Sanata Balan Yawo zanbawa harma na karbi sadakinsa" hannu yakai ya finciko Janah inda kafin takai ga fadawa jikinsa Bashir yayi azamar riqeta ta fada qirjin mijinta ya matseta sosai Yana sauke numfashi tare da jin dirar ajiyar zuciyarta a tsakiyar zuciyarsa.

Am masumin complain don Allah kuyi hqr banida lfy ne isasshiya kwanannan shiyasa kukaga inayi muku Shan ruwan tsuntsaye Wlh nafiku son nayi na gama book dinnan na huta Kuma ku huta.

*_Oum Hairan_*
[05/05 9:53 pm] Yar Mkrnt: *_NI KISHIYAR UWATA CE_*

*_Oum Hairan_*

Please sis novel dina na kudine 200 idan kina buqata ki biya ta Nan 0255526235 Fauziyya Tasi'u Umar GTB ko Kati MTN ta wannan number 09013718241 or VTU ta 09031307566, idan baki son group kinfiso ta PC zaki biya 500 ne idan baki siyaba kada ki karantamin littafi.

*_33-34_*

Lumshe idonta tayi tana qara qanqameshi cikin kuka take cewa “don Allah kada ku barsa ya tafi dani wlh tsoronsa nakeji fasiqi azzalumi...." Rufe Mata baki Bashir yayi yana qara shigar da ita jikinsa yana shaqar qamshinta yace “calm down kinzo tudun tsira duk duniya Banga mahaluqin daya Isa ya fitarmin da Mata a gdannan ba General Habib kaje kayi qarata nida mahaifina kace mun sace yarka mun Mata aure abinda ka kasa inyaso a daure mu har gobe kiyama Amma kasani kafinnan kaima ka jira naka sakamakon Janah ba soyayya ce a gabanta ba aure takeso don tsira daga sharrin gurbatattun iyaye irinku wadanda yaya basa taba murna da samunku.
Kuma bari kaji na fada maka Ni ne mijinta daga yau na yanke duk wata alaqa tsakaninka da matata ba haihuwarta ba wlh ko halittarta kayi Kai nifa Ina tantama ma akan kasancewarka uba a gareta"

Wani mugun kallo Gen Habib ya watsawa Bashir ya nunashi da yatsa yace “ni nafi qarfin inyi dakai saidai nayi da ubanka a hannuna aka haifeka" murmushi yayi ya miqe zaiyi mgn Abba ya nuna masa hanya Kama hannunta yayi tana rabewa Dad na doka Mata harara suka fice tana ganin sun fita ta sauke ajiyar zuciya tare da janye jikinta daga nasa ta nufi dakinsu ya janyo da sauri ta dago suka hada ido tayi qasa da nata ajiyar zuciya yayi ya duba gefen dakin Mamee yace “duk matar qwarai ya kamata tabawa mijinta abin tabawa a daidai wannan lkcn zo muje ki rakani na siyo shawarma"
Qasa ta sakeyi da kanta ya sunkuyo da kansa abinka da dogo ya dora harshensa saman kunnenta ya lasa a hankali tare da rada Mata, “kada kiyi jayayya dani ki batamin farin cikina nasan Bai wucce kice Mamee ba ita bamata gdan ta tafi sallari qila sai dare sosai zata shigo Abba kuwa babu ruwansa bazaice komai ba"

Girgiza Kai tayi ya dago fuskarta yace “me kikejin tsoro da mijinki" Kama hannunta yayi tana turjewa yajata har bangarensa sai yau ta taba shiga part din nasa Ashe babba ne dakuna biyu da parlour sai kitchen da bandaki kowanne bedroom sai daya a parlourn tsarin gurin kamar dama don zaman mace akayisa tana qarewa part din kallo taji wani Sanyi a bayanta ta juya da sauri kawai sai taganshi daure da towel ya dora qirjinsa a bayanta hakanan taji wani tsoro ya dirar Mata ta zame ta zauna da sauri tana rintse idonta abin ya bashi dariya yace “kinajin kunyar mijinki Ashe oya fara aikin lada badai aure kikace kinaso ba to gashinan anyi Miki ki shafawa mijinki mai"
Ciccikowa idonta yayi tace “nifa ba wannan abin nakeso a aureba kawai....." Sai Kuma tayi shiru ya matseta sosai yace “kawai me fadi Mana yau ai ranarki ce" hannu tasa ta rufe idonta yayi murmushin daya bayyana sihirtaccen kyaunsa yace “mara kunyar qarya harda kukanta wai ita ta balaga aure takeso ashema sabuwar balaga ce mugani qirjin naki zai iya shayar da babe na don da wuri nakeso na baki babe banson jira....."

Kokowa suka fara ya Kama hijjab dinta zai cire ita Kuma ta riqe saboda iya zanine a jikinta yana cire hijjab din babu komai sai zanin data daure qirjinta dashi ganin ya cire hijjab din yasata rintse idonta ta sanya Masa kuka yayi saurin dora bakinsa s nata ya watsata kujerar yabita ya danne Yana sauke Mata wani sihirtaccen kiss da tunda take Bata tabajin irinsa ba duk da a tsorace take da lamarinsa ta fahimci da gaske yakeyi da dukkan hikimarsa yake qoqarin janye Mata zanin ita Kuma ta kanannadeshi ta hanashi sakat sai kuka da takeyi masa bawai yanayin ne yake bataso ba aa kunyar idanun surukan nata shikam ta lura koma a jikinsa.
[05/05 9:53 pm] Yar Mkrnt: *_NKU_*

*_35-36_*

Da hikima da dabara da magiya ta samu ta zame daga jikinsa tana qara qanqame zaninta tana sauke ajiyar zuciya sake kwantowa yayi jikinta ya dora harshensa saman wuyanta Yana sauke Mata wani hot kiss daya sanya lakar jikinta tsinkewa ta lumshe idonta a daidai lkcn batada wani qarfi hakan ya bashi damar janye zanin daga qirjinta a hankali ya sauko da harshensa zuwa qirjin nata sukaja ajiyar zuciya a tare ta riqe kansa da niyyar turewa shikuma yayi azamar dora bakinsa a boobs dinta ya kamasu da sauri dayan ya riqe a hannunta ta cije lebanta tanajin wani yanayi me wuyar tunawa a ilahirin gabbanta.
Chapter 14 · 0% Book details