Chapter 6.
Mijin Kwaila Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Doctor ru'kayya tad'an tsagaita jin ana kwad'a sallama,duka itada umma sukakai dubansu ga hanyar shigowar,abbane yashigo da ledar yalo a hannunshi,umma tami'ke da sauri tana mashi sannu dazuwa ta'amshi ledar dake hannunshi tawuce d'aki da'ita.
Abba yadubi hajiya ru'kayya kallon rashin sani,
Itakuwa 'kasa tayi dakai tace"malam ina wuni ya hidindimu."
Abba ya'amsa da "Alhmdlh"yawuce ciki bakinshi fal da tambayoyi.
Daki yasamu umma tsaye da alama zaman jiranshi takeyi,yamata kallon tsaf kafin yace"wace hajiyace nagani anan tsakar gida,kuma hada wani d'an saurayi nagani a 'kofar gida dawata kwatsetsiyar mota,wasuke nema kuma?."
Umma tad'anyi jim kafin tace"to malam nikam bazan iyacewa komai ba,nadaiga tazo batace ga abinda yakawota ba,amma naji tad'auko tarihin yaruwarta tana bani,bansan da wacce tazo ba."
Abba yace "shige muje,aiyanzu zamani ya canja bana barki ked'ayaba.ina zahra ne,ko bata dawo daga islamiyyar ba.?
Umma tace"kaima kasan nanda isha'i yayima zahra kad'an kaganta anan gidan,watakil sai takwas na dare idan tagama yawon tsokanar jama'a.
Abba yayi 'kwafa yace"gab nake da kawo 'karshen iskancin yarinyar nan ai.
Umma tafito har tsakar gidan tana mitar"ai indai zahra ce,bazance bazaka iyaba amma abune mai wahalar gaske."
Dr.ru'kayya ta kafe umma da idanu tanason nazarin maganar datake jiyowa tana tashi daga bakin umman.
Gefe baba yazauna bisa kujerar roba,yayinda umma tazauna akan y'ar tsugunno.
Abba yasake gyaran murya yace da dr.rukayya"baiwar Allah lafiya dai,bamusanki ba,maid'akina tace kinzo kinata bata tarihinki kodai kinyi 'batan kaine.?"
Dr.ru'kayya murmushi tasaki dacewa "ko d'aya malam.kamar yanda nabawa matar ka labarina hakane,inada yaro isha'q wata'kila kaganshi anan waje,hakane?"
Tayi tambayar gami da tsatsare abba da fararen idanunta masu cike da zallah wayewa.
Haka kawai abba yaji tayi mashi kwarjini idanu,tanada tarin baiwar cika ido.
Ya'amsa dacewa"kwarai kuwa."
Tace "gud"
"Yarona isha'q yarone nagari,yanada kyakyawan hali abin ayaba,bawai don yana d'anaba a'a,halin isha'q yasha banban dana sauran maza donshi mutum ne dayasan hakkin wanda yake tare dashi,bayada girman kai bayada miskilanci,yataso tun yana yaro tare da zahra,d'iyar kanwatace wadda Allah yayima rasuwa tun ranar data haifeta batako kalli fuskarta ba.zahra tatashi cikin maraicin uwa hakan yasaka nad'auke duk da mahaifinta baiso hakanba, nareni zahra cikin 'kauna da aminci.
Zahra tasha'ku da isha'q saboda idan bani ko isha'q ba zahra bata yarda dakowa acikin gidanmu.
Lokacin da isha'q yashiga secondary zahra anyayeta,komai nata isha'q ne yakemata shine ya canja mata sunanta daga zahra adam yamayar mata *zahra adam isha'q*,tunda nake a rayuwa banta'ba ganin soyayya da sha'kuwa irinta zahra da isha'q ba.
Kai intakaice maku labari,lokacin da isha'q zaitafi Germany karatu gaba d'aya dashi da zahra saida suka kwanta asibiti.
Alokacin munzata sha'kuwace,sai dai abin mamaki sam zahra bata kula samari duk da takammala karatunta na secondry ko saurayi zuwa yayi wajenta saitace yaje yatambayi isha'q idan yayimashi to itama yamata.
Isha'q kam kullum cikin kushe samarin zahra yake,kullum cewarshi hadadd'en gaye zahranshi zata aura."
Doctor ru'kayya ta numfasa tacigaba,
"zahra yarinyace mai tarbiyya da tsoron Allah,tanada matukar natsuwa da kamala,mahaddaciyar Alqur'ani ce.zahra wankan tarwad'ace tanada yanayin girman jiki,don duka sa'anninta zaka zata tagirme masu saboda jikinta mai saurin tofone,
Sam magana bata dami zahra ba,gwanar kwalliya da tsafta,gwanar iya kalailaye mutane da tattausan lafazi ce.
Lokacin dana lura cewar zahra da isha'q sunkamu dason junansu sainafi kowa murna,don inaganin isha'q yayi matarvda har duniya tanad'e bazaiyi kaico da itaba.
Sa'banin yayanshi dabai dace damacen kirkiba.
Isha'q baitafi karatuba saida baikonshi da zahra,
Koda yaushe suna manne a waya suna firar soyayya,
Alokacin itama takoma makaranta tana karantar likita cewarta zata gajenine.
Isha'q yagama karatunshi da sakamako mai kyau yadawo gida,alokacin aka tsaida maganar aurenshi da zahra dangi kowa yayi murna."
Tashare hawaye taci gaba,
"sai dai kash ana saura kwana uku bikinshi zahra tatashi da matsanancin ciwon mara cikin dare wanda yayi sanadiyyar d'aukewar numfashinta duk da kokarin ceton ranta damukayi Allah ya amshi abarshi.
Alokacin isha'q haukane kawai baiyiba saboda zautuwa saida yakwashe sati guda baisan inda kanshi yakeba,daga baya zama tamkar wanda yarasa memory nashi.dataimakon Allah da addu'u a isha'q yazama normal sai dai duk barkwancin isha'q yatafi yazama tsakaninshi damu gaisuwa kawai,yaci alwashin bazai taba aureba.har yakoma ga mahaliccin shi muddin baisamu kwatankwacin zahra ba,
Tad'ora dafad'in "babu tallar yammatan daba ayiwa isha'q ba amma yace ina.shifa angon xahra ne,tausayinshi yasaka naxura mashi idanuwa,har tsawon watanni shidda.
Dayake Allah gafurune kuma rahimu saiya maido mana abinda muka rasa tsawon lokaci muke kwana muke tashi da kukan rashinta."
Tadakata tana nazarin fuskokin dattijan biyu,
Sai dai cikinsu babu wanda yasan inda zancenta yadosa,hasalima anasu ganin wannan matsalace data dace tasanarma wad'anda suka santa bawai basuba.
Indai ba'itama tarasa nata hankalinba,su menene nasu illah iyaka suce Allah yajikan rai.
(anasu ganin ba.)
Abba yad'an numfasa yace"to dafarko muna maki ta'aziyya dakuma bakin cikin rasa y'a tamkar zahra.saimuce Allah yajikan rai,abu nabiyu daya tsayamun araina shine mudai bamusan menene ainahin dalilinki na za'barmu a matsayin wadanda zaki sanarma damuwarki ba.
Idan har kina son sanarda wani damuwarkine babu mafi cancanta kamar yan'uwanki da danginki bawai muba,da bamuda maganin dazamu iya baki domin warkewar damuwarku.
Ummata jinjina kai"wannan gaskiyane."
Murmushi doctor ru'kayya tayi tace"malam aikune maganin matsalata,nazone da 'kokon barata dakuma nan arziki akan ku taimakeni,kamar yanda Allah ya taimakeku idan baku za'bama d'iyarku zahra mijiba kubama d'ana isha'q aurenta."
Daga umma har abba had'a idanu sukayi,lokaci guda suka sakarma juna murmushi,abba yace"toga dai dukkan alamu acikin abu biyi dole asamu d'aya,imma dai makuwa kikayi kokuma kema bakida hankalin.idan bayaga haka yaushe zakice inbama d'anki auren zahra.? Tukunnama haka kawai siyaa bagatatan sai ind'auki y'a inbaki saikace banida hankali."
Dr. Rukayya taji zafin maganar abba,amma dayake ance mai nema baya fushi,saita sake numfasawa tace"kayi ha'kuri abban zahra nafahimci baka gane zancena ba sabo......"
Sauran maganar ta ma'kale a fatar bakinta lokacin da zahra ta kunno kai gidan, tana fad'in"Allah ya isa banyafe ba,muguwa azzaluma kinbugi wuta balbal har kabarinki na balbala da wuta,kuma wlh yaro ya'kara cemun zahra'u mala'ikar yara sainaci kutmar babbar saibitin babakeren buuuuu........."
Bata 'karasaba umma takaima bakin naushi,tace "to jarababbiya ko'ina saikin nuna halin naki."
Zahra cikin hawaye tace"to umma sai takamani tayita dukana wai don nabugi d'anta aishi yafara jana."
Umma ta zuba mata harara"gara dayajaki aike karyace ko.dakowa zaidinga tsokana,kinzama sakarya a layi kowanne datti badole a sauke a kankiba."
Zahra tace "wlh anjima sainayima gidansu ruwan duwatsu."
Umma tayi tsoki"aikin da kika iya kenan fitinanniya."
Dr.ru'kayya datayi mutuwar zaune,tasaki baki aranta tana tasbihi ga Allah wanda ya'kagi kamanni yakuma banbanta halayya."
Nima sai naga comments xan cigaba don naga kamar buk din beyi muku dadi ba
Kuna tare da maman meenat, Aisha t. Fulani Insha Allah
[12:03, 24/11/2017] hm: MIJIN 'KWAILA ����♀
By maman meenat
EDITED BY AISHA ABDULLAHI(UMMUN FAROUQ)
Abba yadubi hajiya ru'kayya kallon rashin sani,
Itakuwa 'kasa tayi dakai tace"malam ina wuni ya hidindimu."
Abba ya'amsa da "Alhmdlh"yawuce ciki bakinshi fal da tambayoyi.
Daki yasamu umma tsaye da alama zaman jiranshi takeyi,yamata kallon tsaf kafin yace"wace hajiyace nagani anan tsakar gida,kuma hada wani d'an saurayi nagani a 'kofar gida dawata kwatsetsiyar mota,wasuke nema kuma?."
Umma tad'anyi jim kafin tace"to malam nikam bazan iyacewa komai ba,nadaiga tazo batace ga abinda yakawota ba,amma naji tad'auko tarihin yaruwarta tana bani,bansan da wacce tazo ba."
Abba yace "shige muje,aiyanzu zamani ya canja bana barki ked'ayaba.ina zahra ne,ko bata dawo daga islamiyyar ba.?
Umma tace"kaima kasan nanda isha'i yayima zahra kad'an kaganta anan gidan,watakil sai takwas na dare idan tagama yawon tsokanar jama'a.
Abba yayi 'kwafa yace"gab nake da kawo 'karshen iskancin yarinyar nan ai.
Umma tafito har tsakar gidan tana mitar"ai indai zahra ce,bazance bazaka iyaba amma abune mai wahalar gaske."
Dr.ru'kayya ta kafe umma da idanu tanason nazarin maganar datake jiyowa tana tashi daga bakin umman.
Gefe baba yazauna bisa kujerar roba,yayinda umma tazauna akan y'ar tsugunno.
Abba yasake gyaran murya yace da dr.rukayya"baiwar Allah lafiya dai,bamusanki ba,maid'akina tace kinzo kinata bata tarihinki kodai kinyi 'batan kaine.?"
Dr.ru'kayya murmushi tasaki dacewa "ko d'aya malam.kamar yanda nabawa matar ka labarina hakane,inada yaro isha'q wata'kila kaganshi anan waje,hakane?"
Tayi tambayar gami da tsatsare abba da fararen idanunta masu cike da zallah wayewa.
Haka kawai abba yaji tayi mashi kwarjini idanu,tanada tarin baiwar cika ido.
Ya'amsa dacewa"kwarai kuwa."
Tace "gud"
"Yarona isha'q yarone nagari,yanada kyakyawan hali abin ayaba,bawai don yana d'anaba a'a,halin isha'q yasha banban dana sauran maza donshi mutum ne dayasan hakkin wanda yake tare dashi,bayada girman kai bayada miskilanci,yataso tun yana yaro tare da zahra,d'iyar kanwatace wadda Allah yayima rasuwa tun ranar data haifeta batako kalli fuskarta ba.zahra tatashi cikin maraicin uwa hakan yasaka nad'auke duk da mahaifinta baiso hakanba, nareni zahra cikin 'kauna da aminci.
Zahra tasha'ku da isha'q saboda idan bani ko isha'q ba zahra bata yarda dakowa acikin gidanmu.
Lokacin da isha'q yashiga secondary zahra anyayeta,komai nata isha'q ne yakemata shine ya canja mata sunanta daga zahra adam yamayar mata *zahra adam isha'q*,tunda nake a rayuwa banta'ba ganin soyayya da sha'kuwa irinta zahra da isha'q ba.
Kai intakaice maku labari,lokacin da isha'q zaitafi Germany karatu gaba d'aya dashi da zahra saida suka kwanta asibiti.
Alokacin munzata sha'kuwace,sai dai abin mamaki sam zahra bata kula samari duk da takammala karatunta na secondry ko saurayi zuwa yayi wajenta saitace yaje yatambayi isha'q idan yayimashi to itama yamata.
Isha'q kam kullum cikin kushe samarin zahra yake,kullum cewarshi hadadd'en gaye zahranshi zata aura."
Doctor ru'kayya ta numfasa tacigaba,
"zahra yarinyace mai tarbiyya da tsoron Allah,tanada matukar natsuwa da kamala,mahaddaciyar Alqur'ani ce.zahra wankan tarwad'ace tanada yanayin girman jiki,don duka sa'anninta zaka zata tagirme masu saboda jikinta mai saurin tofone,
Sam magana bata dami zahra ba,gwanar kwalliya da tsafta,gwanar iya kalailaye mutane da tattausan lafazi ce.
Lokacin dana lura cewar zahra da isha'q sunkamu dason junansu sainafi kowa murna,don inaganin isha'q yayi matarvda har duniya tanad'e bazaiyi kaico da itaba.
Sa'banin yayanshi dabai dace damacen kirkiba.
Isha'q baitafi karatuba saida baikonshi da zahra,
Koda yaushe suna manne a waya suna firar soyayya,
Alokacin itama takoma makaranta tana karantar likita cewarta zata gajenine.
Isha'q yagama karatunshi da sakamako mai kyau yadawo gida,alokacin aka tsaida maganar aurenshi da zahra dangi kowa yayi murna."
Tashare hawaye taci gaba,
"sai dai kash ana saura kwana uku bikinshi zahra tatashi da matsanancin ciwon mara cikin dare wanda yayi sanadiyyar d'aukewar numfashinta duk da kokarin ceton ranta damukayi Allah ya amshi abarshi.
Alokacin isha'q haukane kawai baiyiba saboda zautuwa saida yakwashe sati guda baisan inda kanshi yakeba,daga baya zama tamkar wanda yarasa memory nashi.dataimakon Allah da addu'u a isha'q yazama normal sai dai duk barkwancin isha'q yatafi yazama tsakaninshi damu gaisuwa kawai,yaci alwashin bazai taba aureba.har yakoma ga mahaliccin shi muddin baisamu kwatankwacin zahra ba,
Tad'ora dafad'in "babu tallar yammatan daba ayiwa isha'q ba amma yace ina.shifa angon xahra ne,tausayinshi yasaka naxura mashi idanuwa,har tsawon watanni shidda.
Dayake Allah gafurune kuma rahimu saiya maido mana abinda muka rasa tsawon lokaci muke kwana muke tashi da kukan rashinta."
Tadakata tana nazarin fuskokin dattijan biyu,
Sai dai cikinsu babu wanda yasan inda zancenta yadosa,hasalima anasu ganin wannan matsalace data dace tasanarma wad'anda suka santa bawai basuba.
Indai ba'itama tarasa nata hankalinba,su menene nasu illah iyaka suce Allah yajikan rai.
(anasu ganin ba.)
Abba yad'an numfasa yace"to dafarko muna maki ta'aziyya dakuma bakin cikin rasa y'a tamkar zahra.saimuce Allah yajikan rai,abu nabiyu daya tsayamun araina shine mudai bamusan menene ainahin dalilinki na za'barmu a matsayin wadanda zaki sanarma damuwarki ba.
Idan har kina son sanarda wani damuwarkine babu mafi cancanta kamar yan'uwanki da danginki bawai muba,da bamuda maganin dazamu iya baki domin warkewar damuwarku.
Ummata jinjina kai"wannan gaskiyane."
Murmushi doctor ru'kayya tayi tace"malam aikune maganin matsalata,nazone da 'kokon barata dakuma nan arziki akan ku taimakeni,kamar yanda Allah ya taimakeku idan baku za'bama d'iyarku zahra mijiba kubama d'ana isha'q aurenta."
Daga umma har abba had'a idanu sukayi,lokaci guda suka sakarma juna murmushi,abba yace"toga dai dukkan alamu acikin abu biyi dole asamu d'aya,imma dai makuwa kikayi kokuma kema bakida hankalin.idan bayaga haka yaushe zakice inbama d'anki auren zahra.? Tukunnama haka kawai siyaa bagatatan sai ind'auki y'a inbaki saikace banida hankali."
Dr. Rukayya taji zafin maganar abba,amma dayake ance mai nema baya fushi,saita sake numfasawa tace"kayi ha'kuri abban zahra nafahimci baka gane zancena ba sabo......"
Sauran maganar ta ma'kale a fatar bakinta lokacin da zahra ta kunno kai gidan, tana fad'in"Allah ya isa banyafe ba,muguwa azzaluma kinbugi wuta balbal har kabarinki na balbala da wuta,kuma wlh yaro ya'kara cemun zahra'u mala'ikar yara sainaci kutmar babbar saibitin babakeren buuuuu........."
Bata 'karasaba umma takaima bakin naushi,tace "to jarababbiya ko'ina saikin nuna halin naki."
Zahra cikin hawaye tace"to umma sai takamani tayita dukana wai don nabugi d'anta aishi yafara jana."
Umma ta zuba mata harara"gara dayajaki aike karyace ko.dakowa zaidinga tsokana,kinzama sakarya a layi kowanne datti badole a sauke a kankiba."
Zahra tace "wlh anjima sainayima gidansu ruwan duwatsu."
Umma tayi tsoki"aikin da kika iya kenan fitinanniya."
Dr.ru'kayya datayi mutuwar zaune,tasaki baki aranta tana tasbihi ga Allah wanda ya'kagi kamanni yakuma banbanta halayya."
Nima sai naga comments xan cigaba don naga kamar buk din beyi muku dadi ba
Kuna tare da maman meenat, Aisha t. Fulani Insha Allah
[12:03, 24/11/2017] hm: MIJIN 'KWAILA ����♀
By maman meenat
EDITED BY AISHA ABDULLAHI(UMMUN FAROUQ)