Sashe 20
Me Zanyi Da Ita Part Complete 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ali ya kalli Ammar yana dariya “kun ga abin mamaki ko? Amaren yanzu basu da ta ido they are shameless yanzu fa ita ta kawo kanta wajen mijin ko da yake dama ya fi son irinsu matured in ji shi da fad’a” gaba d’aya suka tuntsire da dariya. Ammar yace “Da kun ga wacce aka aura masa da kun san ba ‘karamin gata aka yi masa ba.” Ali yace “yauwa wa aka aura masa please?” Hisham yace “shatu ce fa.” Gaba d’aya suka zaro ido Ali ya tuntsire da dariya “wai wannan yarinyar mai kama da larabawa ita ce yake tuejewar baya so?cab ni fa nan har ina cewa ina ciki to ai shi ba ‘karamin gata aka yi masa ba.” fitowar Imran daga d’aki ce yasa su kayi tsit suna kallonsa fuskarsa a tamke kamar tunda aka halicceshi bai ta’ba dariya ba. harararsu yayi ya fice daga d’akin yana jin suna tuntsira masa dariya.
Mutane ne ‘yan biki a zaune a parlourn haushi ya kama shi hakan yasa yace saratu mai aiki ta kira masa shatu, ta amsa tana ‘kunshe dariyar da take cin ta don duk sun san labarin, ta shige a d’akin mommah ta samu shatu tana dariya tace “shatun momma kizo in ji Babban yaya.” Sak shatu tayi tana kallon jama’ar d’akin..
*🤍ME ZAN YI DA ITA?*🤍
NAZEEFAH SABO NASHE
FREE📚
08033748387
-21
ELEGANT ONLINE WRITERS......
Mommah ta kalli saratu “mai za tayi masa da yake nemanta?je ki ce ba zata zo ba idan ya matsu da son ganin ta shi ya shigo ya ganta a gaba na.” “Auzubillahi Wannan wace maganar wauta ce mutum da matar sa kice ba zai ganta ba wani yace ki d’aura musu Auren ?a’a ni ba za’a yi wannan d’iban albarkar dani ba tashi maza kije kafin in kai miki mangara da ido ‘kwala-‘kwala a wajen.” Shatu ta mi’ke tana duban dada da tace sai taje kanta ko d’ankwali babu ga rigar tata armless ce sai wani skinny jeans. Bayan saratu ta bi tana ta mita da zuciyarta wallahi ya gaya min ba’ka sai na gaya masa ‘kirin ai nima ba son auren nake ba.corridor d’in da ke hanyar kitchen saratu ta nuna mata ta wuce tana dariya ‘kasa-‘kasa. Shatu ta girgiza kai alamar zamu gamu. Tana shiga ta gan shi zaune a kan kujerar da take gaban working space na kitchen d’in mommah. Ya had’e rai sosai yayi folding hannayensa a ‘kirji kayan da suke jikinsa sun amsheshi sosai three quater black jeans da white T.shirt Kansa ya cukurkud’e kamar Na buzaye alamar bai samu gyara ba. tsaye tayi a gefe tana ta’be baki duk da ta san bai yi wanka ba amma gaba d’aya mayen ‘Kamshin turrensa ya game kitchen d’in.Ganin yayi mata banza yana mata kallon up and down yasa ta juya zata fice.murya a cunkushe yace “wallahi kika fita ba tare da na gama abinda Yasa nace ki zo ba zaki gane baki da wayo” juyowar tayi itama tana masa irin kallon da yake mata “to ka fad’i abinda zaka fad’a I have something to do.” Tsaki yayi yace “bar d’an guntun english d’inki ki je kiyiwa wad’anda basu sanki ba ba su san yarda kika zo ba burga dashi wai ni ban ga dalilin da yasa mommah ta ma’kala min ke ba ban ga komai tare dake ba banda ‘kwala-‘kwalan idonki kamar me”
Waro ido tayi tana dubansa dariya take sosai har ya ‘kulu kafin tace “exactly like your’s”bud’e idanunsa yayi sai kuma yayi tsaki “Ba wannan yasa na kira ki ba warning d’inki zanyi dama kada ki sake naga ‘kafafunki wajen dinner wallahi kika kika saka ran habibteey ya ‘baci zaki gane baki da wayo a wajen zanyi disgracing d’inki kina ji ai? Kuma ki san yarda kika yi ki ka sa mommah ta raba wannan auren ko ta yaya ma kuwa idan ba haka ba duk wula’kancin da kika tarar a gida na ke kika siya na gaya miki.” Sake kallonsa tayi ta turo baki “To ni ina ruwa na na gaya maka nima ina sonka ne kawai biyayya zan yiwa mommah idan kai kaga ba zaka yi musu biyayya kaje ka gaya mata baka so na sai me? Kuma wajen dinner sai naje sai dai kai da matarka muciya da zani ku ha’kura.” A zafafe ya taso zai kai mata cafka ta san kuma mai zai faru idan ta bari ya cafketa don haka tayi saurin fita a guje tana tuntsira dariya ta lura baya son ace muciya da zani ita kuwa ta samu nayi. Babu wanda tayi wa maganar ya hana ta dinner tana komawa d’aki Hafsa ta fara mata make up don ta iya make up sosai,kafin su tafi turkey karatu ma tana yin na kud’i a Abuja don haka ta fara tsantsara mata.
Shi kuwa Imran yana can yana ta faman kiran mommah ta’ki receiving so yake ya gaya mata bai amince shatu taje dinner ba tunda shaheedah bata so kuma yaga dai dinnerr ta Shaheeda ce.yayi mata missed calls ya kai goma bata d’aga ba,ita kuwa mommah tana ganin kiransa ta’ki d’agawa tana gaban Dahda da yake sanar da ita kawu sa’idu yace lallai-lallai shatu ta tare a gidanta ta zaro ido “amma why Dahda she is too young fa ba zata iya facinga marriage issue ba wallahi don Allah ka bashi ha’kuri bayan haka ma ga karatunta abin zai yi mata yawa.” Dahda ya ja ajiyar zuciya “kin san dai halin kawu sa’idu wallahi ba zan iya fuskantar fad’ansa ba,ki bar ta tare d’in idan yaso shi sai ya kula da harkar karatunta a kuma ja masa kunne kada ya sake yayi wata mu’amalar auratayya da ita.
Gaba d’aya mommah jikinta ne yayi sanyi, har sai da Dahda ya ri’ko hannunta yana matsawa a hankali “Don’t worry ba fa abinda
Zai faru insha Allah sai yanzu nake ganin wautar mu daga nia har ke da muka had’a aurennan zuwa nextweek ayi mata kamu da walima kawai a kaita Allah ya basu zaman lafiya zan tura miki 10million a account a siya mata komai da zata bu’kata a kaita d’akin mijinta haka Allah ya tsara kuma zanyi warning d’in Imran d’in dama ya barta tayi karatunta. Tashi kije ana ta kiranki.”
A sanyaye ta mi’ke kamar jira ake wayar Imran ta sake shugowa, a zafafe ta danna “wai Imran meye haka ne tunda ka kira kaji ban d’aga ba ai ka san a busy nake amma ka wani dameni da kira. Nace menene kayi shiru wallahi zan cutting wayar.”
Sakin ajiyar zuciya yayi murya a ciki yace “Am sorry mommah wai me nayi miki da zafi haka kullum kike min fad’a?” Tausayinsa ya kamata amma madadin ta nuna masa sai tayi tsaki “ina jin ka menene nace?” “Mommah favour d’aya zaki yi min don Allah yarinyar nan kada taje dinner.” Tsaki mommah tayi jin ko sunan ta baya iya fad’a saboda tsana “wacece yarinyar nan?” Shiru Imran yayi har mommah ta ‘kulu tace “duk sanda ka tuno sunanta ka kira ni muyi magana.” Ta kashe wayar.Imran ya dafe kai yana tsaki shi wallahi ko sunanta baya son furtawa. Amma ya zaiyi dole ya sake kira.tana d’agawa ya runtse idonsa “please mommah Aysha nake nufi.” “Oho saboda kada shatu villager ta ‘bata maka taro ko kuma a dinga nuna ta ana ga second wife d’inka ko to sai taje idan yaso idan tace ka tashi a gaban mutane da mic kace baka sonta shashasha kawai. ‘Dif tayi switching phone d’in off gaba d’aya ma. Imran ya cillar da wayar yana tunanin wata mafitar ran sa duk a ‘bace.Samu mafita ya saka shi sakin murmushi idan an san wata ai ba’a san wata ba shi yasan tsiyar da zaiyi mata.
Mutane ne ‘yan biki a zaune a parlourn haushi ya kama shi hakan yasa yace saratu mai aiki ta kira masa shatu, ta amsa tana ‘kunshe dariyar da take cin ta don duk sun san labarin, ta shige a d’akin mommah ta samu shatu tana dariya tace “shatun momma kizo in ji Babban yaya.” Sak shatu tayi tana kallon jama’ar d’akin..
*🤍ME ZAN YI DA ITA?*🤍
NAZEEFAH SABO NASHE
FREE📚
08033748387
-21
ELEGANT ONLINE WRITERS......
Mommah ta kalli saratu “mai za tayi masa da yake nemanta?je ki ce ba zata zo ba idan ya matsu da son ganin ta shi ya shigo ya ganta a gaba na.” “Auzubillahi Wannan wace maganar wauta ce mutum da matar sa kice ba zai ganta ba wani yace ki d’aura musu Auren ?a’a ni ba za’a yi wannan d’iban albarkar dani ba tashi maza kije kafin in kai miki mangara da ido ‘kwala-‘kwala a wajen.” Shatu ta mi’ke tana duban dada da tace sai taje kanta ko d’ankwali babu ga rigar tata armless ce sai wani skinny jeans. Bayan saratu ta bi tana ta mita da zuciyarta wallahi ya gaya min ba’ka sai na gaya masa ‘kirin ai nima ba son auren nake ba.corridor d’in da ke hanyar kitchen saratu ta nuna mata ta wuce tana dariya ‘kasa-‘kasa. Shatu ta girgiza kai alamar zamu gamu. Tana shiga ta gan shi zaune a kan kujerar da take gaban working space na kitchen d’in mommah. Ya had’e rai sosai yayi folding hannayensa a ‘kirji kayan da suke jikinsa sun amsheshi sosai three quater black jeans da white T.shirt Kansa ya cukurkud’e kamar Na buzaye alamar bai samu gyara ba. tsaye tayi a gefe tana ta’be baki duk da ta san bai yi wanka ba amma gaba d’aya mayen ‘Kamshin turrensa ya game kitchen d’in.Ganin yayi mata banza yana mata kallon up and down yasa ta juya zata fice.murya a cunkushe yace “wallahi kika fita ba tare da na gama abinda Yasa nace ki zo ba zaki gane baki da wayo” juyowar tayi itama tana masa irin kallon da yake mata “to ka fad’i abinda zaka fad’a I have something to do.” Tsaki yayi yace “bar d’an guntun english d’inki ki je kiyiwa wad’anda basu sanki ba ba su san yarda kika zo ba burga dashi wai ni ban ga dalilin da yasa mommah ta ma’kala min ke ba ban ga komai tare dake ba banda ‘kwala-‘kwalan idonki kamar me”
Waro ido tayi tana dubansa dariya take sosai har ya ‘kulu kafin tace “exactly like your’s”bud’e idanunsa yayi sai kuma yayi tsaki “Ba wannan yasa na kira ki ba warning d’inki zanyi dama kada ki sake naga ‘kafafunki wajen dinner wallahi kika kika saka ran habibteey ya ‘baci zaki gane baki da wayo a wajen zanyi disgracing d’inki kina ji ai? Kuma ki san yarda kika yi ki ka sa mommah ta raba wannan auren ko ta yaya ma kuwa idan ba haka ba duk wula’kancin da kika tarar a gida na ke kika siya na gaya miki.” Sake kallonsa tayi ta turo baki “To ni ina ruwa na na gaya maka nima ina sonka ne kawai biyayya zan yiwa mommah idan kai kaga ba zaka yi musu biyayya kaje ka gaya mata baka so na sai me? Kuma wajen dinner sai naje sai dai kai da matarka muciya da zani ku ha’kura.” A zafafe ya taso zai kai mata cafka ta san kuma mai zai faru idan ta bari ya cafketa don haka tayi saurin fita a guje tana tuntsira dariya ta lura baya son ace muciya da zani ita kuwa ta samu nayi. Babu wanda tayi wa maganar ya hana ta dinner tana komawa d’aki Hafsa ta fara mata make up don ta iya make up sosai,kafin su tafi turkey karatu ma tana yin na kud’i a Abuja don haka ta fara tsantsara mata.
Shi kuwa Imran yana can yana ta faman kiran mommah ta’ki receiving so yake ya gaya mata bai amince shatu taje dinner ba tunda shaheedah bata so kuma yaga dai dinnerr ta Shaheeda ce.yayi mata missed calls ya kai goma bata d’aga ba,ita kuwa mommah tana ganin kiransa ta’ki d’agawa tana gaban Dahda da yake sanar da ita kawu sa’idu yace lallai-lallai shatu ta tare a gidanta ta zaro ido “amma why Dahda she is too young fa ba zata iya facinga marriage issue ba wallahi don Allah ka bashi ha’kuri bayan haka ma ga karatunta abin zai yi mata yawa.” Dahda ya ja ajiyar zuciya “kin san dai halin kawu sa’idu wallahi ba zan iya fuskantar fad’ansa ba,ki bar ta tare d’in idan yaso shi sai ya kula da harkar karatunta a kuma ja masa kunne kada ya sake yayi wata mu’amalar auratayya da ita.
Gaba d’aya mommah jikinta ne yayi sanyi, har sai da Dahda ya ri’ko hannunta yana matsawa a hankali “Don’t worry ba fa abinda
Zai faru insha Allah sai yanzu nake ganin wautar mu daga nia har ke da muka had’a aurennan zuwa nextweek ayi mata kamu da walima kawai a kaita Allah ya basu zaman lafiya zan tura miki 10million a account a siya mata komai da zata bu’kata a kaita d’akin mijinta haka Allah ya tsara kuma zanyi warning d’in Imran d’in dama ya barta tayi karatunta. Tashi kije ana ta kiranki.”
A sanyaye ta mi’ke kamar jira ake wayar Imran ta sake shugowa, a zafafe ta danna “wai Imran meye haka ne tunda ka kira kaji ban d’aga ba ai ka san a busy nake amma ka wani dameni da kira. Nace menene kayi shiru wallahi zan cutting wayar.”
Sakin ajiyar zuciya yayi murya a ciki yace “Am sorry mommah wai me nayi miki da zafi haka kullum kike min fad’a?” Tausayinsa ya kamata amma madadin ta nuna masa sai tayi tsaki “ina jin ka menene nace?” “Mommah favour d’aya zaki yi min don Allah yarinyar nan kada taje dinner.” Tsaki mommah tayi jin ko sunan ta baya iya fad’a saboda tsana “wacece yarinyar nan?” Shiru Imran yayi har mommah ta ‘kulu tace “duk sanda ka tuno sunanta ka kira ni muyi magana.” Ta kashe wayar.Imran ya dafe kai yana tsaki shi wallahi ko sunanta baya son furtawa. Amma ya zaiyi dole ya sake kira.tana d’agawa ya runtse idonsa “please mommah Aysha nake nufi.” “Oho saboda kada shatu villager ta ‘bata maka taro ko kuma a dinga nuna ta ana ga second wife d’inka ko to sai taje idan yaso idan tace ka tashi a gaban mutane da mic kace baka sonta shashasha kawai. ‘Dif tayi switching phone d’in off gaba d’aya ma. Imran ya cillar da wayar yana tunanin wata mafitar ran sa duk a ‘bace.Samu mafita ya saka shi sakin murmushi idan an san wata ai ba’a san wata ba shi yasan tsiyar da zaiyi mata.