Sashe 11
Kuyanga Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana so yafurta kalma abakinsa ya gagara jiyayi mai martaba yayi masa kwarjini bakinsa yayi masa nauyi
Yaso yafurta shine maaoyinta na asali na gaskiya da akai musu kutse arayuwa aka rushe musu farin ciki
Allah cikin ikonsa MAHBUB saiya kasa magana Allah yanufi LAMIDO Da maganar data furgita kowa harni
Hannu LAMIDON ya daga yana fadin "Ranka ya Dade ka Amince min Na Aureta domin inraya sunnar manzan Allah nakuma shiryi taimaka mata kota halin kaka domin naji zuciyata ta kwanta da ita....
Kallon kallo UMMAH suka hauyi da Jakadiya hakama MAMAH takalli FAATU yayinda FAATUN takalli Mai martaba domin jiran Abinda zai yanke akai....
To muma fans da writers sai mubi layi afada domin jiran tacewar Sarki Abdallah
🙇🙇🏼♀🧖🏼♂👩❤💋👩👨👨👦👦👩👧👦👩👧
Muje zuwa
[8/1, 3:17 PM] Ummi Tandama: 📿 *KUYANGA...* 📿
*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*Nabilancy Luv* 💘
(Auntyn S&S)
60-65
AFIRGICE *KUYANGA* ta dago dakanta takai kallonta ga LAMIDO daya furta wannan kalami wanda azatonto ko karya kunnenta yajiye mata saitaga da gasken ne jin Abinda Mai martaba yace
"LAMIDO da gaske zaka Aureta? Har zuciyarka ka Amince?
LAMIDO da fuskarsa ke cike da Murmushi da Annuri yace "Na Amince har ckn raina babu wasa ko yaudara zan Auri *KUYANGA ZEENATU* ko domin inga asirin gidannam bai buduba kuma don itama inrufa mata Asirin Amma inhar kaida mahaifiyata kun Amince
Mai martaba yayi murmushi yace "Nidai na amince nakuma yi farin ciki kafitarni kunya domin banzamo me kyamatar talaka ba ko bawa na duk daya muke mu dasu gun ubangiji Saidai ko mahaifiyarka xamuso muji ta bakinta domin bata hakkinta.
FAATU tayi murmushi tace "Tunda har ka amince TAKAWA ainima dole in amince akullum Allah nakewa Godiya akan yanda mukai dace da samun D'a nagari wanda akullum burinsa shine yaga ya kyautata mana ya kuma bi sahun masu bin tafarkin ubangiji burinsa akullum yasami lada arayuwarsa kaga dole muzamo masu bashi goyon baya Allah yasa hakan yazamo Alkairi arayuwarsa
*"AMINNNN*"
Kaf Al,ummar gurin suka furta banda mutum biyu
MAHBUB da xcyrsa ta cika da kishi
Da kuma UMMAH da hakan bai mata dadiba
Mai martaba yadubi *KUYANGA* yace mata "Dazarar kin haihu za,a daura muku Aure da LAMIDO kigodewa Allah sannan duk abinda kika haifa mace ko namiji zamu karba da hannu bibbiyu Zansoshi kamar yadda nake son iyalaina tunda jinina ne za.a bashi kulawa sosai bakuma nafatan yataso cikin tsangwama ko bayan raina dan hakan ki Kizama me mika lamuranki ga Allah
*KUYANGA* Ta ckn ladabi ta Amsa tana godiya
Sarki yadubi LAMIDO yace "Asakamakon Wannan farantawar da kaimin ina me yi maka Albishir da cewa kaine zaka haye kan karagar Sarauta idan nayi murabus nan ba da dadewa ba Halayanka sunnuna kaine zaka iya rike masarautar nan ko bayan raina kacancnta babu haufi kaine adalin Mutumin da akullum ake nunamin amafarki wanda zai zamo sarkin garinnan Kadauko halayen kwarai na iyaye da kakanninmu kwarai ina godiya da Allah daya bani kai amatsayin D'a
Yadubi Tarin jama.ar da suka cika fadar maza da mata na gidan yaci gaba dacewa "Inaso kusheda daga yau LAMIDO Shine wanda zaizama jagoranku nan bada dadewa ba LAMIDO shine xai xama sarkin gobe da yardar Allah.
Take Gurin yahautsine da sowa da murna fadawa Suka hau Kabbara
Bayi mata tsoffin da manyan suka gau guda
Yayinda MAMAH ta rafka guda tareda cewa sarki "TAKAWA Allah Yaja da ranka muna taya LAMIDO murna kuma muna tayashi yin Godiya da wannan kyauta
Maimartaba yagyada kai yana murmushi
Dayake anyi tsit ana sauraren maganr MAMAH
Saijin kukan UMMAH Akayi ta dora hannu aka tana fadin "Shikenan burinku yacika kun raba D'ana da gidan ubansa kunyi kutunguilar da D'anku zai zama sarki kuma walh baku isaba
Sarki yadaka mata tsawa
Amaimakon tayi shiru saita mike tana fadin "walh baza,a dakeni ahanani kukaba. Tafuce fuuu tana kukan bakin ciki
LAMIDON da kansa yanuna godiyarsa ga sarki
Maimartaba yahau shafa kan LAMIDON yana fadin "Kacancnci hakan LAMIDO fatana harkullum Abinda kayi min na Farantawa to ubangiji Allah yafaranta maka kaima
LAMIDO ya amsa da "Amin, Aminn
Saida Sarki yabada umarnin tafiya sannan kowa yatashi yayi nasa guri
Jakadiya har sashin FAATU tabisu tana Rangada guda
Tareda fara yi masa kirari na sarakai
Saida tafaranta musu rai
Da kalamanta garesu masu dadin saurare sannan tafuta
Jakadiya
Tana barin Bangaren FAATU ta wuce sashin UMMAH Domin tayata Jimami da Alhini tunda tafi kowa sanin yanda UMMAH take da burin taga Yariman yazamo sarki
Ta tarar UMMAH tana waya da Yarima tana bashi labarin komai daya faru sannan Tabashi ixinin akan yadawo Gida maza maza akwai abinda take shirya masa akai
Yarima ya amsa da to zaidawo nanda kwana uku ko
biyu
Kai UMMAH ta hada da guiwa tareda dayin shiru na minti Talatin
Jakadiya na gefe taa jiran tafara kawo gulma da soki burutsin karya Data saba donta sami fada agun Fulanin
UMMAH tadago takalleta tace mata
"Jakadiya jeki kya dawo anjima ayanzu baxan iya maganaba ina ckn wani hali banda lokacin zanta wata magana kibari nahutawa bakin cikin dana dauko afada
Sum sum jakadiya ta tashi tafuce guiwa asage
Itako *KUYANGA* Kwana tayi ba ci basha Sai dakyar Akwana na biyu da Yin abun sannan Zulaihat data matsa mata taci abinci kadan duk tasaka damuwa ackn ranta
Zulaihat tace mata "walh kigodewa Allah ma ayanzu ji nake dama nice ke kuma nasan bani kadai ke wannan tunanin ackn bayin gidan nanba domin kin xama "yar baiwa tunda gashi Allah yakusa "yantaki
Zaki zamo matar sarki Surukar Sarki.……
"Uwar Shege ko Shegiya kuma ba.
Cewar Zeenatun tana matsar kwallah
Zulaihat tace "kibar fadin hakan domin inma shegene ko shegiya duk kafin yafito duniya ne ko tafito duniya domin Kinji ta bakin Sarki yakarba kuma za,a bashi kulawa zai zamo tamkar d'a ko "ya me "yanci to balle LAMIDO natare dake kinyi matsayin da bakowacce zata iya takashiba ackn mu *KUYANGIN* Gidan kema kinsan hakan
Zeenatu tace "hhhmmm ke kike ta wannan tunanin ni tunani na yatafi ga masoyina MAHBUN tausayinsa nakeji yanzu shikenan ……
Zulaihat ta daga mata hannu "saurara niarki dameni da xancensa domin banga yayi hobbasa yanuna soyayyar da yake mikiba agun dan da,a ce sonda yake miki har zucine da kafin LAMIDO yace wani abu akai tuni shizaice
Dan Allah kicireshi aranki tunda yanzu bake kadai bace ba,bafa ason me ciki da shiga damuwa balle kuma abinda zaki haifa me matsayine agidan
Zeeatu tace "Zulaihat da alama bakisan radadin soyayya a zuciba Ni LAMIDO baya gabana Mulkin gidannan baya gabana ko arzikinsu kawai Matsayina nake tunawa ayanzu
Zulaihat tace "ke nifa Allah nagodewa da bai nufi MAHBUB da magana akan kiba agun natabbata da tuni LAMIDO baice komai b.……
Sallamar Wata yar matashiyar yarinya ce cikin bayi tashigo dakin nasu takatseta tashigo musu da ladabi tagaidasu
Zulaihat tace "Laminde ya akai akwai wani abune?
Laminde tace "Ustaz ne yace Zeenatu taje yana waje.
Da sauri Zeenatun tace mata "kije maza kice masa ina zuwa
Ta xira hijab tabi bayan Laminde data futa da mintina uku
Yau ya canxa gurin tsayuwa can gefen hanya yaja tunga yatsaya yana jiranta
Tun daga nesa yakura mata idanu yana kallonta tayi haske fuskarta taxamo yar kuyas tayi kyau saidaita rame
Takasara gareshi da sallama tagaidashi
Ya amsa yana kallon yana fadin "ZEENAH ina sonki amma dole inbarki, yanzu kinmin nisa kinfi karfina.……
takatseshi dacewa "kadaina fadin haka komai nufin Allah ne matar mutum kabarinsa saikaga muna tamune Allah na nasa zai iya kuma canza lamarin aduk sanda yaso bamu zataba kaifa malamine kasan hakan kazama me tawakkali mana kana fa da Sani....
Yace "Duk na susuce Zeenatu ayanxune akwanakin nan biyu da faruwar lamarin naji kaunarki ta karu araina tamkar ana kara rura wutarta ma
Kokinsan YARIMA yadawo Gida adaren jiya labarin yakarade gidan nan. Sarki ko kallonsa baiyiba haryanzu yayi fushi dashi kuma duk akan ne "yar baiwa
Duk da gabanta yafadi jin ya ambaci sunan yarima sai bata nunaba a fuska ta dake tareda kawar da maganar ma tace masa
"Ko awane hali nake bazan manta dakaiba bakuma zan daina son kaba kaine kadai wanda naso a afarko da karshe ackn Duniyar nan ……
Adaidai lokacin da *KUYANGA* Ke furtawa MAHBUB wannan daddad'an kalma ar daidai lokacinne Allah yakawo yarima yazo xai girfta ta gun yahangosu yabiyo ta jikin katangar da suke tsaye kunnansa yadebo masa wannan kalami da muryarta yawatso akunnansa
Yaja da sauri yatsaya baya so su ganshi domin dan ita kawai yabiyo ta gurin
Rintse idanunsa yayi wani abu yaji yana masa yawo akirjinsa
Tabbas yau yakara aminta da zargin dayake mata na soyayya da MAHBUB duk da ta taba tabbatar masa amma kalaminta na yau yakara bashi haske
Ya dafe kansa domin Wani hali yashiga Akanta yadawo adalilinta tun daya hada kayansa yabr kasr yakoma turai yakas sakat Allah yajarabceahi da azababbiyar kaunarta dayaji batun da mahaifiyarsa ta gaya masa na LAMIDO zai Aureta bakaramin tashin hankali yashiga ba domin yasan shirinsa yagama baci
Nemanta yakeyi ido arufe ruwa ajallo Donsu keb'e yanuna mata nadamarsa ya amshi cikin nasa domin ta yarda dashi yakuma roki alfarmar tarakashi gun Sarki Ta tayashi neman yafiya
Yasan ita din me hkr ce da biyayya bazaisha wahalar taba
Waishin ma tawace hanyar zaisamu hakan? Anya bai makaro ba kuwa hhhhhh fans kufito ku gaya masa 😆😅😂🤣
Muje zuwa
[8/2, 5:04 PM] Ummi Tandama: 📿 *KUYANGA..* 📿
🌈 *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION*
{United We Stand and succeed;Our Ambition is to entertain & motivate the mind of reader's}
*Nabilancy Luv* 💘
(Auntyn S&S)
*KAFIN AYI NISA KAI TSAYE INA MIKO GAISUWA DA GODIYA GA D'AUKACIN "YAN CIKIN GIDAN NABILA'S ONLY 4 STARS WRITERS MA,ABOTA KARANTA KUYANGA MUSAMMAN MASU COMMENT*
65-70
A SANYAYE Yarima yajuya da baya don gara yakoma kada wani cikinsu yaganshi su rainashi
Yakoma sashen mahaifiyarsa ya tararta tana Safa da marwa atsakar dakinta tana buga hannunta daya cikin daya tana kwafa da alamar har yanzun ranta abace yake tana kuma ckn halin damuwa
Tana ganinsa tahau fadin "Ya Akai yarima kasame tane?
Yazauna akan kushin yana fadin "Bansami ganawa da itaba UMMAH natarta ne da wani Kazamin bawa da take so..,UMMAH Takatse shi da sauri
Yaso yafurta shine maaoyinta na asali na gaskiya da akai musu kutse arayuwa aka rushe musu farin ciki
Allah cikin ikonsa MAHBUB saiya kasa magana Allah yanufi LAMIDO Da maganar data furgita kowa harni
Hannu LAMIDON ya daga yana fadin "Ranka ya Dade ka Amince min Na Aureta domin inraya sunnar manzan Allah nakuma shiryi taimaka mata kota halin kaka domin naji zuciyata ta kwanta da ita....
Kallon kallo UMMAH suka hauyi da Jakadiya hakama MAMAH takalli FAATU yayinda FAATUN takalli Mai martaba domin jiran Abinda zai yanke akai....
To muma fans da writers sai mubi layi afada domin jiran tacewar Sarki Abdallah
🙇🙇🏼♀🧖🏼♂👩❤💋👩👨👨👦👦👩👧👦👩👧
Muje zuwa
[8/1, 3:17 PM] Ummi Tandama: 📿 *KUYANGA...* 📿
*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*Nabilancy Luv* 💘
(Auntyn S&S)
60-65
AFIRGICE *KUYANGA* ta dago dakanta takai kallonta ga LAMIDO daya furta wannan kalami wanda azatonto ko karya kunnenta yajiye mata saitaga da gasken ne jin Abinda Mai martaba yace
"LAMIDO da gaske zaka Aureta? Har zuciyarka ka Amince?
LAMIDO da fuskarsa ke cike da Murmushi da Annuri yace "Na Amince har ckn raina babu wasa ko yaudara zan Auri *KUYANGA ZEENATU* ko domin inga asirin gidannam bai buduba kuma don itama inrufa mata Asirin Amma inhar kaida mahaifiyata kun Amince
Mai martaba yayi murmushi yace "Nidai na amince nakuma yi farin ciki kafitarni kunya domin banzamo me kyamatar talaka ba ko bawa na duk daya muke mu dasu gun ubangiji Saidai ko mahaifiyarka xamuso muji ta bakinta domin bata hakkinta.
FAATU tayi murmushi tace "Tunda har ka amince TAKAWA ainima dole in amince akullum Allah nakewa Godiya akan yanda mukai dace da samun D'a nagari wanda akullum burinsa shine yaga ya kyautata mana ya kuma bi sahun masu bin tafarkin ubangiji burinsa akullum yasami lada arayuwarsa kaga dole muzamo masu bashi goyon baya Allah yasa hakan yazamo Alkairi arayuwarsa
*"AMINNNN*"
Kaf Al,ummar gurin suka furta banda mutum biyu
MAHBUB da xcyrsa ta cika da kishi
Da kuma UMMAH da hakan bai mata dadiba
Mai martaba yadubi *KUYANGA* yace mata "Dazarar kin haihu za,a daura muku Aure da LAMIDO kigodewa Allah sannan duk abinda kika haifa mace ko namiji zamu karba da hannu bibbiyu Zansoshi kamar yadda nake son iyalaina tunda jinina ne za.a bashi kulawa sosai bakuma nafatan yataso cikin tsangwama ko bayan raina dan hakan ki Kizama me mika lamuranki ga Allah
*KUYANGA* Ta ckn ladabi ta Amsa tana godiya
Sarki yadubi LAMIDO yace "Asakamakon Wannan farantawar da kaimin ina me yi maka Albishir da cewa kaine zaka haye kan karagar Sarauta idan nayi murabus nan ba da dadewa ba Halayanka sunnuna kaine zaka iya rike masarautar nan ko bayan raina kacancnta babu haufi kaine adalin Mutumin da akullum ake nunamin amafarki wanda zai zamo sarkin garinnan Kadauko halayen kwarai na iyaye da kakanninmu kwarai ina godiya da Allah daya bani kai amatsayin D'a
Yadubi Tarin jama.ar da suka cika fadar maza da mata na gidan yaci gaba dacewa "Inaso kusheda daga yau LAMIDO Shine wanda zaizama jagoranku nan bada dadewa ba LAMIDO shine xai xama sarkin gobe da yardar Allah.
Take Gurin yahautsine da sowa da murna fadawa Suka hau Kabbara
Bayi mata tsoffin da manyan suka gau guda
Yayinda MAMAH ta rafka guda tareda cewa sarki "TAKAWA Allah Yaja da ranka muna taya LAMIDO murna kuma muna tayashi yin Godiya da wannan kyauta
Maimartaba yagyada kai yana murmushi
Dayake anyi tsit ana sauraren maganr MAMAH
Saijin kukan UMMAH Akayi ta dora hannu aka tana fadin "Shikenan burinku yacika kun raba D'ana da gidan ubansa kunyi kutunguilar da D'anku zai zama sarki kuma walh baku isaba
Sarki yadaka mata tsawa
Amaimakon tayi shiru saita mike tana fadin "walh baza,a dakeni ahanani kukaba. Tafuce fuuu tana kukan bakin ciki
LAMIDON da kansa yanuna godiyarsa ga sarki
Maimartaba yahau shafa kan LAMIDON yana fadin "Kacancnci hakan LAMIDO fatana harkullum Abinda kayi min na Farantawa to ubangiji Allah yafaranta maka kaima
LAMIDO ya amsa da "Amin, Aminn
Saida Sarki yabada umarnin tafiya sannan kowa yatashi yayi nasa guri
Jakadiya har sashin FAATU tabisu tana Rangada guda
Tareda fara yi masa kirari na sarakai
Saida tafaranta musu rai
Da kalamanta garesu masu dadin saurare sannan tafuta
Jakadiya
Tana barin Bangaren FAATU ta wuce sashin UMMAH Domin tayata Jimami da Alhini tunda tafi kowa sanin yanda UMMAH take da burin taga Yariman yazamo sarki
Ta tarar UMMAH tana waya da Yarima tana bashi labarin komai daya faru sannan Tabashi ixinin akan yadawo Gida maza maza akwai abinda take shirya masa akai
Yarima ya amsa da to zaidawo nanda kwana uku ko
biyu
Kai UMMAH ta hada da guiwa tareda dayin shiru na minti Talatin
Jakadiya na gefe taa jiran tafara kawo gulma da soki burutsin karya Data saba donta sami fada agun Fulanin
UMMAH tadago takalleta tace mata
"Jakadiya jeki kya dawo anjima ayanzu baxan iya maganaba ina ckn wani hali banda lokacin zanta wata magana kibari nahutawa bakin cikin dana dauko afada
Sum sum jakadiya ta tashi tafuce guiwa asage
Itako *KUYANGA* Kwana tayi ba ci basha Sai dakyar Akwana na biyu da Yin abun sannan Zulaihat data matsa mata taci abinci kadan duk tasaka damuwa ackn ranta
Zulaihat tace mata "walh kigodewa Allah ma ayanzu ji nake dama nice ke kuma nasan bani kadai ke wannan tunanin ackn bayin gidan nanba domin kin xama "yar baiwa tunda gashi Allah yakusa "yantaki
Zaki zamo matar sarki Surukar Sarki.……
"Uwar Shege ko Shegiya kuma ba.
Cewar Zeenatun tana matsar kwallah
Zulaihat tace "kibar fadin hakan domin inma shegene ko shegiya duk kafin yafito duniya ne ko tafito duniya domin Kinji ta bakin Sarki yakarba kuma za,a bashi kulawa zai zamo tamkar d'a ko "ya me "yanci to balle LAMIDO natare dake kinyi matsayin da bakowacce zata iya takashiba ackn mu *KUYANGIN* Gidan kema kinsan hakan
Zeenatu tace "hhhmmm ke kike ta wannan tunanin ni tunani na yatafi ga masoyina MAHBUN tausayinsa nakeji yanzu shikenan ……
Zulaihat ta daga mata hannu "saurara niarki dameni da xancensa domin banga yayi hobbasa yanuna soyayyar da yake mikiba agun dan da,a ce sonda yake miki har zucine da kafin LAMIDO yace wani abu akai tuni shizaice
Dan Allah kicireshi aranki tunda yanzu bake kadai bace ba,bafa ason me ciki da shiga damuwa balle kuma abinda zaki haifa me matsayine agidan
Zeeatu tace "Zulaihat da alama bakisan radadin soyayya a zuciba Ni LAMIDO baya gabana Mulkin gidannan baya gabana ko arzikinsu kawai Matsayina nake tunawa ayanzu
Zulaihat tace "ke nifa Allah nagodewa da bai nufi MAHBUB da magana akan kiba agun natabbata da tuni LAMIDO baice komai b.……
Sallamar Wata yar matashiyar yarinya ce cikin bayi tashigo dakin nasu takatseta tashigo musu da ladabi tagaidasu
Zulaihat tace "Laminde ya akai akwai wani abune?
Laminde tace "Ustaz ne yace Zeenatu taje yana waje.
Da sauri Zeenatun tace mata "kije maza kice masa ina zuwa
Ta xira hijab tabi bayan Laminde data futa da mintina uku
Yau ya canxa gurin tsayuwa can gefen hanya yaja tunga yatsaya yana jiranta
Tun daga nesa yakura mata idanu yana kallonta tayi haske fuskarta taxamo yar kuyas tayi kyau saidaita rame
Takasara gareshi da sallama tagaidashi
Ya amsa yana kallon yana fadin "ZEENAH ina sonki amma dole inbarki, yanzu kinmin nisa kinfi karfina.……
takatseshi dacewa "kadaina fadin haka komai nufin Allah ne matar mutum kabarinsa saikaga muna tamune Allah na nasa zai iya kuma canza lamarin aduk sanda yaso bamu zataba kaifa malamine kasan hakan kazama me tawakkali mana kana fa da Sani....
Yace "Duk na susuce Zeenatu ayanxune akwanakin nan biyu da faruwar lamarin naji kaunarki ta karu araina tamkar ana kara rura wutarta ma
Kokinsan YARIMA yadawo Gida adaren jiya labarin yakarade gidan nan. Sarki ko kallonsa baiyiba haryanzu yayi fushi dashi kuma duk akan ne "yar baiwa
Duk da gabanta yafadi jin ya ambaci sunan yarima sai bata nunaba a fuska ta dake tareda kawar da maganar ma tace masa
"Ko awane hali nake bazan manta dakaiba bakuma zan daina son kaba kaine kadai wanda naso a afarko da karshe ackn Duniyar nan ……
Adaidai lokacin da *KUYANGA* Ke furtawa MAHBUB wannan daddad'an kalma ar daidai lokacinne Allah yakawo yarima yazo xai girfta ta gun yahangosu yabiyo ta jikin katangar da suke tsaye kunnansa yadebo masa wannan kalami da muryarta yawatso akunnansa
Yaja da sauri yatsaya baya so su ganshi domin dan ita kawai yabiyo ta gurin
Rintse idanunsa yayi wani abu yaji yana masa yawo akirjinsa
Tabbas yau yakara aminta da zargin dayake mata na soyayya da MAHBUB duk da ta taba tabbatar masa amma kalaminta na yau yakara bashi haske
Ya dafe kansa domin Wani hali yashiga Akanta yadawo adalilinta tun daya hada kayansa yabr kasr yakoma turai yakas sakat Allah yajarabceahi da azababbiyar kaunarta dayaji batun da mahaifiyarsa ta gaya masa na LAMIDO zai Aureta bakaramin tashin hankali yashiga ba domin yasan shirinsa yagama baci
Nemanta yakeyi ido arufe ruwa ajallo Donsu keb'e yanuna mata nadamarsa ya amshi cikin nasa domin ta yarda dashi yakuma roki alfarmar tarakashi gun Sarki Ta tayashi neman yafiya
Yasan ita din me hkr ce da biyayya bazaisha wahalar taba
Waishin ma tawace hanyar zaisamu hakan? Anya bai makaro ba kuwa hhhhhh fans kufito ku gaya masa 😆😅😂🤣
Muje zuwa
[8/2, 5:04 PM] Ummi Tandama: 📿 *KUYANGA..* 📿
🌈 *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION*
{United We Stand and succeed;Our Ambition is to entertain & motivate the mind of reader's}
*Nabilancy Luv* 💘
(Auntyn S&S)
*KAFIN AYI NISA KAI TSAYE INA MIKO GAISUWA DA GODIYA GA D'AUKACIN "YAN CIKIN GIDAN NABILA'S ONLY 4 STARS WRITERS MA,ABOTA KARANTA KUYANGA MUSAMMAN MASU COMMENT*
65-70
A SANYAYE Yarima yajuya da baya don gara yakoma kada wani cikinsu yaganshi su rainashi
Yakoma sashen mahaifiyarsa ya tararta tana Safa da marwa atsakar dakinta tana buga hannunta daya cikin daya tana kwafa da alamar har yanzun ranta abace yake tana kuma ckn halin damuwa
Tana ganinsa tahau fadin "Ya Akai yarima kasame tane?
Yazauna akan kushin yana fadin "Bansami ganawa da itaba UMMAH natarta ne da wani Kazamin bawa da take so..,UMMAH Takatse shi da sauri