Sashe 8
Ig Ajeemal Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nisha sunkuyar da kai tayi gamida rintsa idanu daga nan sai ji tayi a
Ajmal ya janyo hanunta fuuu suka kama hanyar fita daga parlourn, koda suka fito daga side dinsu Ajmal yana rike da hand din Nisha bai sake ba harta ga yanufi side din su Ammi nan ma sai da suka dan gana izuwa tsakiyar parlourn kafin ya raba hannayensu time din Ammi ta fito daga kitchen wanda ganin tsayuwar su Nisha da Ajmal cikin parlourn yasa ta saki murmushin farin ciki ganin Nisha wadda take ji kamar tayi sati bata ganta ba, itama Nisha murmushin ta sake sai faman sunnar da kai kasa take koda karisowar Ammi Nisha ta shiga dago mata gaisuwa gamida rusnawa Ammi ta amsa tana mai saurin d'ago Nisha daga dukawar da tayi wanda yasa ammi fadin
"kyakykyawar yata mike munyi kewar ki sosai ba kad'an ba duk da kina kusa damu munajin numfashinki"
Ammi tafadi tana yar murmushin farin ciki gamida jawo Nisha jikinta wacce take ta murmusawa ba tare da ta ce komai ba daga nan Ammi ta maida kallonta ga ajmal wanda yasa ki baki yana ganin riritawar da Ammi ke yiwa Nisha ita kuma sai wani nukewa take shi har kullum mamikin shakowarsu ga yarinyar yake sai wani shagwab'a mata suke suna shishshige mata kamar tafi kowa.
Ajmal shima d'ago mata gaisuwan yayi face dinsa asake ba tare da ya daure ta kamar yanda ya saba ba, cike da fara'a Ammi ta amsa tana mai tambayarshi.
"Tafiyar ne ta tashi duk da ma naga kamar kunaso ku makara ".
Ammi ta fadi tana duba time jikin bangon parlourn
"yanzu zamuwuce insha allah Daddy fa ?".
Ajmal ya fadi gamida tambayar Daddy
"Kyale Daddy da Hajiya duk zansanar su tafiyar ku insha Allah kai dai ka tabbatar kayi kiranmu bayan isaku ".
Gyad'a mata kai Ajmal yayi kafin suka fito Ammi har bakin mota tarakasu tana rungume da Nisha wacce idanuta sukayi rau rau duk sun ciko da k'wallah Ajmal bude mota yayi yashige gidan baya kasancewar ba shi zaiyi driving ba
Gaga nan Ammi ta kutsa Nisha itama tana shimusu albarka tare da fatan alkhari gamida bawa ajmal amanar Nisha ya kula da ita sosai daga nan drive yayiwa motar key mai gadi ya bude gate daga nan suka fice Ammi sai da taga kurewar motarsu yabar compound din gidan kafin ta juya ta koma ciki cikin yanayi na Nisha di farin ciki.
Tunda suka bar gida Nisha idanunta ke ta ambaliyan ruwan hawaye sai kauda kai gefe take shikuwa Ajmal kaman wanda bai lura da yanayinta ba sai faman waya yake ya kashe wanna ya dauki wannan daga bisani ma sai kashe wayoyin yayi gaba daya ya mai do idanunsa ga Nisha wacce ta takure can kusa da door din motar sai faman sharan kwallah take gamida tunanin wacce duniyar Ajmal ya nufa da ita.
Hanu Ajmal ya kai ya fisgo Nisha ya matsota jikinsa ba tare da wani tirjiya ba sai da d'a narkewa tayi because dama neman mai lallabinta take
"Kukan mekike?".
Lamo Nisha tayi tana sauke ajiyar zuciya a hankali ba tare da ta iyace dashi komai ba
"Tafiya danine ba kyaso? kinfiso na barki acan heelah ta yankaki? Ajmal ya kuma tamaya cikin wata kasalaiyar murya , aikuwa cikin hanzari Nisha ta shiga girgiza masa kai alamar aa , murmushin gefen baki ya sake kafin yasa hanu ya janyo mata tissue paper ya mike mata yana fadi
"Share wannan hawayen banason sake ganinsu amanarki akabani bazan wani abu ya bata miki ba but idan tanine bakin kita zubaddasu ba har mu isa ".
D'agowa Nisha tayi suka hada ido da ajmal jin batun da yake gaba daya ta kai ci ya lallubeta da harta suma jin dad'i ajma yana lallabarta yana mata magana cikin sanyin murya mai dadi ashe ba lallashi bane bakar magana zai fada mata Nisha janye jiki tayi ta matsa gefe ta cigaba da share hawayen face dinta sai faman tsuke lips take saboda da takaici.
shikuwa ajmal cikin rashin damuwa ya kauda kai gefe ya cigaba da sabgar gabansa, bawani dadewa hanya ta kawosu airport suna suwa wasu security's guda hudu manya majiya karfi madaka dukan katu suka rufa masa baya biyu gaba biyu baya tare da briefcase din kayansu, Nisha gata cikin jirgi ba zato ba tsammani ko a mafarki masha allah cikin jirgin kamar kana parlour.
cikin jirgin manyan mutuanene dattawa wasu da matansu wasu da kuma single suke duka cikin jirgin bai wuce mutum gomaba tunda Ajmal ya shigo suka zauna sai bashi gaisuwan bargirma suke duk da kasancewa sun girmemishi wasu daga cikima sun haifeshi but Allah ya bashi girma ya dauka kashi suma kuma suna darajashi kasan cewasa babban mutum a idon duniya.
_ 8:30_
flight dinsu ajmal ya daga izuwa kasar Indonesia tsawon wasu awowi flight dinsu yayi landing Bali island Indonesia, wasu mayun had'add'un motocine jeri guda tare da security's na musamman kowannensu ya shiga motar d'aid'ai tare da abokin tafiyarshi daga nan aka sake d'aukan hanya Nisha yawo kamar zai d'iga tsabar kallo ta sake baki tana kallon yanayin yankin guri gwanin sha'awa da burgewa batasan kallo yana gaba ba Ajmal duk yana kula da yanayinta d'an Nisha komawa Ajmal tayi kamar d'an kauye ya shigo burni.
compound din wani katutuwar hotel dan ubansu na isasun mutane wayanda suka driver's sukayi parking sukayi kowa yafito suka nufi cikin kyakykyawan hotel din Nisha daga nan taga kowa ya kama hanyarshi duk inda a
Ajmal ya sanya k'afafuwansa na Nisha na biye dashi haka zalika yana rike da hand dinta k'am , daganan suka hawara security biyu na tare da su da briefcase dinsu sai da suka zo daidai lipter daga nan security din suka dagata ajmal ya danna hawa na 5 kofa ta bude ajmal ya sanya kafa Nisha sai k'arewa cikin abun kallo take sai ji tayi Ajmal ya janyo hanunta ciki kofa ta rufe kirif .
suna isuwa hawana 5 kofa ta bude sai ga wasu mutane biyu again cikin girmamawa suka shiga taimaka musu da briefcase dinsu dagan ajmal ya shige gaba tare da Nisha su kuma suna take musu baya harsu ka kariso wani door gurin shiru ko giftanwan mutum babu kai kace ba masu rayuwa gurin, daya daga cikine ya sanya key ya bude door din daga nan ya mikawa Ajmal key din hanu biyu daga bisani Ajmal ya amsa suka karisa shigar musu da kayan kafin suka fice gamida barin arean gurin gaba daya.
daga nan ajmal ya ja hanun Nisha ya wurga ta ciki ya maida door ya rufe, Ajmal kallo daya yayiwa Nisha ya kauda kai duk tayi wujiga wujiga da ita idanuta duk sun k'ank'ace alamar gajiya duk ya bayyana ga jikinta, shi dinma a gajiye yake dan haka sai karisawa cikin bedroom yayi domin yayi wanka yaji dadin jikinsa.
Nisha gurin tabi da kallo tana karewa ko ina kallo hotel tamkar cikin gidanka kake parlour mai kyau mai na ciki fari tas dashi gwani shaawa, ga kitchen dining area ga room har biyu masha Allah guri yayi matukar kayatuwa, .
Ajmal haryayi wanka ya shirya yafito cikin wani lallausan t shirt mai gajeren hannu gamida gajeren wandon jeans yanda ya bar Nisha haka yazo yataddata tsaye kamar ta hadiyi tabarya bata samu halin zama ba .
Ajmal
story and writing
by
oum amreesh
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
_*TAKUN KARSHE*_
book 3
page1️⃣0️⃣2️⃣
________ "Tsayuwar mai kike anan go and take the shower"
ajmal ya fadin time din da yakariso ya nemi sofa ya daura daya kan daya yana binta da kallo , a sukwane Nisha ta ja dan karamin trolley din da Ajmal ya sunkuto mata ba tare da ta tantace maike cikin ba , tanufi daya daga cikin bedroom din parlourn Ajmla da rakiyan idanu ya bi bayan Nisha har tashige bedroom din ta maida ta rufe.
Nisha bedroom din tabi da kallo komai fine gefe ta jingina trolley dinta ta matsa bakin lallausan bed din ta zauna tana sauke wani nan nauyan ajiyar zuciya kafin tasa hanu ta warware rolling din mayafin kanta daga nan ta zame duguwar rigar jikinta tanufi bedroom, Nisha ruwa mai dumi ta sakarwa kanta ta tsaftace jikinta kafin ta fito jikinta sanye da bathtub pink color ko gwaiwarta bai gama karisawa ba saman kanta nannade da towel because ruwan dake suman kanta ya tsantsame jikin towel din daga nan ta nufo tsakiyar bedroom tana wutsil wutsil da idanu.
Trolley kayanta ta janyo ta zuge zip din first phone dinta ta suma cin karo da shi ciki wanda Ajmal ya kutsa mata ciki kwata kwata tama mance da batun wayanta, daga nan ta sanya hanu ta zaro phone din ta ajiye gefe kafin tashiga duba kayan dake ciki gamida lalub'a kayanda zatasa amma abun takaicin babu wani kayan kirkin da zata iya sanyawa ta sitirta jikinta nan tashigayin d'aid'ai da kayan tana budewa because kowane cikin ledersa yake alike sai yanzu taki jin haushi da ta kaicin kanta da bata tsaya ta kimtsa kayanta ba tunda tafiyar tazama wajibi gare ta amma ta tsaya kunci da taurin kai gashi Ajmal ya mata gaban kansa ya san k'wamo mata jaka batare da yasan maike cikin trolley din ba .
Gefe Nisha ta zauna bakin bed tana huci ta ranta gaba ki daya ya jagule sai tura tsukeken lips dinta gaba take, da tunanin ya zatayi dan dai ita duk cikin kayanda tagani bataga wanda zata iya sauwa ta zauna da shi ba, turo door Ajmal yayi ya shigo cikin bedroom din kansa tsaye ya dubeta yana fadin
"what you are doing for? kin barni a parlour ina jiranki"
Nisha ba ta iya boye bacin ranta ba sai da d'a sake turo baki da tayi kafin tashiga fadin
"wadannan kayan cikin trolley din ba wanda zan iya sanyawa ciki "
"because of what? "
Ajmal ya janyo hanunta fuuu suka kama hanyar fita daga parlourn, koda suka fito daga side dinsu Ajmal yana rike da hand din Nisha bai sake ba harta ga yanufi side din su Ammi nan ma sai da suka dan gana izuwa tsakiyar parlourn kafin ya raba hannayensu time din Ammi ta fito daga kitchen wanda ganin tsayuwar su Nisha da Ajmal cikin parlourn yasa ta saki murmushin farin ciki ganin Nisha wadda take ji kamar tayi sati bata ganta ba, itama Nisha murmushin ta sake sai faman sunnar da kai kasa take koda karisowar Ammi Nisha ta shiga dago mata gaisuwa gamida rusnawa Ammi ta amsa tana mai saurin d'ago Nisha daga dukawar da tayi wanda yasa ammi fadin
"kyakykyawar yata mike munyi kewar ki sosai ba kad'an ba duk da kina kusa damu munajin numfashinki"
Ammi tafadi tana yar murmushin farin ciki gamida jawo Nisha jikinta wacce take ta murmusawa ba tare da ta ce komai ba daga nan Ammi ta maida kallonta ga ajmal wanda yasa ki baki yana ganin riritawar da Ammi ke yiwa Nisha ita kuma sai wani nukewa take shi har kullum mamikin shakowarsu ga yarinyar yake sai wani shagwab'a mata suke suna shishshige mata kamar tafi kowa.
Ajmal shima d'ago mata gaisuwan yayi face dinsa asake ba tare da ya daure ta kamar yanda ya saba ba, cike da fara'a Ammi ta amsa tana mai tambayarshi.
"Tafiyar ne ta tashi duk da ma naga kamar kunaso ku makara ".
Ammi ta fadi tana duba time jikin bangon parlourn
"yanzu zamuwuce insha allah Daddy fa ?".
Ajmal ya fadi gamida tambayar Daddy
"Kyale Daddy da Hajiya duk zansanar su tafiyar ku insha Allah kai dai ka tabbatar kayi kiranmu bayan isaku ".
Gyad'a mata kai Ajmal yayi kafin suka fito Ammi har bakin mota tarakasu tana rungume da Nisha wacce idanuta sukayi rau rau duk sun ciko da k'wallah Ajmal bude mota yayi yashige gidan baya kasancewar ba shi zaiyi driving ba
Gaga nan Ammi ta kutsa Nisha itama tana shimusu albarka tare da fatan alkhari gamida bawa ajmal amanar Nisha ya kula da ita sosai daga nan drive yayiwa motar key mai gadi ya bude gate daga nan suka fice Ammi sai da taga kurewar motarsu yabar compound din gidan kafin ta juya ta koma ciki cikin yanayi na Nisha di farin ciki.
Tunda suka bar gida Nisha idanunta ke ta ambaliyan ruwan hawaye sai kauda kai gefe take shikuwa Ajmal kaman wanda bai lura da yanayinta ba sai faman waya yake ya kashe wanna ya dauki wannan daga bisani ma sai kashe wayoyin yayi gaba daya ya mai do idanunsa ga Nisha wacce ta takure can kusa da door din motar sai faman sharan kwallah take gamida tunanin wacce duniyar Ajmal ya nufa da ita.
Hanu Ajmal ya kai ya fisgo Nisha ya matsota jikinsa ba tare da wani tirjiya ba sai da d'a narkewa tayi because dama neman mai lallabinta take
"Kukan mekike?".
Lamo Nisha tayi tana sauke ajiyar zuciya a hankali ba tare da ta iyace dashi komai ba
"Tafiya danine ba kyaso? kinfiso na barki acan heelah ta yankaki? Ajmal ya kuma tamaya cikin wata kasalaiyar murya , aikuwa cikin hanzari Nisha ta shiga girgiza masa kai alamar aa , murmushin gefen baki ya sake kafin yasa hanu ya janyo mata tissue paper ya mike mata yana fadi
"Share wannan hawayen banason sake ganinsu amanarki akabani bazan wani abu ya bata miki ba but idan tanine bakin kita zubaddasu ba har mu isa ".
D'agowa Nisha tayi suka hada ido da ajmal jin batun da yake gaba daya ta kai ci ya lallubeta da harta suma jin dad'i ajma yana lallabarta yana mata magana cikin sanyin murya mai dadi ashe ba lallashi bane bakar magana zai fada mata Nisha janye jiki tayi ta matsa gefe ta cigaba da share hawayen face dinta sai faman tsuke lips take saboda da takaici.
shikuwa ajmal cikin rashin damuwa ya kauda kai gefe ya cigaba da sabgar gabansa, bawani dadewa hanya ta kawosu airport suna suwa wasu security's guda hudu manya majiya karfi madaka dukan katu suka rufa masa baya biyu gaba biyu baya tare da briefcase din kayansu, Nisha gata cikin jirgi ba zato ba tsammani ko a mafarki masha allah cikin jirgin kamar kana parlour.
cikin jirgin manyan mutuanene dattawa wasu da matansu wasu da kuma single suke duka cikin jirgin bai wuce mutum gomaba tunda Ajmal ya shigo suka zauna sai bashi gaisuwan bargirma suke duk da kasancewa sun girmemishi wasu daga cikima sun haifeshi but Allah ya bashi girma ya dauka kashi suma kuma suna darajashi kasan cewasa babban mutum a idon duniya.
_ 8:30_
flight dinsu ajmal ya daga izuwa kasar Indonesia tsawon wasu awowi flight dinsu yayi landing Bali island Indonesia, wasu mayun had'add'un motocine jeri guda tare da security's na musamman kowannensu ya shiga motar d'aid'ai tare da abokin tafiyarshi daga nan aka sake d'aukan hanya Nisha yawo kamar zai d'iga tsabar kallo ta sake baki tana kallon yanayin yankin guri gwanin sha'awa da burgewa batasan kallo yana gaba ba Ajmal duk yana kula da yanayinta d'an Nisha komawa Ajmal tayi kamar d'an kauye ya shigo burni.
compound din wani katutuwar hotel dan ubansu na isasun mutane wayanda suka driver's sukayi parking sukayi kowa yafito suka nufi cikin kyakykyawan hotel din Nisha daga nan taga kowa ya kama hanyarshi duk inda a
Ajmal ya sanya k'afafuwansa na Nisha na biye dashi haka zalika yana rike da hand dinta k'am , daganan suka hawara security biyu na tare da su da briefcase dinsu sai da suka zo daidai lipter daga nan security din suka dagata ajmal ya danna hawa na 5 kofa ta bude ajmal ya sanya kafa Nisha sai k'arewa cikin abun kallo take sai ji tayi Ajmal ya janyo hanunta ciki kofa ta rufe kirif .
suna isuwa hawana 5 kofa ta bude sai ga wasu mutane biyu again cikin girmamawa suka shiga taimaka musu da briefcase dinsu dagan ajmal ya shige gaba tare da Nisha su kuma suna take musu baya harsu ka kariso wani door gurin shiru ko giftanwan mutum babu kai kace ba masu rayuwa gurin, daya daga cikine ya sanya key ya bude door din daga nan ya mikawa Ajmal key din hanu biyu daga bisani Ajmal ya amsa suka karisa shigar musu da kayan kafin suka fice gamida barin arean gurin gaba daya.
daga nan ajmal ya ja hanun Nisha ya wurga ta ciki ya maida door ya rufe, Ajmal kallo daya yayiwa Nisha ya kauda kai duk tayi wujiga wujiga da ita idanuta duk sun k'ank'ace alamar gajiya duk ya bayyana ga jikinta, shi dinma a gajiye yake dan haka sai karisawa cikin bedroom yayi domin yayi wanka yaji dadin jikinsa.
Nisha gurin tabi da kallo tana karewa ko ina kallo hotel tamkar cikin gidanka kake parlour mai kyau mai na ciki fari tas dashi gwani shaawa, ga kitchen dining area ga room har biyu masha Allah guri yayi matukar kayatuwa, .
Ajmal haryayi wanka ya shirya yafito cikin wani lallausan t shirt mai gajeren hannu gamida gajeren wandon jeans yanda ya bar Nisha haka yazo yataddata tsaye kamar ta hadiyi tabarya bata samu halin zama ba .
Ajmal
story and writing
by
oum amreesh
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
_*TAKUN KARSHE*_
book 3
page1️⃣0️⃣2️⃣
________ "Tsayuwar mai kike anan go and take the shower"
ajmal ya fadin time din da yakariso ya nemi sofa ya daura daya kan daya yana binta da kallo , a sukwane Nisha ta ja dan karamin trolley din da Ajmal ya sunkuto mata ba tare da ta tantace maike cikin ba , tanufi daya daga cikin bedroom din parlourn Ajmla da rakiyan idanu ya bi bayan Nisha har tashige bedroom din ta maida ta rufe.
Nisha bedroom din tabi da kallo komai fine gefe ta jingina trolley dinta ta matsa bakin lallausan bed din ta zauna tana sauke wani nan nauyan ajiyar zuciya kafin tasa hanu ta warware rolling din mayafin kanta daga nan ta zame duguwar rigar jikinta tanufi bedroom, Nisha ruwa mai dumi ta sakarwa kanta ta tsaftace jikinta kafin ta fito jikinta sanye da bathtub pink color ko gwaiwarta bai gama karisawa ba saman kanta nannade da towel because ruwan dake suman kanta ya tsantsame jikin towel din daga nan ta nufo tsakiyar bedroom tana wutsil wutsil da idanu.
Trolley kayanta ta janyo ta zuge zip din first phone dinta ta suma cin karo da shi ciki wanda Ajmal ya kutsa mata ciki kwata kwata tama mance da batun wayanta, daga nan ta sanya hanu ta zaro phone din ta ajiye gefe kafin tashiga duba kayan dake ciki gamida lalub'a kayanda zatasa amma abun takaicin babu wani kayan kirkin da zata iya sanyawa ta sitirta jikinta nan tashigayin d'aid'ai da kayan tana budewa because kowane cikin ledersa yake alike sai yanzu taki jin haushi da ta kaicin kanta da bata tsaya ta kimtsa kayanta ba tunda tafiyar tazama wajibi gare ta amma ta tsaya kunci da taurin kai gashi Ajmal ya mata gaban kansa ya san k'wamo mata jaka batare da yasan maike cikin trolley din ba .
Gefe Nisha ta zauna bakin bed tana huci ta ranta gaba ki daya ya jagule sai tura tsukeken lips dinta gaba take, da tunanin ya zatayi dan dai ita duk cikin kayanda tagani bataga wanda zata iya sauwa ta zauna da shi ba, turo door Ajmal yayi ya shigo cikin bedroom din kansa tsaye ya dubeta yana fadin
"what you are doing for? kin barni a parlour ina jiranki"
Nisha ba ta iya boye bacin ranta ba sai da d'a sake turo baki da tayi kafin tashiga fadin
"wadannan kayan cikin trolley din ba wanda zan iya sanyawa ciki "
"because of what? "