Sashe 6
Ig Ajeemal Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Allah ya kyauta" a hankali kafin tasa kai ta fice, Heelah na zaune gurin tsawon lokaci tana jin taji motsin shigowar Ajmal but shiru tun tana duba time gamida kallon door harta hakura ta cigaba da chat din ta duk da batayi tsammanin da d'e wansa haka ba kasance warsa na ango amma sai gashi tsawon lokaci babu shi babu dalilin sa,
Guraren 10:30 motar Ajmal ya dira haraban gidan time din da mai gadi ya bude masa gate Ajmal ya isa daidai parking space yayi parking daga bisani ya fito ya nufi side d'insa yana shiga parlourn direct bedroom din Nisha ya nufa koda ya turo door ya shiga Ajmal sai wul wulga idanu ya shigayi cikin bedroom because bai ganta ciki ba but motsin mutum cikin bathroom da kuma motsin ruwa dake gudana da kayan da tacire dake watse saman bedya bashi tabbacin tana bathroom .
Ajmal mai da door din yayi ya rufe gamida karisowa tsakiyar bedroom din ya nemi sofa ya zauna gamida zame hular saman kansa ya ajiye gefe yana bin tray din da Nisha Nisha tayi ammfani dashi na dinner da Baraka ta kawo mata, kafin ya ciro phone dinsa cikin aljuhunsa ya koma jikin sofa ya jingina ya shiga kardai wayar shi ya na jiran fitowar ta.
Ba jimawa Nisha ta murd'a handle din door din bathroom ta fito jikinta sanye da pink towel mai laushi iyaka cinyarta ko gwiwa bai iso ba, da wani k'aramin towel d'in bisa hanunta tana nufi gaban dressing mirror tana ta faman goge dugun suman kanta Nisha ko lura da Ajmal dake zaune bisa sofa bata yi ba sai faman kokawa da suman kanta take wajan gogewa , Ajmal tunda yaji motsin fitowar ta ya kai kallonsa gareta gamida k'ura mata idanunta yana kallonta.
Santala santala kyakykyawan fararen cinyoyinta ya bida kallo har izuwa dugun suman da take gogewa wanda har kullum yana dad'a mamakin halittar suma irin na yariyar dan ko kannensa su Fadeelah basu da halittar suma irin nata, Ajmal mikewa yayi a sukwane yanufi inda Nisha ke tsaye dan ya lura batama san da zamansa ba cikin bedroom din.
Nisha jin motsin mutum gefenta gamida numfashi yasa ta juyawa a fisge bata tsammaci mutum da tsayuwarsa ba dan haka sai zaro idanu tayi a tsorace tayi baya har tana shirin faduwa wanda yasa Ajmal saurin mika hanu ya janyo nata hanun wuf ta fad'o jikinsa Nisha lamo ta kwantar da kai k'irjinsa tana mai da ajiyar zuciya because ta tsorata sosai kasan cewa bata san da shi cikin bedroom din ba .
Ajmal sai da ya bari sai da ya bari Nisha ta samu relief gamida rikota gam jikinsa domin yasan yarinyar sarauniyar yan tsoro ne ba mamaki tsorata tayi daga ganinsa ba tare da ta ankaraba, da kuma jin yanda sauti bugun zuciyarta bisa k'irjinta sauri sauri k'arfi k'arfi , Nisha jinta jikinsa yasa ta shiga zamewa a hanzarce wanda shima Ajmal ya jinye jiki daga nata yayi baya yana kallonta.
Nisha guri taga Ajmal ya nema daga bikin bed din ya zauna yana worgo mata da idanusa wanda suke kamar touch saboda haskensu kafin taji yana fadi'n
"Come and seat here". yaimata nuna da gefensa Nisha dake tsaye tana kallon jin abunda ya fad'i da kuma gefensa da ya mata alamar ta zo ta zauna yasa ba tare da wani musu ko tunanin ba ta nufi inda yake kai sunkuye tana murza yan yatsun hanunta tana wasa dasu.
Ajmal zuba mata idanu yayi gamida karewa kyakykyawan halittar suran jikinta kallo wanda yake mantar dashi tunanin da shagala da kallonta ba tare da so ko ya shiryawa hakan ba.
Nisha gunda Ajmal ya nuna mata nan ta zauna ta duk'ar da kai ba tare da ta d'ago ta kalleshi ba , Ajmal hanu ya kai ya kamo hab'arta gamida juyo da face d'inta yana fadi'n
"Look at me " da k'yar Nisha ta iya d'ago idanu ta sanya cikin na shi duk da kallonsa sunyiwa idanunta nauyi but haka ta daura nata idanun cikin nasa tunda ya bukaci hakan, junansu suka k'urawa idanu ba wanda yake iya k'yaftawa Nisha ba k'aramin dama ta samu na tsatso kyawun ajmal ba gurin kallon shi gashi dai na mijine shi tsayayye Kuma dararre but wasu halittar sa tamkar na mace.
Wato Allah ya bawa Ajmal halittar suma mai tsayi ko kan wata ya macen albarka, ga kuma kyakykyawan eyelashes dugaye da wata macen ma ba za asame ta da shiba ga kwantaccen gira da suka kusan hadewa da junansu kuma cikako gwanin sha'awa.
bugu da kari dugun hancinsa siriri kamar shi ya dasawa kansa idan ka karisa sakkowa kasa gurin lips d'insa mai kyau da jan hankali jajir dashi kai kace janbaki ya shafa ga kuma kyakykyawan saje baki wuluk da ya mamaye gefen face d'insa zuwa habansa sai shining yake yana walkiya.
"Hi wani irin kallone wannan cinye ni zakiyi?".
Ajmal ya fad'i time din da ya d'age idanu daga face d'in Nisha Ganin wani kallon kwakwaf da takewa face d'insa
Tura baki Nisha tayi jin wata tambayar da Ajmal keyi bayan shi yace ta kalleshi ita kuma ta tsinci kanta da yi masa kallon kwakwa, Ajmal bakin Nisha ya bi da kallo wanda ta turo shi gaba gamida kauda kanta gefe.
Ajmal hanu yakai ya janyo lips d'in Nisha da d'an k'arfi wanda yasa Nisha zaro ido gamida kama hand d'insa tana kokarin janye hanunsa ganin yanda ya janyo mata lips kamar zai cire mata leb'e
"Ba kya jin magana da alamun kin soma ranani". Ajmal ya fad'i yana jijjiga lips d'in yana kallonta gamida watsa mata harara, girgiza masa kai Nisha ta shigayi tana rike da hand d'insa ita sam ta mance tura baki ya zaman mata jiki especially shi da yake kunnata take jin haushi .
Ajmal mirginuta jikinsa yayi saman cinyarsa zaune kafin ta ankara ya janye towel d'in dake jikinta, baki na bari Nisha ta bude baki danu fi bashi hakuri amma sai ji tayi kirif ya rufe bakinta da nasa yayinda ya tura harshensa cikin nata ya janyo nata harshen ya suma sucking cikin mugunta kamar zai cire mata harshe.
Cikin azaba Nisha ta shiga janye kanta gamida zamewa amma ya rike ta gam, yayinda da ya kai d'ayan hannusa ya cafke dukiyar fulaninta ya shiga matsawa da k'arfi wanda ba dan rufe mata baki da yayi ba da kuwan ihunta sai ratsa bedroom din.
Kukan wahala Nisha ta shiga jerowa jin yanda Ajmal ke matsa Brest d'inta cikin horo duka biyu azaba goma da ashirin ga harshenta shima Ajmal kamar zai cire mata , Ajmal sai da yai mata muguntarsa san ransa kafin ya kyaleta because baya so yayi nisa Nisha a hanzarce tazame daga jikinsa ta fad'a bed gamida g'yara towel d'in jikinta wanda yazo daidai maranta yana shirin fad'uwa Allah yaso da d'an kanfai jikinta.
Kuka wui wui Nisha keyi kasa kasa tana shashsheka ganin muguntar da Ajmal yai mata duk da batayi mamaki ba dan tasan dama ya gama tsanar ta abu bai kai abu bama zaice ya kai yayi mata horo.
Ajmal mikewa yayi yana jin kukanta har cikin kokon ranshi but sai dannewa yayi gamida sanya hanunsa cikin aljuhunsa ya zaro rafan dala ya cilla mata saman bed din yana fadi'n
"Amshi wannan ladan hidamar da kika yimin a baya because kar tafiya tayi tafiya kimin gori kinyi da wainiya dani dan haka ga ladan aikin ki nasan kinaso kuma zaki bukata".
Ajmal na gama fadi'n haka Harya juya zai fice sai kuma ya jaa ya tsaya gamida zura hanu cikin aljuhunsa yana fadi'n
"Am zaki tashi daga nan zuwa gobe ki had'a kayanki duk wani abunda kike da bukata kusa dake because gobe around 8:30 fligh din mu zai tashi so banaso bata lokaci ki zama ready Ajmal yayi magana cikin dad'in rai tamkar bashi ya gama aikin mugunta ba yanzu, ba tare da ya kuma biyawa ta kanta ba ya nufi inda ya ajiye hularsa ya dauka daga nan ya sa kai ya fice
Nisha tunda Ajmal ya suma maganan had'a kaya da maganar jirgi Cak Nisha ta tsaya da kukan jin wata sabon salon kuma da ya b'ullo da shi
Ajmal
story and writing
by
Oum amreesh
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
book 3
*_TAKUN KARSHE*_
page 100
__________ Wato muguntar da yake mata a nan bai gamshesa ba sai ya dan gana da ita wani gurin inda babu idon kuwa ballai ashaida kukanta da kuma halinda take ciki dan haka ta k'udiwa ranta ba inda zata bishi sutafi sai dai ayi wacce za ayi.
gefe guda kuma ta koma ta bi dallan da Ajmal ya wurga mata gefenta ko wace uwar zatayi da wannan kudin oho duk wani salon neman magana Ajmal ya sani to ko sadakin ta da Ammi ta bata kin karba tayi saboda bata san mai zata farayi da wannan kudin ba dan haka tabawa ammi wuka da nama ayi duk abunda ya dace da ballai wannan kudin da batasan yawan adadinsa ba tunda ba tamu bace.
Nisha ko ta kan kudin bata bi ba ta zamo daga saman bed din ta nufi bathroom ta wanko face dinta kafin ta nemi dugowar night gown dinta mara nauyi yar shalan shalan ta sanya kafin ta matsa ta haye saman bed din ta kwanta cikin k'unar zuci gamida takaicin abinda Ajmal yayi mata gaba daya Brest dinta sai wani irin rad'ad'i suke suna zogi uwaba harshenta da ajmal yari ke mata kamar zaicire rintsa idanu tayi wasu sabbin hawaye Suka suma wanke mata face
"Allah ya isa sai Allah yasa kamin ".
Nisha ta fad'i afili kamar suna tare kafin ta kuma fashewa da kuka kasa kasa tana nitsa face dinta cikin pillow sai da tayi kukan ya isheta kafin bacci b'arawo ya saceta..
Guraren 10:30 motar Ajmal ya dira haraban gidan time din da mai gadi ya bude masa gate Ajmal ya isa daidai parking space yayi parking daga bisani ya fito ya nufi side d'insa yana shiga parlourn direct bedroom din Nisha ya nufa koda ya turo door ya shiga Ajmal sai wul wulga idanu ya shigayi cikin bedroom because bai ganta ciki ba but motsin mutum cikin bathroom da kuma motsin ruwa dake gudana da kayan da tacire dake watse saman bedya bashi tabbacin tana bathroom .
Ajmal mai da door din yayi ya rufe gamida karisowa tsakiyar bedroom din ya nemi sofa ya zauna gamida zame hular saman kansa ya ajiye gefe yana bin tray din da Nisha Nisha tayi ammfani dashi na dinner da Baraka ta kawo mata, kafin ya ciro phone dinsa cikin aljuhunsa ya koma jikin sofa ya jingina ya shiga kardai wayar shi ya na jiran fitowar ta.
Ba jimawa Nisha ta murd'a handle din door din bathroom ta fito jikinta sanye da pink towel mai laushi iyaka cinyarta ko gwiwa bai iso ba, da wani k'aramin towel d'in bisa hanunta tana nufi gaban dressing mirror tana ta faman goge dugun suman kanta Nisha ko lura da Ajmal dake zaune bisa sofa bata yi ba sai faman kokawa da suman kanta take wajan gogewa , Ajmal tunda yaji motsin fitowar ta ya kai kallonsa gareta gamida k'ura mata idanunta yana kallonta.
Santala santala kyakykyawan fararen cinyoyinta ya bida kallo har izuwa dugun suman da take gogewa wanda har kullum yana dad'a mamakin halittar suma irin na yariyar dan ko kannensa su Fadeelah basu da halittar suma irin nata, Ajmal mikewa yayi a sukwane yanufi inda Nisha ke tsaye dan ya lura batama san da zamansa ba cikin bedroom din.
Nisha jin motsin mutum gefenta gamida numfashi yasa ta juyawa a fisge bata tsammaci mutum da tsayuwarsa ba dan haka sai zaro idanu tayi a tsorace tayi baya har tana shirin faduwa wanda yasa Ajmal saurin mika hanu ya janyo nata hanun wuf ta fad'o jikinsa Nisha lamo ta kwantar da kai k'irjinsa tana mai da ajiyar zuciya because ta tsorata sosai kasan cewa bata san da shi cikin bedroom din ba .
Ajmal sai da ya bari sai da ya bari Nisha ta samu relief gamida rikota gam jikinsa domin yasan yarinyar sarauniyar yan tsoro ne ba mamaki tsorata tayi daga ganinsa ba tare da ta ankaraba, da kuma jin yanda sauti bugun zuciyarta bisa k'irjinta sauri sauri k'arfi k'arfi , Nisha jinta jikinsa yasa ta shiga zamewa a hanzarce wanda shima Ajmal ya jinye jiki daga nata yayi baya yana kallonta.
Nisha guri taga Ajmal ya nema daga bikin bed din ya zauna yana worgo mata da idanusa wanda suke kamar touch saboda haskensu kafin taji yana fadi'n
"Come and seat here". yaimata nuna da gefensa Nisha dake tsaye tana kallon jin abunda ya fad'i da kuma gefensa da ya mata alamar ta zo ta zauna yasa ba tare da wani musu ko tunanin ba ta nufi inda yake kai sunkuye tana murza yan yatsun hanunta tana wasa dasu.
Ajmal zuba mata idanu yayi gamida karewa kyakykyawan halittar suran jikinta kallo wanda yake mantar dashi tunanin da shagala da kallonta ba tare da so ko ya shiryawa hakan ba.
Nisha gunda Ajmal ya nuna mata nan ta zauna ta duk'ar da kai ba tare da ta d'ago ta kalleshi ba , Ajmal hanu ya kai ya kamo hab'arta gamida juyo da face d'inta yana fadi'n
"Look at me " da k'yar Nisha ta iya d'ago idanu ta sanya cikin na shi duk da kallonsa sunyiwa idanunta nauyi but haka ta daura nata idanun cikin nasa tunda ya bukaci hakan, junansu suka k'urawa idanu ba wanda yake iya k'yaftawa Nisha ba k'aramin dama ta samu na tsatso kyawun ajmal ba gurin kallon shi gashi dai na mijine shi tsayayye Kuma dararre but wasu halittar sa tamkar na mace.
Wato Allah ya bawa Ajmal halittar suma mai tsayi ko kan wata ya macen albarka, ga kuma kyakykyawan eyelashes dugaye da wata macen ma ba za asame ta da shiba ga kwantaccen gira da suka kusan hadewa da junansu kuma cikako gwanin sha'awa.
bugu da kari dugun hancinsa siriri kamar shi ya dasawa kansa idan ka karisa sakkowa kasa gurin lips d'insa mai kyau da jan hankali jajir dashi kai kace janbaki ya shafa ga kuma kyakykyawan saje baki wuluk da ya mamaye gefen face d'insa zuwa habansa sai shining yake yana walkiya.
"Hi wani irin kallone wannan cinye ni zakiyi?".
Ajmal ya fad'i time din da ya d'age idanu daga face d'in Nisha Ganin wani kallon kwakwaf da takewa face d'insa
Tura baki Nisha tayi jin wata tambayar da Ajmal keyi bayan shi yace ta kalleshi ita kuma ta tsinci kanta da yi masa kallon kwakwa, Ajmal bakin Nisha ya bi da kallo wanda ta turo shi gaba gamida kauda kanta gefe.
Ajmal hanu yakai ya janyo lips d'in Nisha da d'an k'arfi wanda yasa Nisha zaro ido gamida kama hand d'insa tana kokarin janye hanunsa ganin yanda ya janyo mata lips kamar zai cire mata leb'e
"Ba kya jin magana da alamun kin soma ranani". Ajmal ya fad'i yana jijjiga lips d'in yana kallonta gamida watsa mata harara, girgiza masa kai Nisha ta shigayi tana rike da hand d'insa ita sam ta mance tura baki ya zaman mata jiki especially shi da yake kunnata take jin haushi .
Ajmal mirginuta jikinsa yayi saman cinyarsa zaune kafin ta ankara ya janye towel d'in dake jikinta, baki na bari Nisha ta bude baki danu fi bashi hakuri amma sai ji tayi kirif ya rufe bakinta da nasa yayinda ya tura harshensa cikin nata ya janyo nata harshen ya suma sucking cikin mugunta kamar zai cire mata harshe.
Cikin azaba Nisha ta shiga janye kanta gamida zamewa amma ya rike ta gam, yayinda da ya kai d'ayan hannusa ya cafke dukiyar fulaninta ya shiga matsawa da k'arfi wanda ba dan rufe mata baki da yayi ba da kuwan ihunta sai ratsa bedroom din.
Kukan wahala Nisha ta shiga jerowa jin yanda Ajmal ke matsa Brest d'inta cikin horo duka biyu azaba goma da ashirin ga harshenta shima Ajmal kamar zai cire mata , Ajmal sai da yai mata muguntarsa san ransa kafin ya kyaleta because baya so yayi nisa Nisha a hanzarce tazame daga jikinsa ta fad'a bed gamida g'yara towel d'in jikinta wanda yazo daidai maranta yana shirin fad'uwa Allah yaso da d'an kanfai jikinta.
Kuka wui wui Nisha keyi kasa kasa tana shashsheka ganin muguntar da Ajmal yai mata duk da batayi mamaki ba dan tasan dama ya gama tsanar ta abu bai kai abu bama zaice ya kai yayi mata horo.
Ajmal mikewa yayi yana jin kukanta har cikin kokon ranshi but sai dannewa yayi gamida sanya hanunsa cikin aljuhunsa ya zaro rafan dala ya cilla mata saman bed din yana fadi'n
"Amshi wannan ladan hidamar da kika yimin a baya because kar tafiya tayi tafiya kimin gori kinyi da wainiya dani dan haka ga ladan aikin ki nasan kinaso kuma zaki bukata".
Ajmal na gama fadi'n haka Harya juya zai fice sai kuma ya jaa ya tsaya gamida zura hanu cikin aljuhunsa yana fadi'n
"Am zaki tashi daga nan zuwa gobe ki had'a kayanki duk wani abunda kike da bukata kusa dake because gobe around 8:30 fligh din mu zai tashi so banaso bata lokaci ki zama ready Ajmal yayi magana cikin dad'in rai tamkar bashi ya gama aikin mugunta ba yanzu, ba tare da ya kuma biyawa ta kanta ba ya nufi inda ya ajiye hularsa ya dauka daga nan ya sa kai ya fice
Nisha tunda Ajmal ya suma maganan had'a kaya da maganar jirgi Cak Nisha ta tsaya da kukan jin wata sabon salon kuma da ya b'ullo da shi
Ajmal
story and writing
by
Oum amreesh
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
book 3
*_TAKUN KARSHE*_
page 100
__________ Wato muguntar da yake mata a nan bai gamshesa ba sai ya dan gana da ita wani gurin inda babu idon kuwa ballai ashaida kukanta da kuma halinda take ciki dan haka ta k'udiwa ranta ba inda zata bishi sutafi sai dai ayi wacce za ayi.
gefe guda kuma ta koma ta bi dallan da Ajmal ya wurga mata gefenta ko wace uwar zatayi da wannan kudin oho duk wani salon neman magana Ajmal ya sani to ko sadakin ta da Ammi ta bata kin karba tayi saboda bata san mai zata farayi da wannan kudin ba dan haka tabawa ammi wuka da nama ayi duk abunda ya dace da ballai wannan kudin da batasan yawan adadinsa ba tunda ba tamu bace.
Nisha ko ta kan kudin bata bi ba ta zamo daga saman bed din ta nufi bathroom ta wanko face dinta kafin ta nemi dugowar night gown dinta mara nauyi yar shalan shalan ta sanya kafin ta matsa ta haye saman bed din ta kwanta cikin k'unar zuci gamida takaicin abinda Ajmal yayi mata gaba daya Brest dinta sai wani irin rad'ad'i suke suna zogi uwaba harshenta da ajmal yari ke mata kamar zaicire rintsa idanu tayi wasu sabbin hawaye Suka suma wanke mata face
"Allah ya isa sai Allah yasa kamin ".
Nisha ta fad'i afili kamar suna tare kafin ta kuma fashewa da kuka kasa kasa tana nitsa face dinta cikin pillow sai da tayi kukan ya isheta kafin bacci b'arawo ya saceta..