Sashe 12
Ig Ajeemal Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Koda ta shigo cikin bedroom din nasa still dai baya ciki sai ma shaidar da yabata nacewa baya nan ya fice saka makon jallabiyar sa da ta hango saman bed wanda ya cire, dan haka sai juyawa tayi ta koma parlour ta zauna tare da tunanin ina Ajmal ya je bai tasheta ballai ya sanar da ita ba gashi tsawon lokaci babu shi babu alamar shi, jikin knocking daga bakin door yasa ta dan mike a hankali ta isa ga door din ta murd'a handle din door din ta wangale door din Tana zazzare idanu.
Wasu kyawawan matasan yan mata ne kallo daya zaka musu kasan ma aikatan cikin hotel din ne suna sanye cikin uniform din kowacce hannayenta dauke da kyawawan bedsheet da alamun sunzo gyara musu muhallinsu ne dan haka ba shiri Nisha ta basu hanya suka shigo sai faman jijina mata kai suke alamar ban girma Nisha kuwa sai daga musu hannu tayi tana because daga ita harsu bamai jin yaren kowa daga nan Nisha sai maida door din tayi ta rufe ta koma inda take ta zauna.
_______Nisha tana daga zauna ma aikatan yan matan nan suka g'yara komai suka wanke suka goge suka kuma share komai yafito kyal kyal duk da dama can ba abunda ya baci koyayi dotti but komai ka kidane ko bai baciba za akuma gyarawa ko ajanza masa tsari, saida suka kimtsa komai kafin suka sa kai suka fice, ba jimawa da fitarsu Nisha na daga zaune ta sake jin karan knocking cikin ga jiyawa ta kuma mikewa ta isa ga door din ta bude .
Har'ila yaude wani ma aikacin nasune tafe da kyakykyawan tray d'in breakfast bisa hanunsa cikin girmamawa shima cikin dukar dakai irin na girmamawa ya mika mata tray din abincin Nisha tasa hanu ta karba kafin ya juya ya koma inda ya fito itama Nisha tarufo door ta dawo ta dare tray din bisa table, Nisha zuciyar ta duk ta da gule gaba ta takura tarasa mai sa Ajmal ya daukota ya kawo ta nan ya fita yabarta ita daya bayan shiyace ba zai dinga barinta ita kadai tana kasan cewa ba gaba daya sai takejin badadi a ranta.
A taikaice dai wunin yau ita kadai tayi shi Ajmal ko lekota baiyiba still koma bai kirata ba ta ban garan Nisha abun duk ya daga mata akwatin hankali da tunanin ina Ajmal ya je haka tunsafe gashi harana tana shirin fad'uwa tsoro duk ya da bai bayeta wannan shine kulawar da yace zai bata ya rabota da kasarta ya kawota kasar mutane ya ajiyeta yayi tafiyar sa Nisha abun duk ya dameta ko abin takasa zama taci yanda aka kawo mata breakfast fadi'n haka a ka dawo aka dauka ko tabawa batayi ba hatta lunch din ma ba ta taba ballai taci karshema bedroom ta shiga ta takura kanta ciki ta shiga aikin kuka da baya bata wahala..
Guraren karfe 8:30 na dare
Ajmal ne ya turo door kansa tsaye ya shigo parlourn yana sanye cikin wani black suit yayi matukar kyau dashi but daga yanayin yanda yashigo zaka fahimci amatukar gajiye yake sosai direct bedroom d'insa ya nufa ya cire suit din jikinsa ya fad'a bathroom wanka yayi sosai daga bisani ya fito ya kimtsa jikinsa daga nan ya kuma shirya kansa cikin wasu kyawawan kananun kaya blue shirt mai gajeren hanu mai laushi da taushi sai white jeans gajere zuwa gwiwansa daga nan ya fito ya nufi bedroom din Nisha.
Ko da Ajmal ya tura door ya kutsa kai ya shiga daga bakin door din bathroom ya hangi Nisha ta fito tana daure da towel bisa k'irjinta da alamar daga wanka ta fito, Nisha kallo daya tayiwa Ajmal dake can bakin door yana aika mata da kallo ta dauke idanu ta maida kanta kasa yayinda ta shiga takowa ta karisa bakin bed ta dauki kayanta dake shirin sawa ta juya tana shirin komawa cikin bathroom.
Ta ku d'aya zuwa biyu Ajmal ya sha gaban Nisha ya tsaya yana aika mata da wani kallo but sai ya ga Nisha tayi gefe da nufin kauce masa kanta kasa , Ajmal kuma tare ta yayi ya kuma tsayawa gabanta ya wani had'e rai ya bata face still gefe Nisha ta karayi ta kauce masa ranta a had'e sai faman bata fiska take tana tura baki hakan yasa Ajmal ya janyo hanunta ya fisgota jikinsa still dai Nisha bata dago sun had'a ido da Ajmal ba .
Hanu Ajmal ya kai ya dago habar Nisha time din wasu sirarun hawaye datake ta faman boyesu tun time din shigowar sa suka hada ido sai yanzu suka shiga gangarowa ta gefen idanunta kamar ana turosu daya nabin d'aya shaa kasancewar Nisha mai dilar k'wallah cid'aka Ajmal yad'ago Nisha suka karisa bakin bed suka zauna Nisha sai faman ajiyar zuciyar take , Ajmal lallausan farin hand d'insa ya sanya ya shiga goge hawayen dake malale bisa kuncin Nisha yana fad'in.
"Bana ce karna sake ganin wa dannan hawayen ba? mai ya kawosu yanzun?"
Wannan tambayar da Ajmal yayiwa Nisha sai tsokano ta yayi ta fashe masa da kuka harda yar shashsheka, Ajmal har cikin heart d'insa yake jin kukan Nisha baisan kukan mai take ba but tun shigowar sa ya fahimci halin da take ciki yasan daga cikin bai wuce makone da kad'aicin barinta zama ita kad'ai ba , Ajmal jinginta yayi jikinsa yana shafo suman kwanta wanda ke kwance luf.
" Banason wannan kukan stop it "
Nisha sai narkewa tayi jikinsa tana jan hanci gamida ajiyar zuciya tana goge hawayen face d'inta sam ba taso kuka ya kwace mata ba to amma kukan yaci karfinta ne ba k'aramin ta kaicin Ajmal take kulace dashi yau but ta kasa yi masa uzuri duk da ba ta san uzurin nasan ba , Ajmal riga da skirt din da ke hanun Nisha ya amsa ya nufi wardrobe ya maida shi ciki daga bisani Nisha ta ga Ajmal ya dauko mata wani sleeping dress wata yar shilan shalan din riga mai hanun vest tsayin rigar bai wuce cibiya ba tare da wani gajeren wando shima dai bai wuce iyaka cinya ba mai santsi sai duguwar rigar da za adaura sama mai bud'edd'en gaba tare da madaurin da mutum zai daure saman waist d'insa .
Sleeping dress din yayi kyau sosai white color mai d'igo d'igon baki jikin kayan, Ajmal ya dawo ya ajiye mata saman cinyarta yana fad'in
"Ki sanya wa d'annan"
Nisha sleeping dress din ta bi da kallo kafin ta kuma maida kallonta ga Ajmal wanda tuni ya juya baya ya nufi hanyar fita, to ita yanzu mai zatayi da wannan sleeping dress din da Ajmal ya ajiye mata yake nema da ta sanya ita sam bazata iya sanya suba koda a ce ita kad'ai ce ballai da tasan tare da Ajmal zata kasance anyama kuwa Ajmal qalau yake rana d'aya ya dauko wa dannan yan iskan kayan ya ce ta sanya .
Ba da d'aiwa Ajmal ya dawo cikin bedroom d'in hanusa dauke da tray d'in abinci ko da ya dawo yanda ya barta haka ya dawo ya taddata zaune bisa bakin bed tana ta faman juya kayan da ya ajiye mata yace ta sanya, wani sassanyar iska Ajmal ya furzar cikin bakin sa yana mai ta kaicin rashin jin magana irin na yariyar is too young but ta cika taurin kai da yawa simple
Instructions but sai ka ta surutu kana na na tawa .
Saman table Ajmal ya dire tray d'in kafin ya nufo inda Nisha take zaune ya tsaya bisa kanta yayinda hand d'insa ke zube cikin aljuhunsa yana kallonta kafin yace
"Ko kina da bukatan taimako ne gurin sa kayan ?"
, Nisha da kanta ke kasa sai dan d'ago kai tayi suka had'a ido da Ajmal wanda ya tsare ta da ido yana tambayar ta , sauke idanunta kasa tayi tana girgiza kai kafin tace
" Ni ba zan iya sa wa d'annan ba "
Nisha ta fad'i tana ya motsa face kaman mai shirin kuka sai faman turo baki take
"Nikuma su nake da bukatan kisa"
Ajmal ya bata amsa a takaice yana wani bata fiska
Nisha mis mis tayi da idanu ranta babu dad'i tamike ita dai taga ta kanta kayan sawa ma sai anyiwa mutum dole zame jiki Nisha tayi da niyar barin gurin ba tare da ta dauki kayan ba ganin haka yasa Ajmal ya janyo hanunta ya fisgota da karfi wanda sai da yan hanjin cikinta suka kada tsabar tsoro ,
"Where are you going for".
Cikin sarkewar murya Nisha tace
"Kayi hakuri dan Allah wannan kayan sunyi min kadan na sasu bazan iya...."
Kafin ta kaiga karishe maganar ta sai gani tayi Ajmal ya daura hanusa bisa kirjinta d'aid'ai madaurin towel d'inta because ya fahimci komai sai tayi masa musu kafin tayi ita kuwa Nisha jin Ajmal na kokarin zame mata towel yasa ta fiddo idanu waje tana zazzare idanu gamida sanya hanu ta dafe nashi da kokarin hanashi abunda yake but sai gani tayi ya sanya hanu biyu yana kokarin bude towel din gaba d'aya da iyaka k'arfinsa jikinta harya suma baiyyana ganin haka yasa Nisha d'urk'ushewa da iyaka karfinta ta kife gurin tana fidda wani walallain numfashi cikin tsoro da takaici ganin karfin hali irin na Ajmal gurin tilastata ga abunda bata da ra'ayi.
Shima biyota kasan Ajmal yayi ya d'urk'uso yana hararo ta wanda ta kifa kai kasa a kunyace a tana fidda wahalallen numfashi
"Zaki sa d'in ko na sanya miki da kaina?"
Da sauri Nisha ta kuma mikewa tana girgiza kai kafin ta kuma tattaro towel d'inta da yakusa barin jikinta ta mike gamida janyo sleeping dress d'in tanufi bathroom da gudu ta mai da door ta rufe
"Better "
Ajmal ya furta a hankali time d'in da ya mike shima ya nufi sofa ya zauna da tunanin yanda zai sanya turin kan Nisha izuwa laushi da kuma wannan kunyar karyan duk saiya yakice ma ta su
Wasu kyawawan matasan yan mata ne kallo daya zaka musu kasan ma aikatan cikin hotel din ne suna sanye cikin uniform din kowacce hannayenta dauke da kyawawan bedsheet da alamun sunzo gyara musu muhallinsu ne dan haka ba shiri Nisha ta basu hanya suka shigo sai faman jijina mata kai suke alamar ban girma Nisha kuwa sai daga musu hannu tayi tana because daga ita harsu bamai jin yaren kowa daga nan Nisha sai maida door din tayi ta rufe ta koma inda take ta zauna.
_______Nisha tana daga zauna ma aikatan yan matan nan suka g'yara komai suka wanke suka goge suka kuma share komai yafito kyal kyal duk da dama can ba abunda ya baci koyayi dotti but komai ka kidane ko bai baciba za akuma gyarawa ko ajanza masa tsari, saida suka kimtsa komai kafin suka sa kai suka fice, ba jimawa da fitarsu Nisha na daga zaune ta sake jin karan knocking cikin ga jiyawa ta kuma mikewa ta isa ga door din ta bude .
Har'ila yaude wani ma aikacin nasune tafe da kyakykyawan tray d'in breakfast bisa hanunsa cikin girmamawa shima cikin dukar dakai irin na girmamawa ya mika mata tray din abincin Nisha tasa hanu ta karba kafin ya juya ya koma inda ya fito itama Nisha tarufo door ta dawo ta dare tray din bisa table, Nisha zuciyar ta duk ta da gule gaba ta takura tarasa mai sa Ajmal ya daukota ya kawo ta nan ya fita yabarta ita daya bayan shiyace ba zai dinga barinta ita kadai tana kasan cewa ba gaba daya sai takejin badadi a ranta.
A taikaice dai wunin yau ita kadai tayi shi Ajmal ko lekota baiyiba still koma bai kirata ba ta ban garan Nisha abun duk ya daga mata akwatin hankali da tunanin ina Ajmal ya je haka tunsafe gashi harana tana shirin fad'uwa tsoro duk ya da bai bayeta wannan shine kulawar da yace zai bata ya rabota da kasarta ya kawota kasar mutane ya ajiyeta yayi tafiyar sa Nisha abun duk ya dameta ko abin takasa zama taci yanda aka kawo mata breakfast fadi'n haka a ka dawo aka dauka ko tabawa batayi ba hatta lunch din ma ba ta taba ballai taci karshema bedroom ta shiga ta takura kanta ciki ta shiga aikin kuka da baya bata wahala..
Guraren karfe 8:30 na dare
Ajmal ne ya turo door kansa tsaye ya shigo parlourn yana sanye cikin wani black suit yayi matukar kyau dashi but daga yanayin yanda yashigo zaka fahimci amatukar gajiye yake sosai direct bedroom d'insa ya nufa ya cire suit din jikinsa ya fad'a bathroom wanka yayi sosai daga bisani ya fito ya kimtsa jikinsa daga nan ya kuma shirya kansa cikin wasu kyawawan kananun kaya blue shirt mai gajeren hanu mai laushi da taushi sai white jeans gajere zuwa gwiwansa daga nan ya fito ya nufi bedroom din Nisha.
Ko da Ajmal ya tura door ya kutsa kai ya shiga daga bakin door din bathroom ya hangi Nisha ta fito tana daure da towel bisa k'irjinta da alamar daga wanka ta fito, Nisha kallo daya tayiwa Ajmal dake can bakin door yana aika mata da kallo ta dauke idanu ta maida kanta kasa yayinda ta shiga takowa ta karisa bakin bed ta dauki kayanta dake shirin sawa ta juya tana shirin komawa cikin bathroom.
Ta ku d'aya zuwa biyu Ajmal ya sha gaban Nisha ya tsaya yana aika mata da wani kallo but sai ya ga Nisha tayi gefe da nufin kauce masa kanta kasa , Ajmal kuma tare ta yayi ya kuma tsayawa gabanta ya wani had'e rai ya bata face still gefe Nisha ta karayi ta kauce masa ranta a had'e sai faman bata fiska take tana tura baki hakan yasa Ajmal ya janyo hanunta ya fisgota jikinsa still dai Nisha bata dago sun had'a ido da Ajmal ba .
Hanu Ajmal ya kai ya dago habar Nisha time din wasu sirarun hawaye datake ta faman boyesu tun time din shigowar sa suka hada ido sai yanzu suka shiga gangarowa ta gefen idanunta kamar ana turosu daya nabin d'aya shaa kasancewar Nisha mai dilar k'wallah cid'aka Ajmal yad'ago Nisha suka karisa bakin bed suka zauna Nisha sai faman ajiyar zuciyar take , Ajmal lallausan farin hand d'insa ya sanya ya shiga goge hawayen dake malale bisa kuncin Nisha yana fad'in.
"Bana ce karna sake ganin wa dannan hawayen ba? mai ya kawosu yanzun?"
Wannan tambayar da Ajmal yayiwa Nisha sai tsokano ta yayi ta fashe masa da kuka harda yar shashsheka, Ajmal har cikin heart d'insa yake jin kukan Nisha baisan kukan mai take ba but tun shigowar sa ya fahimci halin da take ciki yasan daga cikin bai wuce makone da kad'aicin barinta zama ita kad'ai ba , Ajmal jinginta yayi jikinsa yana shafo suman kwanta wanda ke kwance luf.
" Banason wannan kukan stop it "
Nisha sai narkewa tayi jikinsa tana jan hanci gamida ajiyar zuciya tana goge hawayen face d'inta sam ba taso kuka ya kwace mata ba to amma kukan yaci karfinta ne ba k'aramin ta kaicin Ajmal take kulace dashi yau but ta kasa yi masa uzuri duk da ba ta san uzurin nasan ba , Ajmal riga da skirt din da ke hanun Nisha ya amsa ya nufi wardrobe ya maida shi ciki daga bisani Nisha ta ga Ajmal ya dauko mata wani sleeping dress wata yar shilan shalan din riga mai hanun vest tsayin rigar bai wuce cibiya ba tare da wani gajeren wando shima dai bai wuce iyaka cinya ba mai santsi sai duguwar rigar da za adaura sama mai bud'edd'en gaba tare da madaurin da mutum zai daure saman waist d'insa .
Sleeping dress din yayi kyau sosai white color mai d'igo d'igon baki jikin kayan, Ajmal ya dawo ya ajiye mata saman cinyarta yana fad'in
"Ki sanya wa d'annan"
Nisha sleeping dress din ta bi da kallo kafin ta kuma maida kallonta ga Ajmal wanda tuni ya juya baya ya nufi hanyar fita, to ita yanzu mai zatayi da wannan sleeping dress din da Ajmal ya ajiye mata yake nema da ta sanya ita sam bazata iya sanya suba koda a ce ita kad'ai ce ballai da tasan tare da Ajmal zata kasance anyama kuwa Ajmal qalau yake rana d'aya ya dauko wa dannan yan iskan kayan ya ce ta sanya .
Ba da d'aiwa Ajmal ya dawo cikin bedroom d'in hanusa dauke da tray d'in abinci ko da ya dawo yanda ya barta haka ya dawo ya taddata zaune bisa bakin bed tana ta faman juya kayan da ya ajiye mata yace ta sanya, wani sassanyar iska Ajmal ya furzar cikin bakin sa yana mai ta kaicin rashin jin magana irin na yariyar is too young but ta cika taurin kai da yawa simple
Instructions but sai ka ta surutu kana na na tawa .
Saman table Ajmal ya dire tray d'in kafin ya nufo inda Nisha take zaune ya tsaya bisa kanta yayinda hand d'insa ke zube cikin aljuhunsa yana kallonta kafin yace
"Ko kina da bukatan taimako ne gurin sa kayan ?"
, Nisha da kanta ke kasa sai dan d'ago kai tayi suka had'a ido da Ajmal wanda ya tsare ta da ido yana tambayar ta , sauke idanunta kasa tayi tana girgiza kai kafin tace
" Ni ba zan iya sa wa d'annan ba "
Nisha ta fad'i tana ya motsa face kaman mai shirin kuka sai faman turo baki take
"Nikuma su nake da bukatan kisa"
Ajmal ya bata amsa a takaice yana wani bata fiska
Nisha mis mis tayi da idanu ranta babu dad'i tamike ita dai taga ta kanta kayan sawa ma sai anyiwa mutum dole zame jiki Nisha tayi da niyar barin gurin ba tare da ta dauki kayan ba ganin haka yasa Ajmal ya janyo hanunta ya fisgota da karfi wanda sai da yan hanjin cikinta suka kada tsabar tsoro ,
"Where are you going for".
Cikin sarkewar murya Nisha tace
"Kayi hakuri dan Allah wannan kayan sunyi min kadan na sasu bazan iya...."
Kafin ta kaiga karishe maganar ta sai gani tayi Ajmal ya daura hanusa bisa kirjinta d'aid'ai madaurin towel d'inta because ya fahimci komai sai tayi masa musu kafin tayi ita kuwa Nisha jin Ajmal na kokarin zame mata towel yasa ta fiddo idanu waje tana zazzare idanu gamida sanya hanu ta dafe nashi da kokarin hanashi abunda yake but sai gani tayi ya sanya hanu biyu yana kokarin bude towel din gaba d'aya da iyaka k'arfinsa jikinta harya suma baiyyana ganin haka yasa Nisha d'urk'ushewa da iyaka karfinta ta kife gurin tana fidda wani walallain numfashi cikin tsoro da takaici ganin karfin hali irin na Ajmal gurin tilastata ga abunda bata da ra'ayi.
Shima biyota kasan Ajmal yayi ya d'urk'uso yana hararo ta wanda ta kifa kai kasa a kunyace a tana fidda wahalallen numfashi
"Zaki sa d'in ko na sanya miki da kaina?"
Da sauri Nisha ta kuma mikewa tana girgiza kai kafin ta kuma tattaro towel d'inta da yakusa barin jikinta ta mike gamida janyo sleeping dress d'in tanufi bathroom da gudu ta mai da door ta rufe
"Better "
Ajmal ya furta a hankali time d'in da ya mike shima ya nufi sofa ya zauna da tunanin yanda zai sanya turin kan Nisha izuwa laushi da kuma wannan kunyar karyan duk saiya yakice ma ta su