Sashe 6
Hasashe Ko Buri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
> Ko a iya haka kunsan tafiyar akwai ƙura, shin su waye burinsu ko na ce hasahsensu zai cika. Yanzu muka soma, domin har yanzu wasu burin ba su gama bayyana mana ba. Still na ƙaƙu na ji na Umar😜.
> Hmmmmm ✍️✍️✍️✍️ ba wasa *HASASHE KO BURI* tafiyar wannan na daban ne domin akwai abubuwan ban mamaki, taɓa zuciya, ruɗani da zalama irin na ɗan adam. Mu daihe zuwa.......... PAID BOOK ne 😏 by PRETTY SK NOVERLIST 🥰
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9?mode=ac_t
*_HASASHE KO BURI_*
_SADAUKARWA_
*🌟 I proudly dedicate this platform to all the strong and creative minds of our team — JAW (Jajirtattu Writers Association).*
You are more than just writers — *you are voices, strength, and inspiration!* ✍️💪
🕊️ *May Allah keep us united, uplift us, and make our pens a means of positive change.*
Much love and respect to each and every one of you. ❤️🔥
*Keep shining, JAW family!* 🌺
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.
💔 *_HASASHE KO BURI_* 💔
> 📖 A powerful story filled with dreams, struggles, and destiny!
💡 *Ka shirya?* Wannan ba labari bane na wasa — *it’s a journey into the heart of dreams and reality!* 😍
🛤️ *Rayuwa tana tafiya...* _Kowa na da *burinsa*, amma ba kowa ne ke iya cimmawa ba. Some dreams are *sweet hopes*, others are silent battles_💭⚔️
Page9️⃣⏩🔟..
*KADUNA*
Misalin karfe huɗu suka kammala sa'an nan sukari loads tafiya suke suna yi ga tsakaninsu cikin raha da nishaɗi a bakin mota mai musu ka tsaya gaba dayansu suna tattaunawa r basu jinha ba kowa ya hau motansa tare da barin makaranta mai murna isa gidansu ka tadda mahaifinta ya zo tare da wani dansa na cikinsa bane amma kamar dansa yake domin a wajen sa yake rayuwa bayan ta zauna a falo suka gaisa sa'an nan ta nufi dakin ta na shiga ta watsa ruwa tare da gabatar da sallah dama tayi alwala kwanciya tayi akan gadon tana mai fidda wayanta da su ba adadi a kan screen din wayau murmushi kawai ya saki tana mai latsa massage din ner ce wa tasan na waye don haka shekarar ta saƙonnin soyayya da ta gani birjik wani tai dariya wani tai mamaki kira numban ya shiga wayanta ba musu ta ɗaga
Assalamu alaikum warahmatullahi wa barakatuhu allah ya tabbata a garekiya ki kyakkyawa da ke haska taurari cikin dare, ina ji a cikin raina cikin koshin lafiya sai dai ni da masoyanki na nan kwance ina fama da ciwon zuciyar soyayyakin amsa soyayyata a gare ki don allah kin ji na san kina sauraro na nge laifinki ba don kinki furta komai domin wannan zazzaka muryar jaki bai kamata in jita-jita a alha kawai ba yanzu ki faɗa min nawa zan biya domin in saurari wannan dadin muryan naki ne kama da busassarewa
Ba shi da kyalkyali da dariya domin ya matukar bata dariya bata so yin magana ba amma dole ta amsa mai
Wannan iya zance haka to sannunka daga kokari tom ni kwanciya zanyi sai anjima da sauri ya katseta da cewar shin baki a kauna na ne don allah ki tausayawa marayan allah zuciya na kona yake min zaka da zaki taba saitin zuciya nakiji jwe tamkar ana yakin badalme na biyu tamkar kuma gidan mai ya ƙone da wuta wani gadadi da zafi duka nakeji a guri daya bawan allah kar ya mutu maraya
Ibrahim kenan ni ba komai yasa ban sakamaka fuska ba sabida inaji son ginamijiya da colleges guda biyu suke burge ni so kai naga kana da guda daya tana da maida hankali a karatu kuma gaskiya kina da interesting akan ka so na biyu ne gaskiya baka da shi inda ace kana da shi to gaskiya zamu iya bari ka so ni
Shine menene wannan?
Ina son ya zamana saurayi na ya dinga sanya manyan kaya kullum.”
An gama My Love ” dariya ta yi daga kuma I.b ya shiga jera mata kalaman soyayya masu narka zuciya, aikam babu ɓata lokaci ta yi accepting soyayarsa.
Bayan sati uku kuwa, gaba ɗaya M-Ladies sun faɗa soyayya da su Abbas, sai dai soyayyar Abbas da Maryam ita ce kaɗai aka gina akan gaskiya saɓanin na sauran.
A yanzu I.b ya fara jiƙa da kuɗi, dan da gaske Mymoon na da hannun ƙyauta fiye da misali, komai ita ta ke bai ba tare da ta damu ba tinda ya ce mata da sun kammala karatu zai ne ba babban aiki shike nan.
Haka Shamo da Muheey, ta so ya na da kuɗi a yanzu domin ta fantama amma sai dai tana target da idan sun kammala ya ce mata a Dubai zai fara aiki, hakan yasa ta sake maj sosai, kuma in ta samu kuɗi wajen wasu samarin ta shi take bawa.
Ma'esh da na ta wato Abdul, suma ba ƙyar soyayya suke sha.
Kaf cikin su, su Merry ne suk gina tasu akan gaskiya. Sau da dama takan yi mai ƙyauta amma baya amma saman, dai-dai da katin waya sai ta dawo mata da shi, har sabuwar waya ta siya mai amma yaƙi amsa.
*Merry*
Zaune take tana kallon wani Nigeria Film, take wayarta dage gefe ta yi saƙan saƙo, da ta basar amma jin na biyu yasa ta ɗauka tana kallo. Sauƙon farko na kuɗi ne, 3k sai saƙon Abbasa. “My patner ba yawa, my first gift to you." Murmushi ne ya ƙwace mata sannan ta kira number na sa, sai dai kaman kullum ba yi pecking ba har ya katse, take na sa kiran ya shigo wayan ta amsa. Bayan sun gaisa.
“Nagode sosai.” ta faɗa tana jin wani shauƙi na mamaye ta, ita ko dubu darin da yayanta ya saman tama ɗazu ba ta yi wannan farin cikin ba. Maganar minti uku suka yi katinsa ya ƙare, ajiye wayar ta yi dan tasan ko kira nawa za ta mai bazai ɗaga......
*KANO*
A gurguje ta shirya, ko wani lafiyayyan breakfast ba ta yi ba, bayan ta isa Goodness Tv, sanna in da suka zauna jiya, tambaya ta yi akan c.e.o, aka ce mata yakusa iso wa. Zama ta yi dan gaba ɗaya tin jiya ba wani natsuwa ta samu ba, littafin sirrin ta ne, ba za ta so kowa ya gani ba, fatan dai ɗaya bai karanta ba.
Tana zaune ta ga wuce wansa, da idanunwa dake cikin niƙaf take kallonsa. Shigen dressing ɗin jiya ta yi, sai dai na yau hijabi ɗin dogone har ƙasa, haka kuma ɗaurin niƙaf ɗin a ciki ta yi kafin ta ɗauka hijab.
Yana zama ya runtse idanuwa, tare da kifa kansa jikin desk. Har ga Allah in ya ce ba ya cikin damuwa ya yi ƙarya, Darling na neman kashesa. A ce matarsa, matar aure, haka take yawo cikin maza balagaggun da sunan suna mata aiki, dan ta ƙi yadda da mace ta dinga mata aiki. Shi tunda yake bai taɓa ganinta da kayan mutumci ba sai ranar aurensu, amma a washegari tin da safe ta sanya wasu tsinannun kaya, shi kansa mamaki take basa, domin in ta yi wani abun sai shi ya ji kunya. Yana so ya dinga taka mata burki amma. Baya iyawa sam, yanzu haka ya baro gidan ne tana sanye da wasu sleeping dress, kuma a parlour take zaune, yasan dole Musa mai shara ya shiga cikin.
A karo na ba adadi ya kuma jan tsaki, take ya buɗe idanuna, sai aka yi sa'a suka sauka akan littafin jiya, take ya tuna ya hangenta ɗazu. Bayan ya ba da umarnin da a taura ta. Ta shiga a gabansa ta tsaya tana ɗan tsugunna mai kai, tare da basa wani paper. Amsa ya yi yana mai karantawa.
“Assalamu alaikum, sir good morning, I'm sorry, jiya na yi mistake, ba wannan book ya dace na dauko ba, fatan ba'a duba ba?.” sai ya ɗago ya kalleta yana ɗaga mata kai. Sannan ya ba ta wancan, tare da amsa ɗayan bayan ya duba ya ce.
“Sa'adatu jibreel.. Right?." Sai ta ɗaga mai kai. Bayan ya kuma ɗan ɗau lokaci ya ce.
“Gobe ki dawo akwai interview, wanda da kinci zai fara aiki Monday.” wani irin farin cikin ne ya kamata, take ta kalla gefe guda da yi sujuddur-shukrh, sannan ta ɗago tana mai godiya da hannu har ta fice.
Samun kansa ya yi da murmushi, sannan ya kalla CCTV cameran gidan Tv, sai ya tsinci kansa da bin ta da idanu, duk in da ta yi, har ta bar gidan Tvn. A ransa ya ke aiyana “Yanzu wannan halittan dake naɗe cikin shigar mutum, ta taɓamin zuciya....... Anya matar aure ce ma?." Ganin babu mai bashi amsa, ya sa ya fita dan duba ma'aika.
Ɓangaren masu ɗauko rahoto ya yi, komai na tafiya dai-dai, yanzu abin da yake hari shine, gasar da aka sanar za'a yi a gaba Nigeria, akan ɗauko rahotonni, kuma nan da wata uku ne, sannan Goodness Tv yana ɗaya daga cikin gidan Tv goma da za'a yi wannan gasar da su. Gobe zai tantance masu tafiya dan mutum biyu kawai ya ke so. Yama san dole ya sanya Haidar, dan a kashi 100 na ci gaban gidan tv shi ya samo musu kashi 50, yaron akwai hazaƙa, kuma yana ji da shi, duk in da rahoto take to Haidar na wajen, shi yasa gidan Tvn su ya zama the best a Kaduna state.
“Sir Abubakar, Alhaji Banbo ya iso.” jin an kira sunan sa ya kalla yarinyar da ta yi magana, ita ma ɗaya daga cikin masu aikin gidan ne, dan dukka suna sanye riga mai tambarin gidan Tvn wato wasu na'urori na zamani, sannan an rubuta *GOODNESS TV* _taken mu ƴan cin mu_ .
Bayan ya ga Alhaji Banbo da za su yi hira da shi aka irin nasarorin da yake samu a cikin ɗan shekarau. Wani Senior shine suka gabatar da shirin shi yana gefe ne. Sai misalin 2:30 ya koma office.
> Hmmmmm ✍️✍️✍️✍️ ba wasa *HASASHE KO BURI* tafiyar wannan na daban ne domin akwai abubuwan ban mamaki, taɓa zuciya, ruɗani da zalama irin na ɗan adam. Mu daihe zuwa.......... PAID BOOK ne 😏 by PRETTY SK NOVERLIST 🥰
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9?mode=ac_t
*_HASASHE KO BURI_*
_SADAUKARWA_
*🌟 I proudly dedicate this platform to all the strong and creative minds of our team — JAW (Jajirtattu Writers Association).*
You are more than just writers — *you are voices, strength, and inspiration!* ✍️💪
🕊️ *May Allah keep us united, uplift us, and make our pens a means of positive change.*
Much love and respect to each and every one of you. ❤️🔥
*Keep shining, JAW family!* 🌺
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.
💔 *_HASASHE KO BURI_* 💔
> 📖 A powerful story filled with dreams, struggles, and destiny!
💡 *Ka shirya?* Wannan ba labari bane na wasa — *it’s a journey into the heart of dreams and reality!* 😍
🛤️ *Rayuwa tana tafiya...* _Kowa na da *burinsa*, amma ba kowa ne ke iya cimmawa ba. Some dreams are *sweet hopes*, others are silent battles_💭⚔️
Page9️⃣⏩🔟..
*KADUNA*
Misalin karfe huɗu suka kammala sa'an nan sukari loads tafiya suke suna yi ga tsakaninsu cikin raha da nishaɗi a bakin mota mai musu ka tsaya gaba dayansu suna tattaunawa r basu jinha ba kowa ya hau motansa tare da barin makaranta mai murna isa gidansu ka tadda mahaifinta ya zo tare da wani dansa na cikinsa bane amma kamar dansa yake domin a wajen sa yake rayuwa bayan ta zauna a falo suka gaisa sa'an nan ta nufi dakin ta na shiga ta watsa ruwa tare da gabatar da sallah dama tayi alwala kwanciya tayi akan gadon tana mai fidda wayanta da su ba adadi a kan screen din wayau murmushi kawai ya saki tana mai latsa massage din ner ce wa tasan na waye don haka shekarar ta saƙonnin soyayya da ta gani birjik wani tai dariya wani tai mamaki kira numban ya shiga wayanta ba musu ta ɗaga
Assalamu alaikum warahmatullahi wa barakatuhu allah ya tabbata a garekiya ki kyakkyawa da ke haska taurari cikin dare, ina ji a cikin raina cikin koshin lafiya sai dai ni da masoyanki na nan kwance ina fama da ciwon zuciyar soyayyakin amsa soyayyata a gare ki don allah kin ji na san kina sauraro na nge laifinki ba don kinki furta komai domin wannan zazzaka muryar jaki bai kamata in jita-jita a alha kawai ba yanzu ki faɗa min nawa zan biya domin in saurari wannan dadin muryan naki ne kama da busassarewa
Ba shi da kyalkyali da dariya domin ya matukar bata dariya bata so yin magana ba amma dole ta amsa mai
Wannan iya zance haka to sannunka daga kokari tom ni kwanciya zanyi sai anjima da sauri ya katseta da cewar shin baki a kauna na ne don allah ki tausayawa marayan allah zuciya na kona yake min zaka da zaki taba saitin zuciya nakiji jwe tamkar ana yakin badalme na biyu tamkar kuma gidan mai ya ƙone da wuta wani gadadi da zafi duka nakeji a guri daya bawan allah kar ya mutu maraya
Ibrahim kenan ni ba komai yasa ban sakamaka fuska ba sabida inaji son ginamijiya da colleges guda biyu suke burge ni so kai naga kana da guda daya tana da maida hankali a karatu kuma gaskiya kina da interesting akan ka so na biyu ne gaskiya baka da shi inda ace kana da shi to gaskiya zamu iya bari ka so ni
Shine menene wannan?
Ina son ya zamana saurayi na ya dinga sanya manyan kaya kullum.”
An gama My Love ” dariya ta yi daga kuma I.b ya shiga jera mata kalaman soyayya masu narka zuciya, aikam babu ɓata lokaci ta yi accepting soyayarsa.
Bayan sati uku kuwa, gaba ɗaya M-Ladies sun faɗa soyayya da su Abbas, sai dai soyayyar Abbas da Maryam ita ce kaɗai aka gina akan gaskiya saɓanin na sauran.
A yanzu I.b ya fara jiƙa da kuɗi, dan da gaske Mymoon na da hannun ƙyauta fiye da misali, komai ita ta ke bai ba tare da ta damu ba tinda ya ce mata da sun kammala karatu zai ne ba babban aiki shike nan.
Haka Shamo da Muheey, ta so ya na da kuɗi a yanzu domin ta fantama amma sai dai tana target da idan sun kammala ya ce mata a Dubai zai fara aiki, hakan yasa ta sake maj sosai, kuma in ta samu kuɗi wajen wasu samarin ta shi take bawa.
Ma'esh da na ta wato Abdul, suma ba ƙyar soyayya suke sha.
Kaf cikin su, su Merry ne suk gina tasu akan gaskiya. Sau da dama takan yi mai ƙyauta amma baya amma saman, dai-dai da katin waya sai ta dawo mata da shi, har sabuwar waya ta siya mai amma yaƙi amsa.
*Merry*
Zaune take tana kallon wani Nigeria Film, take wayarta dage gefe ta yi saƙan saƙo, da ta basar amma jin na biyu yasa ta ɗauka tana kallo. Sauƙon farko na kuɗi ne, 3k sai saƙon Abbasa. “My patner ba yawa, my first gift to you." Murmushi ne ya ƙwace mata sannan ta kira number na sa, sai dai kaman kullum ba yi pecking ba har ya katse, take na sa kiran ya shigo wayan ta amsa. Bayan sun gaisa.
“Nagode sosai.” ta faɗa tana jin wani shauƙi na mamaye ta, ita ko dubu darin da yayanta ya saman tama ɗazu ba ta yi wannan farin cikin ba. Maganar minti uku suka yi katinsa ya ƙare, ajiye wayar ta yi dan tasan ko kira nawa za ta mai bazai ɗaga......
*KANO*
A gurguje ta shirya, ko wani lafiyayyan breakfast ba ta yi ba, bayan ta isa Goodness Tv, sanna in da suka zauna jiya, tambaya ta yi akan c.e.o, aka ce mata yakusa iso wa. Zama ta yi dan gaba ɗaya tin jiya ba wani natsuwa ta samu ba, littafin sirrin ta ne, ba za ta so kowa ya gani ba, fatan dai ɗaya bai karanta ba.
Tana zaune ta ga wuce wansa, da idanunwa dake cikin niƙaf take kallonsa. Shigen dressing ɗin jiya ta yi, sai dai na yau hijabi ɗin dogone har ƙasa, haka kuma ɗaurin niƙaf ɗin a ciki ta yi kafin ta ɗauka hijab.
Yana zama ya runtse idanuwa, tare da kifa kansa jikin desk. Har ga Allah in ya ce ba ya cikin damuwa ya yi ƙarya, Darling na neman kashesa. A ce matarsa, matar aure, haka take yawo cikin maza balagaggun da sunan suna mata aiki, dan ta ƙi yadda da mace ta dinga mata aiki. Shi tunda yake bai taɓa ganinta da kayan mutumci ba sai ranar aurensu, amma a washegari tin da safe ta sanya wasu tsinannun kaya, shi kansa mamaki take basa, domin in ta yi wani abun sai shi ya ji kunya. Yana so ya dinga taka mata burki amma. Baya iyawa sam, yanzu haka ya baro gidan ne tana sanye da wasu sleeping dress, kuma a parlour take zaune, yasan dole Musa mai shara ya shiga cikin.
A karo na ba adadi ya kuma jan tsaki, take ya buɗe idanuna, sai aka yi sa'a suka sauka akan littafin jiya, take ya tuna ya hangenta ɗazu. Bayan ya ba da umarnin da a taura ta. Ta shiga a gabansa ta tsaya tana ɗan tsugunna mai kai, tare da basa wani paper. Amsa ya yi yana mai karantawa.
“Assalamu alaikum, sir good morning, I'm sorry, jiya na yi mistake, ba wannan book ya dace na dauko ba, fatan ba'a duba ba?.” sai ya ɗago ya kalleta yana ɗaga mata kai. Sannan ya ba ta wancan, tare da amsa ɗayan bayan ya duba ya ce.
“Sa'adatu jibreel.. Right?." Sai ta ɗaga mai kai. Bayan ya kuma ɗan ɗau lokaci ya ce.
“Gobe ki dawo akwai interview, wanda da kinci zai fara aiki Monday.” wani irin farin cikin ne ya kamata, take ta kalla gefe guda da yi sujuddur-shukrh, sannan ta ɗago tana mai godiya da hannu har ta fice.
Samun kansa ya yi da murmushi, sannan ya kalla CCTV cameran gidan Tv, sai ya tsinci kansa da bin ta da idanu, duk in da ta yi, har ta bar gidan Tvn. A ransa ya ke aiyana “Yanzu wannan halittan dake naɗe cikin shigar mutum, ta taɓamin zuciya....... Anya matar aure ce ma?." Ganin babu mai bashi amsa, ya sa ya fita dan duba ma'aika.
Ɓangaren masu ɗauko rahoto ya yi, komai na tafiya dai-dai, yanzu abin da yake hari shine, gasar da aka sanar za'a yi a gaba Nigeria, akan ɗauko rahotonni, kuma nan da wata uku ne, sannan Goodness Tv yana ɗaya daga cikin gidan Tv goma da za'a yi wannan gasar da su. Gobe zai tantance masu tafiya dan mutum biyu kawai ya ke so. Yama san dole ya sanya Haidar, dan a kashi 100 na ci gaban gidan tv shi ya samo musu kashi 50, yaron akwai hazaƙa, kuma yana ji da shi, duk in da rahoto take to Haidar na wajen, shi yasa gidan Tvn su ya zama the best a Kaduna state.
“Sir Abubakar, Alhaji Banbo ya iso.” jin an kira sunan sa ya kalla yarinyar da ta yi magana, ita ma ɗaya daga cikin masu aikin gidan ne, dan dukka suna sanye riga mai tambarin gidan Tvn wato wasu na'urori na zamani, sannan an rubuta *GOODNESS TV* _taken mu ƴan cin mu_ .
Bayan ya ga Alhaji Banbo da za su yi hira da shi aka irin nasarorin da yake samu a cikin ɗan shekarau. Wani Senior shine suka gabatar da shirin shi yana gefe ne. Sai misalin 2:30 ya koma office.