Sashe 11
Hasashe Ko Buri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
💔 *_HASASHE KO BURI_* 💔
> 📖 A powerful story filled with dreams, struggles, and destiny!
PAGE1️⃣7️⃣⏩1️⃣8️⃣
*ABUJA*
Ukasha yau cikin farin yake sosai, domin kuwa Baba am ya amince da shi, sai dai bai san ko ita Fillo za ta yadda da burin sa ba, ya ji daɗin yadda yaga Baba am ya sakar mai fuska, sai dai yasha tambayoyi sosai, kuma dukka ya amsa. Parking ɗin da Umar ya yi yane yasa ya kalla Umar ɗin ya ce.
“Ya mun iso ne?.”
“A'a, a yanzu idan na samo wacce ta yi, to sai ka fara ganinta, to na samu wata Yaruba, dan haka zuwa za ka yi ka ganta, na yi bincike akan ta sosai, sunan ta Ashake amma na ainiyi, Bilkisu, shekarunta 21, ta kammala HND wanna shekaran, ana suke sai da abinci sannna gidansu na farkon layin dake bayan namu." Sai Ukasha ya jinjina kai.
“Ka yi aiki me ƙyau, bara na ganta, akwai tuƙwicin da zan ba ka." Numfashi Umar ya sauke dan shi har ga Allah komai da yake ma Ukasha tsakani da Allah ne. Sauka Ukasha ya yi yana mai isa wajen da ake siyar da abinci, kafin ya isa ƙamshin fatan wake ya cika sa, sai a lokacin ya tina bai san ma mai suke siyarwa ba. Yana isa wajen ya yi sallama, sai wata wacce ke gefe ta amsa tana miƙe wa daga gaban murhu, a kallo ɗaya yasan ba ita ba ce Asheka dan wannan za ta girmesa ma.
“Alhaji, mi za ki siya ne." Ta faɗa da hausarta mara ma'ana.
“Wake da bread.” sai ta ɗaga mai kai.
“Ashake Ṣe o fi ounjẹ sí (Zuba mai abincin)." Take wata budurwa ta miƙa daga zaunen da take, hannuta na ɗauke da huƙa alaman yankan wani abu take yi. Kallon tsab Ukasha ya shiga mata, daga in da take tsaye ya kimanata tsayinta, dai-dai wadaida take, ba ta haske sai dai colour ɗin ta mai sheƙi ne, sannan tana da jiki ba laifi. Tabur dake wajen ta buga, sai ya dawo duniyar nan yabar kallon ta.
“ To, bani take away. (Ó dájú, fún mi ní take away).” ta fa ɗa cikin yaren, matar ta miƙa mata.
“Sir, for how much?.” sai ya sosai kai sanna ya ce.
“Beans for 1k than 1 bread." Zuba mai ta yi a babban take away sanna ta kalla shi tace.
“Sir, which bread? Choose one?." Sai ya ɗauka Jovard bread.
“₦220." Sai ya ciro a pocket ɗin sa. 3k ya ba ta sannan ya ce.
“Please can i have your digit." Ɗago idanunwa ta yi ta wurga mai kallo, sannan ta miƙa mai canjin sa.
“Please." Ya kuma faɗa yana rage murya.
“Sorry Sir, me za ki yi da shi?." Sai ya yi murmushi.
“I want."
“See you next time." Ta faɗa tana zama bayan ta aje mai canjin kan table. Wucewa ya yi, yana shiga mota ya kalla Umar ya ce.
“Insha Allah, Burina yana gab da cika, ta yi min sosai, amma ba ta ban number ta ba."
“Zuwa dare zan samo maka domin nasan yayanta." Rumgumesa ya yi yana cewa.
“Kai Umar ka biya ni, gaskiya nima zan taimaka maka akan wannan number, zamu samo ta insha Allah." Da mamaki yake kallon Ukasha dan bai faɗa mai ba sam.
“Hmmm, an faɗa ma kai kaɗai ne kasan ni sosai, nima nasan naka kuma nasan irin gwagwarmayar da kake yi akan ta." Sai Umar ya yi murmushi suna barin layin.
**** “Gakiya yaron ya yi, me yasa ba ki ba shi ba number ba?, (Ọmọkùnrin náà ti pe, kí ló dé tí o kò dáhùn nùmbà rẹ?).”
“Uhmmm Hausa ba abin yadda bane. (Uhmmm, èdè Hausa kò rọrùn.)” Sai matar ta yi murmushi tana cewa.
“Wannan ne bahaushe? Ai da Balarabe yake kama. (Ṣé èyí ni Bahaushe? Ó dàbí Bàláràbì gan-an.)” ta ɓe baki Ashake ta yi tana canza hirar.
“Ni dai barni, aramin wayarki. (Èmi, jẹ́ kí n gba fóònù rẹ.).”
“Amsa. (Dáhùn.).” ta miƙa mata, amsa ta yi, tana zama tare da ci gaba aikin da take yi tana kallo a wayar matar Yayanta, ita wayanta ya ɗauke......✍️
*KANO*
Driver ya ɗauke ta har zuwa Abuja, gidansu ta shiga, wanda ta kwana biyu ba ta zo ba, ba ƙarya gidan ya ƙara jan kuɗi, fitowa ta yi tana mai gyara vail ɗin kimono wanda ta sanya, ta yi ƙyau sosai, dan gida ta zo shi yasa ta yi wannan shigar amma har ta gaji da shi, shiga baban parlourn ta yi wanda ya ƙawatu sosai kaman ba ɗakin iyayen ta ba.
“Aunty Aisha, kin iso ashe?.” sai ta ɗaga mata kai, kusa da ita ga zo ta zauna tana faɗin.
“Ya hanya?.”
“Lafiya lau, ina Boy yake?.”
“Ya tafi makarantar.” a kallo ɗaya za ka ga suna kama sosai, sai dai akwai shekaru a tsakanin su, Aunty Aisha ita ce babba a ɗakin sai ƙanin Umar sai ƙaramar su Rahma, sam Rahma ta fita zakka a cikin su, domin kuwa tana da wani irin halaye marasa ƙyau, A'isha ita ce kaɗai tasan halayen ta na ɓoye, da fari zargi take amma a yanzu ta yadda. Rahma tun lokacin da ta kammala karatu ta haɗu da Abubakar, shike nan duk ta haukace musu, cikin ikon Allah kuma ya aure ta sai dai me Rahma ta rabasa da kowa, shi kansa yanzu ya mance su waye dangin sa, rayuwa yake duk yadda ta juyasa kaman motar da ake control, a haka ma auren dududu shekara ɗaya ne da ɗan watanni.
“Rahma kin iso." Su ka ji muryan Hajja, da sauri ta miƙe tana isa kusa Hajja sannan ta rungume ta.
“Hajja ya kike?.”
“Lau, ya Baba? Ya fita ne?.”
“Eh.” daga haka suka dawo cikin parlourn, gaisawa suka kuma yi sosai, hmmmm karkuso kuga yadda Rahma ke ƙanƙan da kai, tamakar ba Rahma mai isa da fariya ba. Jikinta ya mutu dan tana tunanin Aunty Aisha za ta tona mata asiri ne, sai dai a'a, amma cikin hikima ta isar ma Hajja da cewan sam Rahma ba ta jan ƴan uwan mijinta a jiki.
“Rahma, a wanna duniyar dangi sune komai, muddin mutum ya yi wasa da su to tamkar ya yi wasa wani babban dama ce da Allah ya bashi, ki riƙe dangin mijinki kaman naki, ki so su, ki ƙauna ce.”
“Insha Allah Hajja.” daga haka ta ƙara mata nasiha sosai sai dai me yana shiga ne ya fita dan ko ɗaya ba ɗauka ba. Bayan Hajja ta gama sai Rahma ta shiga ɗakin ta na da, tana shiga ta kira number ƙawarta.
“Ke Ina Abuja, zuwa anjima ki shigo mana.”
“Ai dole na leƙo, zan shigo, fatan kin zo min da tsaraban."
“Sosai ma kuwa ƙawata, ki zo sannan ki sha ado, domin kuwa a yau insha Allah za ki yi kasuwa, wani matashi uhmmmn ki dai zo." Ta faɗa tana kallon Aunty Aisha da ta shigo.
“Ba dai Zuby ce za ta zo ba?.”
“Aunty ita ce, ni fa dan Allah ki dena shiga rayuwata please.” sam A'isha ba tai mamakin jin haka daga bakin Rahma ba sai ta ce.
“Insha Allah, bazan kuma shiga abin da ya shafe ki ba, amma a duk lokacin da ƙwaɓarki ta yi ruwa karki nuna kin sanni." Daga haka ta juya ta fita.
“Khairan insha Allah.” ta faɗa har da murguɗa baki......✍️
END.
> Hmmmmmm lalle kam Rahma kina ruwa, kin raba mutum da danginsa, ke wai a haka soyayya ce. Fatan sa'a Ukasha
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕
PAGE 1️⃣9️⃣⏩2️⃣0️⃣
*KADUNA*
Washegarin ranar, tare suka shiga makaranta, yau suna da lecture, bayan an tashi, a haraban da suke zama suka zauna su uku, dan I.B yana can class suna magana da Mymoon.
“Baby a ina shi yake Taj ɗin?.”
“Yanzu yana Dubai ne, tamkar yaro haka Dad ya ɗaukesa, marayane, yaron abokin sa ne."
“Hmmm har na harbo jirkin.” I.B ya faɗa yana ɗan murmushi.
“Me ka gane.” ta faɗa tana ƙare mai kallo, ya yi ƙyau sosai, yana sanye ne da ƙananun kaya sun mai ƙyau sosai, ba ƙyarya Ibrahim ƙyakkwane.
“So yake ya aure ki, ya mallaka duk abin da yake na ki, wasa yake so ya yi da hankalin ki da na Dad, shin idan kun haɗu yana sake miki sosai.”
“Ina ɗan ɗacin rai ne, rabon sa da Nigeria ina ga 3yrs kenan, amma Dad ya ce soon zan dawo.”
“Okh, to bara kiji, kuɗinki yake so, so yake ya mallaka duk abin da yake naki, na tsana naga namiji a haka, mutum ya dage da guminsa, ya fi. Hmmm ina da shawara in za ki yadda.” sai ta kalla ƙasa saboda irin kallon da ya cilla mata na soyayya, a zahiri ne yake a natse amma daga ta ciki, wani mugun razana yake, domin yaga samu kuma samun na neman ƙwace mai.
“Baby ina jinka?.” sai da ya ƙara gyara zama, amma ba su mannu ba duk da kujera ɗaya suke kuma gaba da juna, sannan ya ce.
“Ki buɗe kunnuwanki da ƙyau, ki ji duk mai na ce, sannna ki yi shawara duk abin da zuciyarki ta yanke miki, shawara shine, account ɗin ki nawa?.”
“Guda biyu ne.”
“To zan buɗe miki wani, amma da sunana za'a yi komai, kuɗi kawai za ki dinga tarawa, domin goben ki, domin kuwa nan gaba zai iya bijirowa da mallakar kuɗin ki, to a lokacin sai ki nuna kema fa kina da madafa, hatta filaye lokaci ya yi da za ki mallaka abubuwa da yawa.” murmushi ta saki dan shawararsa ta yi mata.
“Haka za'a yi, hatta su filayen duk sunan ka zamu sanya, idan nan gaba Dad yaƙi ɗaura mana aure, sai mu nema wasu su wakillce mu.” wani farin cikin ya mamaye zuciyarsa sannan suka miƙa, da motarta suka bar school ɗin, dan a ranan sai da suka buɗe bank a access, sanna ta tura dubu ɗari uku, sai misalin 3:30pm ta kaisa unguwar su, yau kam ta biya sa dan wani farin cike ne fiye da za to.
> 📖 A powerful story filled with dreams, struggles, and destiny!
PAGE1️⃣7️⃣⏩1️⃣8️⃣
*ABUJA*
Ukasha yau cikin farin yake sosai, domin kuwa Baba am ya amince da shi, sai dai bai san ko ita Fillo za ta yadda da burin sa ba, ya ji daɗin yadda yaga Baba am ya sakar mai fuska, sai dai yasha tambayoyi sosai, kuma dukka ya amsa. Parking ɗin da Umar ya yi yane yasa ya kalla Umar ɗin ya ce.
“Ya mun iso ne?.”
“A'a, a yanzu idan na samo wacce ta yi, to sai ka fara ganinta, to na samu wata Yaruba, dan haka zuwa za ka yi ka ganta, na yi bincike akan ta sosai, sunan ta Ashake amma na ainiyi, Bilkisu, shekarunta 21, ta kammala HND wanna shekaran, ana suke sai da abinci sannna gidansu na farkon layin dake bayan namu." Sai Ukasha ya jinjina kai.
“Ka yi aiki me ƙyau, bara na ganta, akwai tuƙwicin da zan ba ka." Numfashi Umar ya sauke dan shi har ga Allah komai da yake ma Ukasha tsakani da Allah ne. Sauka Ukasha ya yi yana mai isa wajen da ake siyar da abinci, kafin ya isa ƙamshin fatan wake ya cika sa, sai a lokacin ya tina bai san ma mai suke siyarwa ba. Yana isa wajen ya yi sallama, sai wata wacce ke gefe ta amsa tana miƙe wa daga gaban murhu, a kallo ɗaya yasan ba ita ba ce Asheka dan wannan za ta girmesa ma.
“Alhaji, mi za ki siya ne." Ta faɗa da hausarta mara ma'ana.
“Wake da bread.” sai ta ɗaga mai kai.
“Ashake Ṣe o fi ounjẹ sí (Zuba mai abincin)." Take wata budurwa ta miƙa daga zaunen da take, hannuta na ɗauke da huƙa alaman yankan wani abu take yi. Kallon tsab Ukasha ya shiga mata, daga in da take tsaye ya kimanata tsayinta, dai-dai wadaida take, ba ta haske sai dai colour ɗin ta mai sheƙi ne, sannan tana da jiki ba laifi. Tabur dake wajen ta buga, sai ya dawo duniyar nan yabar kallon ta.
“ To, bani take away. (Ó dájú, fún mi ní take away).” ta fa ɗa cikin yaren, matar ta miƙa mata.
“Sir, for how much?.” sai ya sosai kai sanna ya ce.
“Beans for 1k than 1 bread." Zuba mai ta yi a babban take away sanna ta kalla shi tace.
“Sir, which bread? Choose one?." Sai ya ɗauka Jovard bread.
“₦220." Sai ya ciro a pocket ɗin sa. 3k ya ba ta sannan ya ce.
“Please can i have your digit." Ɗago idanunwa ta yi ta wurga mai kallo, sannan ta miƙa mai canjin sa.
“Please." Ya kuma faɗa yana rage murya.
“Sorry Sir, me za ki yi da shi?." Sai ya yi murmushi.
“I want."
“See you next time." Ta faɗa tana zama bayan ta aje mai canjin kan table. Wucewa ya yi, yana shiga mota ya kalla Umar ya ce.
“Insha Allah, Burina yana gab da cika, ta yi min sosai, amma ba ta ban number ta ba."
“Zuwa dare zan samo maka domin nasan yayanta." Rumgumesa ya yi yana cewa.
“Kai Umar ka biya ni, gaskiya nima zan taimaka maka akan wannan number, zamu samo ta insha Allah." Da mamaki yake kallon Ukasha dan bai faɗa mai ba sam.
“Hmmm, an faɗa ma kai kaɗai ne kasan ni sosai, nima nasan naka kuma nasan irin gwagwarmayar da kake yi akan ta." Sai Umar ya yi murmushi suna barin layin.
**** “Gakiya yaron ya yi, me yasa ba ki ba shi ba number ba?, (Ọmọkùnrin náà ti pe, kí ló dé tí o kò dáhùn nùmbà rẹ?).”
“Uhmmm Hausa ba abin yadda bane. (Uhmmm, èdè Hausa kò rọrùn.)” Sai matar ta yi murmushi tana cewa.
“Wannan ne bahaushe? Ai da Balarabe yake kama. (Ṣé èyí ni Bahaushe? Ó dàbí Bàláràbì gan-an.)” ta ɓe baki Ashake ta yi tana canza hirar.
“Ni dai barni, aramin wayarki. (Èmi, jẹ́ kí n gba fóònù rẹ.).”
“Amsa. (Dáhùn.).” ta miƙa mata, amsa ta yi, tana zama tare da ci gaba aikin da take yi tana kallo a wayar matar Yayanta, ita wayanta ya ɗauke......✍️
*KANO*
Driver ya ɗauke ta har zuwa Abuja, gidansu ta shiga, wanda ta kwana biyu ba ta zo ba, ba ƙarya gidan ya ƙara jan kuɗi, fitowa ta yi tana mai gyara vail ɗin kimono wanda ta sanya, ta yi ƙyau sosai, dan gida ta zo shi yasa ta yi wannan shigar amma har ta gaji da shi, shiga baban parlourn ta yi wanda ya ƙawatu sosai kaman ba ɗakin iyayen ta ba.
“Aunty Aisha, kin iso ashe?.” sai ta ɗaga mata kai, kusa da ita ga zo ta zauna tana faɗin.
“Ya hanya?.”
“Lafiya lau, ina Boy yake?.”
“Ya tafi makarantar.” a kallo ɗaya za ka ga suna kama sosai, sai dai akwai shekaru a tsakanin su, Aunty Aisha ita ce babba a ɗakin sai ƙanin Umar sai ƙaramar su Rahma, sam Rahma ta fita zakka a cikin su, domin kuwa tana da wani irin halaye marasa ƙyau, A'isha ita ce kaɗai tasan halayen ta na ɓoye, da fari zargi take amma a yanzu ta yadda. Rahma tun lokacin da ta kammala karatu ta haɗu da Abubakar, shike nan duk ta haukace musu, cikin ikon Allah kuma ya aure ta sai dai me Rahma ta rabasa da kowa, shi kansa yanzu ya mance su waye dangin sa, rayuwa yake duk yadda ta juyasa kaman motar da ake control, a haka ma auren dududu shekara ɗaya ne da ɗan watanni.
“Rahma kin iso." Su ka ji muryan Hajja, da sauri ta miƙe tana isa kusa Hajja sannan ta rungume ta.
“Hajja ya kike?.”
“Lau, ya Baba? Ya fita ne?.”
“Eh.” daga haka suka dawo cikin parlourn, gaisawa suka kuma yi sosai, hmmmm karkuso kuga yadda Rahma ke ƙanƙan da kai, tamakar ba Rahma mai isa da fariya ba. Jikinta ya mutu dan tana tunanin Aunty Aisha za ta tona mata asiri ne, sai dai a'a, amma cikin hikima ta isar ma Hajja da cewan sam Rahma ba ta jan ƴan uwan mijinta a jiki.
“Rahma, a wanna duniyar dangi sune komai, muddin mutum ya yi wasa da su to tamkar ya yi wasa wani babban dama ce da Allah ya bashi, ki riƙe dangin mijinki kaman naki, ki so su, ki ƙauna ce.”
“Insha Allah Hajja.” daga haka ta ƙara mata nasiha sosai sai dai me yana shiga ne ya fita dan ko ɗaya ba ɗauka ba. Bayan Hajja ta gama sai Rahma ta shiga ɗakin ta na da, tana shiga ta kira number ƙawarta.
“Ke Ina Abuja, zuwa anjima ki shigo mana.”
“Ai dole na leƙo, zan shigo, fatan kin zo min da tsaraban."
“Sosai ma kuwa ƙawata, ki zo sannan ki sha ado, domin kuwa a yau insha Allah za ki yi kasuwa, wani matashi uhmmmn ki dai zo." Ta faɗa tana kallon Aunty Aisha da ta shigo.
“Ba dai Zuby ce za ta zo ba?.”
“Aunty ita ce, ni fa dan Allah ki dena shiga rayuwata please.” sam A'isha ba tai mamakin jin haka daga bakin Rahma ba sai ta ce.
“Insha Allah, bazan kuma shiga abin da ya shafe ki ba, amma a duk lokacin da ƙwaɓarki ta yi ruwa karki nuna kin sanni." Daga haka ta juya ta fita.
“Khairan insha Allah.” ta faɗa har da murguɗa baki......✍️
END.
> Hmmmmmm lalle kam Rahma kina ruwa, kin raba mutum da danginsa, ke wai a haka soyayya ce. Fatan sa'a Ukasha
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕
PAGE 1️⃣9️⃣⏩2️⃣0️⃣
*KADUNA*
Washegarin ranar, tare suka shiga makaranta, yau suna da lecture, bayan an tashi, a haraban da suke zama suka zauna su uku, dan I.B yana can class suna magana da Mymoon.
“Baby a ina shi yake Taj ɗin?.”
“Yanzu yana Dubai ne, tamkar yaro haka Dad ya ɗaukesa, marayane, yaron abokin sa ne."
“Hmmm har na harbo jirkin.” I.B ya faɗa yana ɗan murmushi.
“Me ka gane.” ta faɗa tana ƙare mai kallo, ya yi ƙyau sosai, yana sanye ne da ƙananun kaya sun mai ƙyau sosai, ba ƙyarya Ibrahim ƙyakkwane.
“So yake ya aure ki, ya mallaka duk abin da yake na ki, wasa yake so ya yi da hankalin ki da na Dad, shin idan kun haɗu yana sake miki sosai.”
“Ina ɗan ɗacin rai ne, rabon sa da Nigeria ina ga 3yrs kenan, amma Dad ya ce soon zan dawo.”
“Okh, to bara kiji, kuɗinki yake so, so yake ya mallaka duk abin da yake naki, na tsana naga namiji a haka, mutum ya dage da guminsa, ya fi. Hmmm ina da shawara in za ki yadda.” sai ta kalla ƙasa saboda irin kallon da ya cilla mata na soyayya, a zahiri ne yake a natse amma daga ta ciki, wani mugun razana yake, domin yaga samu kuma samun na neman ƙwace mai.
“Baby ina jinka?.” sai da ya ƙara gyara zama, amma ba su mannu ba duk da kujera ɗaya suke kuma gaba da juna, sannan ya ce.
“Ki buɗe kunnuwanki da ƙyau, ki ji duk mai na ce, sannna ki yi shawara duk abin da zuciyarki ta yanke miki, shawara shine, account ɗin ki nawa?.”
“Guda biyu ne.”
“To zan buɗe miki wani, amma da sunana za'a yi komai, kuɗi kawai za ki dinga tarawa, domin goben ki, domin kuwa nan gaba zai iya bijirowa da mallakar kuɗin ki, to a lokacin sai ki nuna kema fa kina da madafa, hatta filaye lokaci ya yi da za ki mallaka abubuwa da yawa.” murmushi ta saki dan shawararsa ta yi mata.
“Haka za'a yi, hatta su filayen duk sunan ka zamu sanya, idan nan gaba Dad yaƙi ɗaura mana aure, sai mu nema wasu su wakillce mu.” wani farin cikin ya mamaye zuciyarsa sannan suka miƙa, da motarta suka bar school ɗin, dan a ranan sai da suka buɗe bank a access, sanna ta tura dubu ɗari uku, sai misalin 3:30pm ta kaisa unguwar su, yau kam ta biya sa dan wani farin cike ne fiye da za to.