Sashe 2
Hasashe Ko Buri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
* Wani madaidaicin gida ne a cikin wani gajeren layi, ba laifi gidan ko ina a gyare yake tsaf duk da na masu ƙaramin ƙarfi ne, wata budurwa na hanga tsaye a tsakar gidan, tana sanye ne doguwar riga ban iya tantance yanayin ɗinkin dan ta sanya hijab wanda yake dai-dai gwiwarta, ma sha Allah, yarinya ce ƙara ma wacce ba za ta wuce 20yrs ba, fara ce ƙal dan ko tabo babu a fuskarta, niƙaf din dake kan igiya ta ɗauka tare da ɗaurawa. wow babu abin da ake gani a jikinta, dan ƙafarta sanye cikin safa haka hannunta ma, hatta ƙwayen idanunta a baka tantance ya suke dan niƙaf ɗin ma ɗinkinsa daban ne.
Jakkarta wanda yana kan kujera ta ɗauka tare da riƙewa sannan ta haɗa hannu ta tafa da ƙarfi, jin shuru yasa ta kaɗa kai dan ta tina mahaifiyar ta na barci, fita ta yi tana mai addu'a fita daga gida. Tafiya take a hankali cikin takatsantsan, har ta isa bakin titi, hannu ta sa ta tari nepep ɗin da ya tawo, take ya tsaya dai-dai ita, sai ta buɗe jakkatar sannan ta bashi wani paper, amma ya yi ya duba, sai ɗan Dattijon ya ce.
“Kurma ce ke?.” sai ta ɗaga mai kai.
“Babban titi, dari biyu da hamsin ne, amma ko ban dari biyu.” ya faɗa yana miƙa mata parper, ta amsa tana mai alaman godiya sannan ta shiga cikin, bayan sun hau titi da ƙyau, ta lumshe idanunta tana magana a cikin ranta har suka isa wajen, kuɗin ta bashi ya ba ta canji, sannan ta kalla babban wajen da ya ajiye ta, a hankali ta sauke ajiyan zuciya sannan ta fara tafiya cikin wajen. Driver ne ya bita da idanu dan ta bashi tausayi.
A tsakiyar cikin filin gidan TV na GOODNESS TV, gidan Tv ne da yake taka babbar rawa a hajar Kaduna. Ta tsaya tana mai bin mutane da kallo, dan akwai mutane ba laifi kowa na harkokinsa. A cikin ranta ne ta furta.
“Ya Allah badan ni ba, badan halina ba, dan soyayyar da kake ma Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama ❤️, kasa a yau na haɗu da CEO, ya min interview sannan na ci tare da fara aikin nan. Ya Allah ka cika min burina.” ta kai nan tana jin hawaye a cikin idanunta sai ci gaba da tafiya ta na mai ta ambaton Allah..........✍️
> Hmmmmm ✍️✍️✍️✍️ ba wasa *HASASHE KO BURI* tafiyar wannan na daban ne domin akwai abubuwan ban mamaki, taɓa zuciya, ruɗani da zalama irin na ɗan adam. Mu daihe zuwa.......... PAID BOOK ne 😏 by PRETTY SK NOVERLIST 🥰
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕📖
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9?mode=ac_t
*_HASASHE KO BURI_*
_SADAUKARWA_
*🌟 I proudly dedicate this platform to all the strong and creative minds of our team — JAW (Jajirtattu Writers Association).*
You are more than just writers — *you are voices, strength, and inspiration!* ✍️💪
🕊️ *May Allah keep us united, uplift us, and make our pens a means of positive change.*
Much love and respect to each and every one of you. ❤️🔥
*Keep shining, JAW family!* 🌺
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.
💔 *_HASASHE KO BURI_* 💔
> 📖 A powerful story filled with dreams, struggles, and destiny!
💡 *Ka shirya?* Wannan ba labari bane na wasa — *it’s a journey into the heart of dreams and reality!* 😍
🛤️ *Rayuwa tana tafiya...* _Kowa na da *burinsa*, amma ba kowa ne ke iya cimmawa ba. Some dreams are *sweet hopes*, others are silent battles_💭⚔️
Page3️⃣⏩4️⃣
*KADUNA*
*Bayan an kammala text, suka aka yi lecture sannna aka tashi, a parking lot suka tsaya suna ɗan tattauna daga baya Mymoon da Ma'ishat suka hau motan Mymoon suka bar school ɗin, sannna ita ma Muhibbat ta shiga motar Maryam dan sunfi kusa suka bar school ɗin.
Da idanuwa suka bi motan Maryam da ya bar makaranta, wani ɗan sanyi ne ke ratsa zuciyar Abbas in dai a ga wani abu na Maryam balle da ya hangi fuskantar ta. Trekking suka sha har gida duk da akwai nisa sosai, bayan sun shiga layin nasu, wani gida suka shiga ina da ba za ka yi tsammanin ganin su ba, ɗakin dake zaunen gidan suka zazzuna kan katifa. Gidan su Abbas ne da Shamo dan su gidansu ɗaya imfact yaran kishiyoyine amma babu mai ganewa dan wata muguwar shakuwace tsakaninsu, Ibrahim da Abdul kuma duk maƙotane amma ana suke ƙwana in da suka yi ƙofa ta waje, da yake ɗakin ba laifi akwai girma, katifar biyu suke amfani da shi sannan ga tsohuwar wardrobe ɗin su, wanda ana suka sanya kayansu, sai kuma renting da suke yi wajen Ado mai wanki.
“Na samo Numbers ɗin M-Ladies, na tura muku ta whatsApp.” Shamo ya faɗa tare da ciro arniyar wayansa.
“Wow mutumina, a gun Zubaida ka samu ko?.”
“Eh mana, sai ku fara gina love tin yanzu, balle kai I.B kasan Mymoon akwai ji da kai.” dariya suka yi sannna Abbas ya ce.
“Hmmmm Allah ya ganar da ku, dan wannna hanyar akwai matsala.....”
“Kul, kar ka mana mugun baki, yadda kake son Maryam haka muke son namu.”
“Dena tada jijiyan wuya, ni kunga na fita dan yau zan fara zuwa gareji.” dariya suka kwashe suna mai a dawo lafiya. Shikam ko a jikinsa ya yi waje tare da nufan gajeri dan fara aikin da ya sha wuya aka bashi dan wai ya girma sosai.
*Ma'esh*
A ƙofar gidan su Ma'esh ta faka, sannan suka yi sallama tare da rabuwa, ba ƙwarya, gidan su Ma'esh ya haɗu sosai, ciki ta shiga a in da ta hangi mota baƙa a harban gidan tana mai cin burin ta fara zuwa school da ita. Wani parlour ta shiga wanda ya gaji da haɗuwa, a kujera ta zauna tana kallon TVn dake aiki, ta jima babu motsin kowa sai daga bisani wata mata ta fito daga ɗaki.
“Ma'esh kin dawo?.” matar da a kallo ɗaya za ka ga mugun kaman da suke yi, sai dai shekaru su banbance.
“Aunty na dawo.” ta faɗa da kyar.
“Lafiya!? Me aka miki?.” wacce ta kira da Aunty ta nufeta da sauri, dafata ta yi tare da sanya hannu ta share mata hawayen idanunta.
“Faɗa min, what's wrong?.” Aunty ta faɗa.
“Na faɗa miki I need my own car but.....” sai wasu hawayen, da sauri ta miƙe tare da barin parlour, da idanu Aunty ta bi ta, tana mai jin zafi a ranta, dan idan kana so ka kanta a wani hali ka taɓa mata Ma'ishat.
“Bara Alhaji ya dawo dole yasan abin yi, domin buri na shine faranta miki rai.”
Tana shiga ɗakin ta kulle tare da hawa kan gadonta, wanda ya gaji da tsaruwa. Tasan dole Aunty ta ɗau mataki.
*Merry*
Merry tana yin horn aka buɗe mata, sannan ta shiga, tana yin parkinga ta nufi cikin parlour su, masu aiki ne kawai ta tadda dan har lokacin Mom ɗin ta ba ta dawo ba. Ba laifi nan ma gida ne mai sunan gida, dan a kwai komai na more rayuwa, kuma ko ina ya ji kuɗi, kana isowa za ka gane gidan sojoji ne dan uku suna gadi ta waje haka ciki akwai mutane biyar, manyan sojoji masu ƙarfi.
*Muheey*
*Kwance take kan kujera tana latsa waya cikin nishaɗi, dan tin bayan da ta shigo daga school ta haye kujera tana chart da wani wanda ba ta san waye ba, murmushi ne kwance a kan fuskarta. Sai dai muce Alhamdulillah, domin kuwa a kallo ɗaya za ka ma gidan ka fahimci akwai rashin wadata kaman na sauran amma akwai rufin asirin Allah, kiran sunanta a ka kuma yi dan haka ta miƙe da nufi ƙaramin tsakar gida amma a ɗan gyare yake.
“Haj. gani.” ta faɗa tana isa gaban matar dake zaune kan tabarma tana yankan kabeji.
“Na faɗa miki ki sha gari ki zo ki amsa girkin nan, kafin ki fice, yau Allah ya yi kin leƙo mu.” wani abu ne ya tsaya mata a rai, amma ta kasa magana, ganin haka bai da amfani shi yasa ta koma ɗaki dan shan gari ta amsa aikin kafin ta bar gidan zuwa in da take ƙwana.
*Mymoon*
Wani haɗaɗɗen place ne mai matukar haɗuwa, yana bene haka kuma ya tsari, stairs Mymoon ta fara takawa zuwa bedroom ɗinta, bayan ya shiga aljannar duniyar ta, ta shiga bayi ta yi wanka sannan ta fito ɗaure da towel tana tsane dogon gashin dake kanta. Zama ta yi tana mai kallon chocolate ɗin da ke kan bed, da sauri ta dauka tare da yaga ledan ta kai baki, dan ita akwai son kayan zaƙi.
*************************************
*KANO*
Bayan ta shiga wajen direct in da jiya ta shiga nan ta nufa tana da maimaita addu'oi a cikin ranta. Ta riga ta saba duk in da ta bi sai an zuba mata saboda irin shigarta, dan a yanzu ko a jikinta dan an bi ta da kallo. Bayan ta shiga wajen da kai ta gaishe su, sannan ta hau layi, in da mutane huɗu ne gabanta. Daga kallon wajen ta fahimci wanda ake jira yana nan. Wayarta ta ciro tare da rubutu sai ta miƙa ma wacce ke gefanta, da yake jiya sun haɗu to tasan ba ta magana dan haka ta amsa ta karanta sai ta ce.
“Hmmmm Sister, wai ce wa ya yi da baki zai mana tambayar kuma mutane biyar zasu ɗauka dan suna da mutane.” da jinjina kai tana kuma wani typing ɗin, bayan ɗayar ta duba ta ce.
“A ƙalla mutane 15, sun shiga kuma gamu mu huɗu.” alaman godiya ta mata tana mai da wayan tare da tsare ƙofan da kallo har wanda ke ciki ta fito, sannan wani ya shiga, haka haka har wacce ke kusa da ita ta fito rai ɓa ce, a kallo ɗaya ta fahimci akwai matsala, dan haka ta dafata tana ɗaga mata kai.
Jakkarta wanda yana kan kujera ta ɗauka tare da riƙewa sannan ta haɗa hannu ta tafa da ƙarfi, jin shuru yasa ta kaɗa kai dan ta tina mahaifiyar ta na barci, fita ta yi tana mai addu'a fita daga gida. Tafiya take a hankali cikin takatsantsan, har ta isa bakin titi, hannu ta sa ta tari nepep ɗin da ya tawo, take ya tsaya dai-dai ita, sai ta buɗe jakkatar sannan ta bashi wani paper, amma ya yi ya duba, sai ɗan Dattijon ya ce.
“Kurma ce ke?.” sai ta ɗaga mai kai.
“Babban titi, dari biyu da hamsin ne, amma ko ban dari biyu.” ya faɗa yana miƙa mata parper, ta amsa tana mai alaman godiya sannan ta shiga cikin, bayan sun hau titi da ƙyau, ta lumshe idanunta tana magana a cikin ranta har suka isa wajen, kuɗin ta bashi ya ba ta canji, sannan ta kalla babban wajen da ya ajiye ta, a hankali ta sauke ajiyan zuciya sannan ta fara tafiya cikin wajen. Driver ne ya bita da idanu dan ta bashi tausayi.
A tsakiyar cikin filin gidan TV na GOODNESS TV, gidan Tv ne da yake taka babbar rawa a hajar Kaduna. Ta tsaya tana mai bin mutane da kallo, dan akwai mutane ba laifi kowa na harkokinsa. A cikin ranta ne ta furta.
“Ya Allah badan ni ba, badan halina ba, dan soyayyar da kake ma Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama ❤️, kasa a yau na haɗu da CEO, ya min interview sannan na ci tare da fara aikin nan. Ya Allah ka cika min burina.” ta kai nan tana jin hawaye a cikin idanunta sai ci gaba da tafiya ta na mai ta ambaton Allah..........✍️
> Hmmmmm ✍️✍️✍️✍️ ba wasa *HASASHE KO BURI* tafiyar wannan na daban ne domin akwai abubuwan ban mamaki, taɓa zuciya, ruɗani da zalama irin na ɗan adam. Mu daihe zuwa.......... PAID BOOK ne 😏 by PRETTY SK NOVERLIST 🥰
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕📖
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9?mode=ac_t
*_HASASHE KO BURI_*
_SADAUKARWA_
*🌟 I proudly dedicate this platform to all the strong and creative minds of our team — JAW (Jajirtattu Writers Association).*
You are more than just writers — *you are voices, strength, and inspiration!* ✍️💪
🕊️ *May Allah keep us united, uplift us, and make our pens a means of positive change.*
Much love and respect to each and every one of you. ❤️🔥
*Keep shining, JAW family!* 🌺
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.
💔 *_HASASHE KO BURI_* 💔
> 📖 A powerful story filled with dreams, struggles, and destiny!
💡 *Ka shirya?* Wannan ba labari bane na wasa — *it’s a journey into the heart of dreams and reality!* 😍
🛤️ *Rayuwa tana tafiya...* _Kowa na da *burinsa*, amma ba kowa ne ke iya cimmawa ba. Some dreams are *sweet hopes*, others are silent battles_💭⚔️
Page3️⃣⏩4️⃣
*KADUNA*
*Bayan an kammala text, suka aka yi lecture sannna aka tashi, a parking lot suka tsaya suna ɗan tattauna daga baya Mymoon da Ma'ishat suka hau motan Mymoon suka bar school ɗin, sannna ita ma Muhibbat ta shiga motar Maryam dan sunfi kusa suka bar school ɗin.
Da idanuwa suka bi motan Maryam da ya bar makaranta, wani ɗan sanyi ne ke ratsa zuciyar Abbas in dai a ga wani abu na Maryam balle da ya hangi fuskantar ta. Trekking suka sha har gida duk da akwai nisa sosai, bayan sun shiga layin nasu, wani gida suka shiga ina da ba za ka yi tsammanin ganin su ba, ɗakin dake zaunen gidan suka zazzuna kan katifa. Gidan su Abbas ne da Shamo dan su gidansu ɗaya imfact yaran kishiyoyine amma babu mai ganewa dan wata muguwar shakuwace tsakaninsu, Ibrahim da Abdul kuma duk maƙotane amma ana suke ƙwana in da suka yi ƙofa ta waje, da yake ɗakin ba laifi akwai girma, katifar biyu suke amfani da shi sannan ga tsohuwar wardrobe ɗin su, wanda ana suka sanya kayansu, sai kuma renting da suke yi wajen Ado mai wanki.
“Na samo Numbers ɗin M-Ladies, na tura muku ta whatsApp.” Shamo ya faɗa tare da ciro arniyar wayansa.
“Wow mutumina, a gun Zubaida ka samu ko?.”
“Eh mana, sai ku fara gina love tin yanzu, balle kai I.B kasan Mymoon akwai ji da kai.” dariya suka yi sannna Abbas ya ce.
“Hmmmm Allah ya ganar da ku, dan wannna hanyar akwai matsala.....”
“Kul, kar ka mana mugun baki, yadda kake son Maryam haka muke son namu.”
“Dena tada jijiyan wuya, ni kunga na fita dan yau zan fara zuwa gareji.” dariya suka kwashe suna mai a dawo lafiya. Shikam ko a jikinsa ya yi waje tare da nufan gajeri dan fara aikin da ya sha wuya aka bashi dan wai ya girma sosai.
*Ma'esh*
A ƙofar gidan su Ma'esh ta faka, sannan suka yi sallama tare da rabuwa, ba ƙwarya, gidan su Ma'esh ya haɗu sosai, ciki ta shiga a in da ta hangi mota baƙa a harban gidan tana mai cin burin ta fara zuwa school da ita. Wani parlour ta shiga wanda ya gaji da haɗuwa, a kujera ta zauna tana kallon TVn dake aiki, ta jima babu motsin kowa sai daga bisani wata mata ta fito daga ɗaki.
“Ma'esh kin dawo?.” matar da a kallo ɗaya za ka ga mugun kaman da suke yi, sai dai shekaru su banbance.
“Aunty na dawo.” ta faɗa da kyar.
“Lafiya!? Me aka miki?.” wacce ta kira da Aunty ta nufeta da sauri, dafata ta yi tare da sanya hannu ta share mata hawayen idanunta.
“Faɗa min, what's wrong?.” Aunty ta faɗa.
“Na faɗa miki I need my own car but.....” sai wasu hawayen, da sauri ta miƙe tare da barin parlour, da idanu Aunty ta bi ta, tana mai jin zafi a ranta, dan idan kana so ka kanta a wani hali ka taɓa mata Ma'ishat.
“Bara Alhaji ya dawo dole yasan abin yi, domin buri na shine faranta miki rai.”
Tana shiga ɗakin ta kulle tare da hawa kan gadonta, wanda ya gaji da tsaruwa. Tasan dole Aunty ta ɗau mataki.
*Merry*
Merry tana yin horn aka buɗe mata, sannan ta shiga, tana yin parkinga ta nufi cikin parlour su, masu aiki ne kawai ta tadda dan har lokacin Mom ɗin ta ba ta dawo ba. Ba laifi nan ma gida ne mai sunan gida, dan a kwai komai na more rayuwa, kuma ko ina ya ji kuɗi, kana isowa za ka gane gidan sojoji ne dan uku suna gadi ta waje haka ciki akwai mutane biyar, manyan sojoji masu ƙarfi.
*Muheey*
*Kwance take kan kujera tana latsa waya cikin nishaɗi, dan tin bayan da ta shigo daga school ta haye kujera tana chart da wani wanda ba ta san waye ba, murmushi ne kwance a kan fuskarta. Sai dai muce Alhamdulillah, domin kuwa a kallo ɗaya za ka ma gidan ka fahimci akwai rashin wadata kaman na sauran amma akwai rufin asirin Allah, kiran sunanta a ka kuma yi dan haka ta miƙe da nufi ƙaramin tsakar gida amma a ɗan gyare yake.
“Haj. gani.” ta faɗa tana isa gaban matar dake zaune kan tabarma tana yankan kabeji.
“Na faɗa miki ki sha gari ki zo ki amsa girkin nan, kafin ki fice, yau Allah ya yi kin leƙo mu.” wani abu ne ya tsaya mata a rai, amma ta kasa magana, ganin haka bai da amfani shi yasa ta koma ɗaki dan shan gari ta amsa aikin kafin ta bar gidan zuwa in da take ƙwana.
*Mymoon*
Wani haɗaɗɗen place ne mai matukar haɗuwa, yana bene haka kuma ya tsari, stairs Mymoon ta fara takawa zuwa bedroom ɗinta, bayan ya shiga aljannar duniyar ta, ta shiga bayi ta yi wanka sannan ta fito ɗaure da towel tana tsane dogon gashin dake kanta. Zama ta yi tana mai kallon chocolate ɗin da ke kan bed, da sauri ta dauka tare da yaga ledan ta kai baki, dan ita akwai son kayan zaƙi.
*************************************
*KANO*
Bayan ta shiga wajen direct in da jiya ta shiga nan ta nufa tana da maimaita addu'oi a cikin ranta. Ta riga ta saba duk in da ta bi sai an zuba mata saboda irin shigarta, dan a yanzu ko a jikinta dan an bi ta da kallo. Bayan ta shiga wajen da kai ta gaishe su, sannan ta hau layi, in da mutane huɗu ne gabanta. Daga kallon wajen ta fahimci wanda ake jira yana nan. Wayarta ta ciro tare da rubutu sai ta miƙa ma wacce ke gefanta, da yake jiya sun haɗu to tasan ba ta magana dan haka ta amsa ta karanta sai ta ce.
“Hmmmm Sister, wai ce wa ya yi da baki zai mana tambayar kuma mutane biyar zasu ɗauka dan suna da mutane.” da jinjina kai tana kuma wani typing ɗin, bayan ɗayar ta duba ta ce.
“A ƙalla mutane 15, sun shiga kuma gamu mu huɗu.” alaman godiya ta mata tana mai da wayan tare da tsare ƙofan da kallo har wanda ke ciki ta fito, sannan wani ya shiga, haka haka har wacce ke kusa da ita ta fito rai ɓa ce, a kallo ɗaya ta fahimci akwai matsala, dan haka ta dafata tana ɗaga mata kai.