Sashe 4
Hasashe Ko Buri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tweens ta haifa masu matuƙar kama da shi. Ya ƙi wani auren dan haka ya neman musu wata tana rainan mai su, har zuwa fara tafiyan su, Hassan - Ukasha da kuma Hussain - Sadik, sun taso kansu ɗaya matasa masu jini a jika ga wayau da fasaha, ba yadda za ka yi ka banbance dan komai na su iri ɗaya ne, hatta mood ɗin su sauyawa yake, in yau wannan ne yake da fara'a ko gobe ɗayan ne, abu ɗaya zaka banbance su shima sai kuna tare shine idan suka yi magana domin Hassan ya fi taushin murya shi kuma Hussain muryansa na da sauti. Haka rayuwa taita tafiya har suka kai shekara 24, a wata rana kuwa aka wayi gari babu Alhaji Muhammad, wanda hakan ya yi sanadiyar bugawa zuciyar Hassan dan akwai shi da rauni sosai. Tabbas a lokacin saura kaɗan Hassan shima ya mutu dan har ƙasar waje aka kaisa, ya jima yana jinya kafin ya dawo dai-dai, Ni Umar nine abokinsa na layi, dan haka ni ya mayar ɗan uwana, komai da ni yake tattauan. Sai dai me Ukasha wani irin mutum ne wanda mai tsatsauran ra'ayi, in ya ce abu to babu fashi.
Yakan zo min da tambaya na bashi shawara, haka zan zauna na jero mai sai da ƙarshe ya ce nasa ya fi. Yana da halaye masu ƙyau shi yasa har yanzu nake tare da shi, akwai mutumci, sai dai baya ɗaukan raini da wasa, haka baya son yawan magana, shi dai a yi shuru kawai ayi shuru, ba ya yawan magana, hmmmmm karna jaku da yawa, bara dai na faɗa muku burin sa. Yana da buri biyu haka marigayi Hussain ma, burin na su ko na ce hasashensu suna ɗan kama sai dai akwai banbanci.
Ukasa Burinsa na farko shine cimma wannan matsayin da yake kai yanzu kenan, ya sha wiya sosai amma sai da ya ga ya cimma mallakan kamfanonin da ya yi niyya, baya damuwa da ko nawa ne zai ɓatar in dai ya cimma Burinsa, Sai na biyu shine Aure, yana son ya aure mata biyu a rana ɗaya, Bahaushiya da Bafullatana.
Hussain ma ya cimma Burinsa na farko, wanda sai da ya zageye ƙasashe 15 na duniya, na biyun kuma shine auren Yoruba da Igala, domin yana son al'adar yare.
In da abun yake shine; Ukasha ya ƙulla aniyar cika ma Hussain *Burinsa* dan haka ya yi *Hasashen* auren mata huɗu a rana ɗaya kuma kowacce da na ta yaren.........
“Umar! Umar!! Umar!!!.” take ya buɗe idanunsa ya zuba ma Ukasha yana faɗin.
“Na'am.”
“Tinanin me kake yi?.”
“Babu komai, Bara na koma office ɗina.” ɗaga haka Umar ya miƙa tare da fice, da idanu ya bi abokinsa har ya fice.
Yana fita ya shiga nasa office ɗin sannan ya zauna yana mai faɗin.
“Yau ko wani duniyar Ukasha zai kaimu neman yarinya oho........” sai ya lumshe idanunsa yana faɗi a cikin zuciyarsa “Ni yake sanya na bincika mai mace, sai na sha wiya na nemo irin macen da yake so, da munje sai ya ce ba tai ba, a ƙalla mun kai wata biyu amma mace ɗaya ce ta yi mai wata Bahaushiya, saura mata ukun...........
*KADUNA*
_Ma'esh_ haka ta hora kanta da ƙin cin abinci badan komai ba sai dan Aunty ta fahimci irin son da take ma mota, sam ta ƙi fitowa ma, har dare, tana jin lokacin da Uncle ya shigo wato mijin yayarta, aikam da shigorwa ko minti 10 ba'a yi ba yarinyar Aunty Rumaisa ta shigo ɗakin na ta.
“Aunty Ma'eh, Momyna tana kiranki.” daga haka ta yi waje, hijab ta zura sanna ta yi waje, babu kowa a babban parlour sai ta nufa ƙaramin, bayan ta shiga ta zauna daga gefe tana gaida Uncle cikin ladabi.
“Lafiya lau, Alhamdulillah, zauna a sama.” sai ta zauna tana facing Aunty, take Aunty ta sakar mata murmushi.
“Maman Ruma na ji ta ce, kina son mota dan zuwa school.... To ai ba ki iya mota ba kuma kinga ita nake so na fara siya ma wa dan ta dinga kai Ruma school. Ki bari da na fara siya mata sai ke kuma duk a cikin shekarar nan insha Allah.” ya kai maganar yana kallon Aunty, sai ya ga ta haɗe rai, tare da miƙe wa ta nufi babban parlour. Ma'isha tasan yau dole a baka carkey, ba a jima ba Uncle shima ya miƙe ya barsu.
A tsaye ya tadda da jikin fridge.
“Hayathy......”
“Dan Allah ka yi shuru Habiby, yanzu a ce Ruma ta girma ta nema abu kuma akwai amma a hanata."
“Haba Hayathy, wallahi ba haka bane, yanzu kinsan banda wani kuɗi, shike nan zan fara siya mata.”
“A'a ni banso, na haƙura." Sai ta fara tafiya da sauri ya riƙo hannunta yana zagayawa gabanta ya ce.
“Kinsan na tsana na ganki cikin wani hali. Me kike so?." Murmushi ta saki tana mai cewa.
“Kaba Ma'isha aron prado kafin ka siya mata."
“Shike nan.” sai ta ɗaga mai kai. Tare suka koma ɗayan parlour, a idan Ma'esh ta saki wani murmushi dan ta san a yau dole burinta ya cika.
“Na bar miki motata prado.” Uncle ya faɗa yana miƙa ma Ma'esh car key, da uban tsalle ta isa gabansa ta na amsa tare da mai godiya kaman za ta shige ƙasa, da yake ta iya mota sosai, da gudu ta bar ɗakin, Aunty da Uncle suka tintsire da dariya.
*Muheey*
* Misalin 4:12pm na rana ta zura hijab ɗin ta sannan ta fita a gidan, sai da ta ɗan yi tafiya mai tsayi domin kuwa layin na su akwai tsayo, wani gidane me gate black ta shiga, ba laifi gidan mai ƙyau ne, knocking ta yi ba'a jima ba aka buɗe, matar da ke tsaye ta kalla Muheey tana faɗaɗa murmushi tare da faɗin.
“Na kira wayanki not reachable.” sai bayan da ta shiga harabn gidan tukun Muheey ta ce.
“Network, na leƙa gida ne.”
“Ni dai in ce.” A ƙawataccen parlour suka zauna, take muhibbat ta nufi wani ɗaki in da take ƙwana tana mai cire hijab ɗin ta, sannan ta zauna kan wani gado mai shegen ƙyau. Tana fatan Alhaji Ahmed kar ya dawo nan kusa, dan ko ya dawo baya fin sati ɗaya, yake koma wa aiki, in da a chine yake aiki a wani Company, yakanfi wata biyu a can. Ya auro ƴar uwarsa ce ya aje ta a wannnan layin, in da ya haɗa shegen gida, Mariya ba ta iya zama ita kaɗai a gidan kuma gashi su a salin ƴar Kebbi ne, shine Alhaji Ahmed ya nema da ɗaya daga cikin yaran Malam Yaƙin da a dinga ta ya Mariya kwana shine Muheey ta tare abinta, takan kwana biyu ba ta leƙaba, dan anan tana jin daɗin rayuwar gida kuma take fatan ta samu mijin kamann Alhaji Ahmed.
Parlour ta dawo ta zauna gefen Mariya. Mariya ba wata babba ba ce dan da kaɗan za ta girma Muheey.
“Aunty Mariya ina son na roƙe ki wani abu.” Muheey ta faɗa tana kallon Mariya. Ɗaga mata kai ta yi alaman ta na ji, take da dasa da faɗin.
“Kinsan group ɗina na school M-Ladies koh?.”
“Eh kina ban labarin su.”
“To dukka suna da mota, wallahi suna cinye wankan, kina yawon faɗa min ina da ƙyau da iya jan hankali namiji, to wallahi a school sai kana filawa, hatta wasu daga kayanki in nasa sai na je ina jin nakai sai na ga sun kereni." Ta kai maganar tana mai da idanunta ga tv, hannu Mariya ta sa tana dafe kafaɗarta.
“Wallahi Muheey, kina da ƙyau sosai, kuma insha Allah mai kuɗin dai za ki aura, yanzu dai ki bari zuwa gobe duk yadda muka yi da Alhaji, sai na faɗa miki, sai ki dinga aron motata tunda ni yanzu na bar zuwa aiki saboda ciwona.” takai maganar tana ɗan tari. Take tausayin Mariya ya kamata saboda ita sikila ce, yau lafiya gobe rashin lafiya a haka dai take lallaɓawa shi yasa tabar aikin da ta fara yi anan...........✍️
END.
> Hmmmmm ✍️✍️✍️✍️ ba wasa *HASASHE KO BURI* tafiyar wannan na daban ne domin akwai abubuwan ban mamaki, taɓa zuciya, ruɗani da zalama irin na ɗan adam. Mu daihe zuwa.......... PAID BOOK ne 😏 by PRETTY SK NOVERLIST 🥰
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕
Part 7️⃣⏩8️⃣
*ABUJA*
_____Sun jima suna tafiya a mota kafin Ukasha ya yi parking a gefen wani gida sai a lokacin ya buɗe baki ya ce.
“Common ƴam mata huɗu sun gagara ka samo min, ji bi wadda ka kai ni wajen ta last hmmmm.”
“Ukasha, kai fa kace mace ta kasance da abubuwa biyar na farko mai natsuwa, siririya, mai sakin fuska sannan wacce tsayinta kar ya wuce ƙirjinka, sannan mai addini. Amma ba ya maka duk wacce na kawo maka.”
“Kai ne ba ka iya tsaɓe ba sam, Murja - Bahaushiya, wata ƴar lukuta da ita, sam ba ta min ba.” Fita suka yi yana mai kiran wata number, bayan ya yi magana ya ce ma Umar.
“A facebook muka haɗu, kuma hotonta ya min shine na zo na ganta, Fulani ce.” kai kawai Umar ya ɗaga yana tsanar wanna burin na Ukasha.
Basu jima ba wata ta fito daga wanna gidan. Budurwa ce amma mai irin garin jikin nan dan za ka sa ci ta haihu ma, bayan sun gaisa, Umar ya shiga mota yana matse dariyarsa, domin kuwa wannna sam ba za ta yi ba, ta na da ƙiba sosai, haka kuma daga ganinta akwai rawar kai. Bai jima ba ya shigo motar tare da figarta da uban gudu.
“Malam ban shirya mutuwa ba.” Umar ya faɗa yana murmushi sai Ukasha ya ce.
“Wallahi ba haka hotan yake ba, gaskiya Umar ka ci gaba da neman min maybe na dace.” Haka suka ɗan yi hira har suka isa, wanda kusan dukkan hirar akan sauran ƴam matan ne.
Yakan zo min da tambaya na bashi shawara, haka zan zauna na jero mai sai da ƙarshe ya ce nasa ya fi. Yana da halaye masu ƙyau shi yasa har yanzu nake tare da shi, akwai mutumci, sai dai baya ɗaukan raini da wasa, haka baya son yawan magana, shi dai a yi shuru kawai ayi shuru, ba ya yawan magana, hmmmmm karna jaku da yawa, bara dai na faɗa muku burin sa. Yana da buri biyu haka marigayi Hussain ma, burin na su ko na ce hasashensu suna ɗan kama sai dai akwai banbanci.
Ukasa Burinsa na farko shine cimma wannan matsayin da yake kai yanzu kenan, ya sha wiya sosai amma sai da ya ga ya cimma mallakan kamfanonin da ya yi niyya, baya damuwa da ko nawa ne zai ɓatar in dai ya cimma Burinsa, Sai na biyu shine Aure, yana son ya aure mata biyu a rana ɗaya, Bahaushiya da Bafullatana.
Hussain ma ya cimma Burinsa na farko, wanda sai da ya zageye ƙasashe 15 na duniya, na biyun kuma shine auren Yoruba da Igala, domin yana son al'adar yare.
In da abun yake shine; Ukasha ya ƙulla aniyar cika ma Hussain *Burinsa* dan haka ya yi *Hasashen* auren mata huɗu a rana ɗaya kuma kowacce da na ta yaren.........
“Umar! Umar!! Umar!!!.” take ya buɗe idanunsa ya zuba ma Ukasha yana faɗin.
“Na'am.”
“Tinanin me kake yi?.”
“Babu komai, Bara na koma office ɗina.” ɗaga haka Umar ya miƙa tare da fice, da idanu ya bi abokinsa har ya fice.
Yana fita ya shiga nasa office ɗin sannan ya zauna yana mai faɗin.
“Yau ko wani duniyar Ukasha zai kaimu neman yarinya oho........” sai ya lumshe idanunsa yana faɗi a cikin zuciyarsa “Ni yake sanya na bincika mai mace, sai na sha wiya na nemo irin macen da yake so, da munje sai ya ce ba tai ba, a ƙalla mun kai wata biyu amma mace ɗaya ce ta yi mai wata Bahaushiya, saura mata ukun...........
*KADUNA*
_Ma'esh_ haka ta hora kanta da ƙin cin abinci badan komai ba sai dan Aunty ta fahimci irin son da take ma mota, sam ta ƙi fitowa ma, har dare, tana jin lokacin da Uncle ya shigo wato mijin yayarta, aikam da shigorwa ko minti 10 ba'a yi ba yarinyar Aunty Rumaisa ta shigo ɗakin na ta.
“Aunty Ma'eh, Momyna tana kiranki.” daga haka ta yi waje, hijab ta zura sanna ta yi waje, babu kowa a babban parlour sai ta nufa ƙaramin, bayan ta shiga ta zauna daga gefe tana gaida Uncle cikin ladabi.
“Lafiya lau, Alhamdulillah, zauna a sama.” sai ta zauna tana facing Aunty, take Aunty ta sakar mata murmushi.
“Maman Ruma na ji ta ce, kina son mota dan zuwa school.... To ai ba ki iya mota ba kuma kinga ita nake so na fara siya ma wa dan ta dinga kai Ruma school. Ki bari da na fara siya mata sai ke kuma duk a cikin shekarar nan insha Allah.” ya kai maganar yana kallon Aunty, sai ya ga ta haɗe rai, tare da miƙe wa ta nufi babban parlour. Ma'isha tasan yau dole a baka carkey, ba a jima ba Uncle shima ya miƙe ya barsu.
A tsaye ya tadda da jikin fridge.
“Hayathy......”
“Dan Allah ka yi shuru Habiby, yanzu a ce Ruma ta girma ta nema abu kuma akwai amma a hanata."
“Haba Hayathy, wallahi ba haka bane, yanzu kinsan banda wani kuɗi, shike nan zan fara siya mata.”
“A'a ni banso, na haƙura." Sai ta fara tafiya da sauri ya riƙo hannunta yana zagayawa gabanta ya ce.
“Kinsan na tsana na ganki cikin wani hali. Me kike so?." Murmushi ta saki tana mai cewa.
“Kaba Ma'isha aron prado kafin ka siya mata."
“Shike nan.” sai ta ɗaga mai kai. Tare suka koma ɗayan parlour, a idan Ma'esh ta saki wani murmushi dan ta san a yau dole burinta ya cika.
“Na bar miki motata prado.” Uncle ya faɗa yana miƙa ma Ma'esh car key, da uban tsalle ta isa gabansa ta na amsa tare da mai godiya kaman za ta shige ƙasa, da yake ta iya mota sosai, da gudu ta bar ɗakin, Aunty da Uncle suka tintsire da dariya.
*Muheey*
* Misalin 4:12pm na rana ta zura hijab ɗin ta sannan ta fita a gidan, sai da ta ɗan yi tafiya mai tsayi domin kuwa layin na su akwai tsayo, wani gidane me gate black ta shiga, ba laifi gidan mai ƙyau ne, knocking ta yi ba'a jima ba aka buɗe, matar da ke tsaye ta kalla Muheey tana faɗaɗa murmushi tare da faɗin.
“Na kira wayanki not reachable.” sai bayan da ta shiga harabn gidan tukun Muheey ta ce.
“Network, na leƙa gida ne.”
“Ni dai in ce.” A ƙawataccen parlour suka zauna, take muhibbat ta nufi wani ɗaki in da take ƙwana tana mai cire hijab ɗin ta, sannan ta zauna kan wani gado mai shegen ƙyau. Tana fatan Alhaji Ahmed kar ya dawo nan kusa, dan ko ya dawo baya fin sati ɗaya, yake koma wa aiki, in da a chine yake aiki a wani Company, yakanfi wata biyu a can. Ya auro ƴar uwarsa ce ya aje ta a wannnan layin, in da ya haɗa shegen gida, Mariya ba ta iya zama ita kaɗai a gidan kuma gashi su a salin ƴar Kebbi ne, shine Alhaji Ahmed ya nema da ɗaya daga cikin yaran Malam Yaƙin da a dinga ta ya Mariya kwana shine Muheey ta tare abinta, takan kwana biyu ba ta leƙaba, dan anan tana jin daɗin rayuwar gida kuma take fatan ta samu mijin kamann Alhaji Ahmed.
Parlour ta dawo ta zauna gefen Mariya. Mariya ba wata babba ba ce dan da kaɗan za ta girma Muheey.
“Aunty Mariya ina son na roƙe ki wani abu.” Muheey ta faɗa tana kallon Mariya. Ɗaga mata kai ta yi alaman ta na ji, take da dasa da faɗin.
“Kinsan group ɗina na school M-Ladies koh?.”
“Eh kina ban labarin su.”
“To dukka suna da mota, wallahi suna cinye wankan, kina yawon faɗa min ina da ƙyau da iya jan hankali namiji, to wallahi a school sai kana filawa, hatta wasu daga kayanki in nasa sai na je ina jin nakai sai na ga sun kereni." Ta kai maganar tana mai da idanunta ga tv, hannu Mariya ta sa tana dafe kafaɗarta.
“Wallahi Muheey, kina da ƙyau sosai, kuma insha Allah mai kuɗin dai za ki aura, yanzu dai ki bari zuwa gobe duk yadda muka yi da Alhaji, sai na faɗa miki, sai ki dinga aron motata tunda ni yanzu na bar zuwa aiki saboda ciwona.” takai maganar tana ɗan tari. Take tausayin Mariya ya kamata saboda ita sikila ce, yau lafiya gobe rashin lafiya a haka dai take lallaɓawa shi yasa tabar aikin da ta fara yi anan...........✍️
END.
> Hmmmmm ✍️✍️✍️✍️ ba wasa *HASASHE KO BURI* tafiyar wannan na daban ne domin akwai abubuwan ban mamaki, taɓa zuciya, ruɗani da zalama irin na ɗan adam. Mu daihe zuwa.......... PAID BOOK ne 😏 by PRETTY SK NOVERLIST 🥰
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕
Part 7️⃣⏩8️⃣
*ABUJA*
_____Sun jima suna tafiya a mota kafin Ukasha ya yi parking a gefen wani gida sai a lokacin ya buɗe baki ya ce.
“Common ƴam mata huɗu sun gagara ka samo min, ji bi wadda ka kai ni wajen ta last hmmmm.”
“Ukasha, kai fa kace mace ta kasance da abubuwa biyar na farko mai natsuwa, siririya, mai sakin fuska sannan wacce tsayinta kar ya wuce ƙirjinka, sannan mai addini. Amma ba ya maka duk wacce na kawo maka.”
“Kai ne ba ka iya tsaɓe ba sam, Murja - Bahaushiya, wata ƴar lukuta da ita, sam ba ta min ba.” Fita suka yi yana mai kiran wata number, bayan ya yi magana ya ce ma Umar.
“A facebook muka haɗu, kuma hotonta ya min shine na zo na ganta, Fulani ce.” kai kawai Umar ya ɗaga yana tsanar wanna burin na Ukasha.
Basu jima ba wata ta fito daga wanna gidan. Budurwa ce amma mai irin garin jikin nan dan za ka sa ci ta haihu ma, bayan sun gaisa, Umar ya shiga mota yana matse dariyarsa, domin kuwa wannna sam ba za ta yi ba, ta na da ƙiba sosai, haka kuma daga ganinta akwai rawar kai. Bai jima ba ya shigo motar tare da figarta da uban gudu.
“Malam ban shirya mutuwa ba.” Umar ya faɗa yana murmushi sai Ukasha ya ce.
“Wallahi ba haka hotan yake ba, gaskiya Umar ka ci gaba da neman min maybe na dace.” Haka suka ɗan yi hira har suka isa, wanda kusan dukkan hirar akan sauran ƴam matan ne.