BABI NA GOMA SHA BIYAR "Zuwa nayi ki
Duk Kyan Takalmi Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
maimaita min kalmar da kika fada min a
waya a daren jiya. Inji dr s yake fadawa af a
lkcn da suke tsaye a kfr gdnsu suna zance
da yammacin ranar asabar. Af tayi mrmshi
tasa hannu ta rufe ido dn kunya. Yace,
daman na sani ba zaki iya fada ba,idan kika
ganni amma a waya harda fada da
maimaitawa. Toni bari na fada miki 2nda
ba zaki iya fada min a fili ba. Ina sonki kmr
yadda kaza take son kwanta,bazan iya
rabuwa dake ba kmr yadda ba za a iya raba
hanta da jini ba. Koba haka kika ce min jiya
ba? 2nda nake ban taba jin irn wadannan
kalamai ba sai jiya a bakinki. Kin iya
hausa,sannan da wuya ki fadi marar
amfani,shiyasa kike kara shiga raina. Na
yaba da yadda kike sona sbd allah haka iana
jindadin yadda kike kula dani a kowanne
hali nake ciki,kina kula ki turo min sakon
tausayawa da tausasa zuciya. Duk da har
yanzu y.husaini baice min komai ba akn
hukuncin daya yanke a kaina. Idan na
kirashi ina jinsa faram2 nasan babu
matsala.idan ma akwai matsala ina addu'a
allah ya kawar da ita ya tankado mana da
alkhairai. Af ta marairaice ido tayi mrmsh
tace, amin ya allah. Tana rufe bakinta sai
taji an daka mata duka a baya ance,shegiya
aisha umar zance kikeyi da yamman nan?
Tayi sauri ta waiwaya cike da takaici sai taga
ummi kawarta ce. Al'amarin ummi sai
addu'a sbd ta zama abar a tausaya mata,
kai kace sabuwar mahaukaciya ce sbd
rashin kwanciyar hnkl da talauci ko zanin
daurawar kirki babu a jikinta,ita da goyon
bakikirin a cikin tsummokarai. Yadda dr s ya
kaikaice yana kallon ummi sama da kasa
shiyasa af jin kunya. Da kunya ta nuna
ummi tace kawarta ce,dk da ba zaman
karya suke yi ba ita dashi. Sai suru2 ummi
takeyi barkatai babu nutsuwa idan tayi
magana daya saita dakawa farida duka ta
dauko ashar ta kwararo mata,ta dauka
burge shuraim takeyi. Kokari take ta
tonawa farida asiri dn harta fara cewa badai
wannan mu2min an bane,yazo da kafarsa?
Suna shiga dakin af sai ummi tace,aisha
umar wanne malamin ne ya tsaya miki kika
sami wannan tsalelen,nima ki raka ni? Kada
dai kice min likitan nan ne da kikeso baya
sonki,wanda malam yayi miki aiki a kansa.
Kinsan aikin malamn nan fa yanaci,yanzu
gashi naki yaci yazo har kfr gidanku,gsky
mu2mn nan ya hadu nifa na zaci baya jin
hausa,na dauka farar fata ne,mu2min nan
kadara ne,ga kyau ga kudi harya fiki kyau
fa. Daman banda aikin malami yaya za a yi
mu2min nan ya kalle ki,kinga yadda yake
sonki kuwa naga sai wani kallonki yakeyi.
Nima dai ba laifi ina dan ganin cigaba a ckn
ayyukan dana rarrabwa malamai kashi-kashi
matsalar da ake samu ni inayi,budurwarsa
ma tanayi,uwarsu ma tanayi dn su raba mu.
Shiyasa bana ganin abubuwana suna tafiya
dai-dai. Dadin dadawa bani da kudi,kin san
aiki sai da siyen kayan sadaka,duk kayan
dakina sun kare,yanzu ko kmen zanyi ma
banida ko katifa dk na siyar. Kinga yanzu
ma daga wajen wani nake a lungun sharifai
makociyarmu ta hadani dashi,shima dubu 3
yace nakai za a yi aiki,sannan a yanka
kaza,shiyasa naji dadin dubu biyun nan daya
bani. Af tayi shiru dn takaici ko iya kallon
fskrta batayi na,tacigaba da kirga himilin
kudinta data iske a cikin ambulan din daya
bata. Sababbin 'yan dubu dubu ne har guda
ashirin,dubu ashirin ya bata hade da wani
dan karamin kati (greeting card) mai dauke
da kalaman soyayya dadada
2nda Allah ya halicce taba a taba yi mata
kyautar kudi mai dimbin yawa ba irin
wannan,dadin dadawa kyautar daga wajen
masoyinta ne. Ta gama karanata katin, saita
rungume shi a kirjinta, tace Allah srk
likitana. Kai Allah kaine abun godiya ngd
maka. Ummi tazo ta nanikewa af,tace,cafdi
dk wannan himilin kudin,ke ya bawa?
Daman ance ana yin asirin bada kudi sai
kaga mu2m yanayi maka kyauta ba a
hayyacinsa ba,irinsa nake so a yiwa yasar.
Dn Allah farida ki raka ni wajen
malaminki,kinga tsakaninmu dake babu
boye-boye. Takaicin abn data ke fada da
warin dattin bakinta,dana 'yarta ne suka
addabi af,taji kmr zata yi amai,tmkr
xuciyarta zata hautsuno ya fito waje. Ta
daga ido tana kallon ummi dn takaici ta
kasa ce mata komai. Ta mike tsaye ta daga
labulen kofa dn iska ta shigo,ta kade kauri
da karnin da dakin ya kidime. Ta wuce taje
kwandon kayan wanke wanke ta dauko
kwano da kofi ta zubo mata abnci da ruwan
sha ta kawo mata. Taga alamar yunwa
sukeji daga ita har 'yarta. Tana kawo musu
suka hau ci hannu baka hannu kwarya tmkr
wadanda suka kai azumi a lkcn rani. Af ta
koma gefe taci gaba ga rangadawa
masoyinta sakon gdy a cikin wayarta,ta
tuttura masa. Ummi zata sake yi mata
maganr bokaye af ta dakatr da ita da
hannu. Tace ummi dn Allah kici abincinki
kiyi shiru,kada ki kware idan kin gama kya
yi mun tatsuniyar. Ummi ta maimaita,
tatsuniya kuma?
DUK KYAN TAKALMI 3* 6
Af tace,ai gara ma tatsuniya,yara suna
karuwa sbd dk tatsuniya gargadi ce,amma
wannan lbrn naki gara in saurari kidan
garaya da in cigaba da sauraronki.allah ya
shrye ki ummi. Ummi ta koma ta zauna tayi
kulas tana ci tana gyada kai tana fadi a
ranta,lallai dan adam, wulakanci aisha umar
zatayi min dk irin halaccin danayi mata na
rakata inda aka jawo mata hnklnsa yazo
yana sonta,har yake cusa mata kudi,shine
na zama abar kyara a wajenta? Da ummi da
'yarta suka gama con abinci aisha farida ta
kwashe kwanunkan ta dawo ta zauna, ta
dubi ummi wacce 2ni alamomin bacin rai
sun bayyana fskrta. Af tace, ummi yaya su
hjyrki? Ta tabe baki tace, suna na kalau.
Keda naki sake nemana ba 2n ranar da
muka rabu dake daga gidan malam. Ai kya
zo kice min wannan bukata ta samu kiyi
min godiya. Amma shiru babu ke babu
labari. Koda yake ba zaki zoba dn kin fara
samun daula,gashi harda waya a hannu kina
daddannawa ai dole ki guje ni.af tayi
mrmshn krfn hali tace, naje nemanki mana
na tarar ba kya gidanki,facalarki tace an
sake ki. Har kinyi rshn m2mci kala2 kince
asiri sukayi miki ke ma saikin ga bayansu.
Haba ummi me yake damunki ne,kina abu
kmr baki taba shiga aji ba?
Ummi ta fusata tace, dole mana kice
haka,ai ke aiki yaci ni da baici ba sai in
zauna in zura ido? Kina ganin har yassar
yayi aurensa yaki ya mayar dani ko ganina
baya son yi. Af tace, yayi min dai-dai gsky
ba dn kin tako kinzo gidanmu ba har aba
bana son ganinki,kuma koda kuskure bazan
kara taka gidanku ba. Sbd kin kusa halaka
ni,kin tozarta ni duniya da lahira. Ke ba
kawar kirki bace ummi,dk mai yawo dake
ma sai ya halaka. Ummi ta fusata tace, to
naji kuma dk wulakancin da kika yimin nina
tako nazo gidanku, dk ranar da kika ganni a
gidanku kiiyi min dk wulakancin da kika ga
dama. Ta zabura zata mike af ta riketa ta
mayar da ita ta zaunar. Tace, yo hkr gsky
nakeso na fada miki,ita kuwa gsky daci
gareta. Ummi,fada miki ne ban yi ba amma
jana gidan boka da kikaui kika zuga ni na
ranto kudi,kin jawo min bakar masifa a
rayuwata. Aikinsa bai min amfanin komai
ba,har kulle ni akayi a ofoshin 'yansanda
sbd wannan kudi,shi kuwa wanda akayi min
asirin dn yasoni saima ya sake tsanata.
Ummi bazan boye miki ba saida nayi kuka
da hawayena,nayi allah wadai da halayenki.
Ni mai yafiya ce, na yafe miki,amma fa kin
cuceni. Ummi ta harari af tace me kike so
kice min bayan nan kin samu,gashi nan yazo
wajenki? Af ta soko mata tata harara tace
har yanzu baki saduda bako, ba zaki daina
gasgata karairayin 'yan danfara bako? To
bari na fada miki wannan mu2min da kika
kaini wajensa macuci ne,kema kinsan da
haka,tawada ce ya zuba a ruwa ya bamu sai
laya aka rubuta alifun,ba'un da sauransu
tsabar ya mayar damu jahilai. Ke bari ma
na baki labarin dk abnda ya faru bayan
rabuwata dake. Kinci sa'a anti abida bata
nan, da yau saita wanke ki,sbd taki jinin
taga mace mai bin bokaye. Habba ummi
yanzu mai bin boka ya kara miki,kin kadar
da dk abnda kika mallaka a duniya kina
yawo a cikin tsumma keda 'yarki ko wanka
babu. Mai yassar zaiyi dake a haka kmr
tababbiya? Ai har abada ba zaki ga dai'dai
ba idan dai baki daina bin bokaye ba. Ummi
da nayi istigifari na mayr da gaba daya
lamurana wajen Allah a saukake. Ya kawo
min dr s cikin kwanciyar hnkl. Ina ma zaki
bi hanyar dana bi dakin samu yassar cikin
sauki ba tareda kin kashe ko sisi ba. Da
rayuwarki ta gyaru duniya da lahira,hnkli ya
kwanta,kin fita daga talauci dacin bashi.
Ummi tayi sororo da alama jikinta yayi
sanyi,ta fada cike da sanyin jiki. Aisha umar
fada min yadda kika yi. Af ta gyara zama ta
bawa ummi labarin dk abnda ya faru da
ita,2n daga ranar da suka rabu da ita,har
izuwa rana irin tayau. Ummi ta buga tagumi
tana sauraron af daga dukkan alamu tana
gasgata nasihohinta. Da af takai aya,sai
ummi tayi ajyr zuciya. Tace,aisha umar kinyi
gsky,to yanzu meye shawararki? Ta ina zan
fara? Af tayi dry tace, ta inda na fara zaki
fara,kum kema ki riki wadannan matakai
biyar da abida tabani, ki riki kissar malamai
nan da yasa matar na ta debo masa nonon
bauna. Ki rabu da bin 'yan tsibbu ba sai
wani ya fada miki ba,kema kin san babu
riba. Ummi ta sharce hawaye tace, gsky ne,
nima ina tsoron haduwata da
ubangiji,sannan ga sunanan ya baci a garin
nan dk wanda ya danni,yasan ina bin
bokaye,har da 'yan ina da kare nake bi.
Yanzu yaya zanyi aisha umar? Saita rushe
da kuka. Af tace, laifin da kikayi tsakaninki
da ubangiji zai yafe miki,idan kika tuba.
Laifin da kikayi wa wani ne Allah bazai yafe
miki ba saikin je kin nemi gafarar wadanda
kika yiwa laifin. Wannan shine mataki na
farko da zaki fara takawa. Kiyi ta istgifari da
lahaula kiyi ta addu'a akan Allah ya juyo
miki da hnklin yassar ya dawo gareki. Abu
na biyu ki zamo mai tsananin hkr, karki ga
idan kinga an sami jinkiri,bai kuyo gareki
bada wuri. Na 3 ki kama mu2ncinki,kija
ajinki kada ki sake binsa ko waninsa kina
rokonsa ya mayr dake. Idan kika rike guda
ukun nan zaki ga yadda Allah zai yi dake.
Ummi ta zauna shiru tana 2nani,ta kasa
cewa komai,canta dago ta dubi af. Tace,
yassar fa ya tsaneni, ya tsani ya ganni ko a
hanya. Sai naje nayi masa hayaniya nema
yake aiko min da dubu 1 ko 2 a wata na
abincin 'yarsa. Af tace,to saime? Bake kika
jawa kanki ba? Ai halin mu2m ke sawa a
tsane shi,ki gyara halinki ki gani idan baiso
kiba. Ki dinga wanka kina tsaftace jikinki
dana 'yarki,ki rage magana barkatai da
yawo a gari,ki zauna a gidanku ki riki sallah
da zumi da lazimi,kina ta addu'a kiga yadda
Allah zai sauya ki. Ummi tace, insha Allahu
zanyi duk yadda kik ce min, yanzu ma daga
nan gidan sirikata zanje na nemi gafararta
da facalata dashi kansa yasar din,nace
kuskure nayi dana biyewa zancen malamai.
Sai in koma gida in zauna in daina yawo in
dinga sana'a ina biya dimbin bashin dake
kaina. Aisha umar ngd,madalla sai kin ganni
kuma. Ta tashi ta dauko 'yarta ta goya a
baya,jikinta sanyi kalau. Af ta bude jakar
kayanta ta tsinto mata atamfofi kala biyu
tsofaffi ta bata,ta sake zaro nairi dubu 1
daga cikin kudin da dr s yabata ta hada
mata. Sai gdy ummi keyi tana murna. Ta
rakata har bakin titi ta hau acaba ta tafi. Af
ta dawo gida cike da tausayin kawarta mayi
mata addu'ar Allah ya shirye ta, Allah ya sa
abunda take fada a bakinta ya shiga har
cikin zuciyarta ASUBA TAGARI UMMIN
YASIR
waya a daren jiya. Inji dr s yake fadawa af a
lkcn da suke tsaye a kfr gdnsu suna zance
da yammacin ranar asabar. Af tayi mrmshi
tasa hannu ta rufe ido dn kunya. Yace,
daman na sani ba zaki iya fada ba,idan kika
ganni amma a waya harda fada da
maimaitawa. Toni bari na fada miki 2nda
ba zaki iya fada min a fili ba. Ina sonki kmr
yadda kaza take son kwanta,bazan iya
rabuwa dake ba kmr yadda ba za a iya raba
hanta da jini ba. Koba haka kika ce min jiya
ba? 2nda nake ban taba jin irn wadannan
kalamai ba sai jiya a bakinki. Kin iya
hausa,sannan da wuya ki fadi marar
amfani,shiyasa kike kara shiga raina. Na
yaba da yadda kike sona sbd allah haka iana
jindadin yadda kike kula dani a kowanne
hali nake ciki,kina kula ki turo min sakon
tausayawa da tausasa zuciya. Duk da har
yanzu y.husaini baice min komai ba akn
hukuncin daya yanke a kaina. Idan na
kirashi ina jinsa faram2 nasan babu
matsala.idan ma akwai matsala ina addu'a
allah ya kawar da ita ya tankado mana da
alkhairai. Af ta marairaice ido tayi mrmsh
tace, amin ya allah. Tana rufe bakinta sai
taji an daka mata duka a baya ance,shegiya
aisha umar zance kikeyi da yamman nan?
Tayi sauri ta waiwaya cike da takaici sai taga
ummi kawarta ce. Al'amarin ummi sai
addu'a sbd ta zama abar a tausaya mata,
kai kace sabuwar mahaukaciya ce sbd
rashin kwanciyar hnkl da talauci ko zanin
daurawar kirki babu a jikinta,ita da goyon
bakikirin a cikin tsummokarai. Yadda dr s ya
kaikaice yana kallon ummi sama da kasa
shiyasa af jin kunya. Da kunya ta nuna
ummi tace kawarta ce,dk da ba zaman
karya suke yi ba ita dashi. Sai suru2 ummi
takeyi barkatai babu nutsuwa idan tayi
magana daya saita dakawa farida duka ta
dauko ashar ta kwararo mata,ta dauka
burge shuraim takeyi. Kokari take ta
tonawa farida asiri dn harta fara cewa badai
wannan mu2min an bane,yazo da kafarsa?
Suna shiga dakin af sai ummi tace,aisha
umar wanne malamin ne ya tsaya miki kika
sami wannan tsalelen,nima ki raka ni? Kada
dai kice min likitan nan ne da kikeso baya
sonki,wanda malam yayi miki aiki a kansa.
Kinsan aikin malamn nan fa yanaci,yanzu
gashi naki yaci yazo har kfr gidanku,gsky
mu2mn nan ya hadu nifa na zaci baya jin
hausa,na dauka farar fata ne,mu2min nan
kadara ne,ga kyau ga kudi harya fiki kyau
fa. Daman banda aikin malami yaya za a yi
mu2min nan ya kalle ki,kinga yadda yake
sonki kuwa naga sai wani kallonki yakeyi.
Nima dai ba laifi ina dan ganin cigaba a ckn
ayyukan dana rarrabwa malamai kashi-kashi
matsalar da ake samu ni inayi,budurwarsa
ma tanayi,uwarsu ma tanayi dn su raba mu.
Shiyasa bana ganin abubuwana suna tafiya
dai-dai. Dadin dadawa bani da kudi,kin san
aiki sai da siyen kayan sadaka,duk kayan
dakina sun kare,yanzu ko kmen zanyi ma
banida ko katifa dk na siyar. Kinga yanzu
ma daga wajen wani nake a lungun sharifai
makociyarmu ta hadani dashi,shima dubu 3
yace nakai za a yi aiki,sannan a yanka
kaza,shiyasa naji dadin dubu biyun nan daya
bani. Af tayi shiru dn takaici ko iya kallon
fskrta batayi na,tacigaba da kirga himilin
kudinta data iske a cikin ambulan din daya
bata. Sababbin 'yan dubu dubu ne har guda
ashirin,dubu ashirin ya bata hade da wani
dan karamin kati (greeting card) mai dauke
da kalaman soyayya dadada
2nda Allah ya halicce taba a taba yi mata
kyautar kudi mai dimbin yawa ba irin
wannan,dadin dadawa kyautar daga wajen
masoyinta ne. Ta gama karanata katin, saita
rungume shi a kirjinta, tace Allah srk
likitana. Kai Allah kaine abun godiya ngd
maka. Ummi tazo ta nanikewa af,tace,cafdi
dk wannan himilin kudin,ke ya bawa?
Daman ance ana yin asirin bada kudi sai
kaga mu2m yanayi maka kyauta ba a
hayyacinsa ba,irinsa nake so a yiwa yasar.
Dn Allah farida ki raka ni wajen
malaminki,kinga tsakaninmu dake babu
boye-boye. Takaicin abn data ke fada da
warin dattin bakinta,dana 'yarta ne suka
addabi af,taji kmr zata yi amai,tmkr
xuciyarta zata hautsuno ya fito waje. Ta
daga ido tana kallon ummi dn takaici ta
kasa ce mata komai. Ta mike tsaye ta daga
labulen kofa dn iska ta shigo,ta kade kauri
da karnin da dakin ya kidime. Ta wuce taje
kwandon kayan wanke wanke ta dauko
kwano da kofi ta zubo mata abnci da ruwan
sha ta kawo mata. Taga alamar yunwa
sukeji daga ita har 'yarta. Tana kawo musu
suka hau ci hannu baka hannu kwarya tmkr
wadanda suka kai azumi a lkcn rani. Af ta
koma gefe taci gaba ga rangadawa
masoyinta sakon gdy a cikin wayarta,ta
tuttura masa. Ummi zata sake yi mata
maganr bokaye af ta dakatr da ita da
hannu. Tace ummi dn Allah kici abincinki
kiyi shiru,kada ki kware idan kin gama kya
yi mun tatsuniyar. Ummi ta maimaita,
tatsuniya kuma?
DUK KYAN TAKALMI 3* 6
Af tace,ai gara ma tatsuniya,yara suna
karuwa sbd dk tatsuniya gargadi ce,amma
wannan lbrn naki gara in saurari kidan
garaya da in cigaba da sauraronki.allah ya
shrye ki ummi. Ummi ta koma ta zauna tayi
kulas tana ci tana gyada kai tana fadi a
ranta,lallai dan adam, wulakanci aisha umar
zatayi min dk irin halaccin danayi mata na
rakata inda aka jawo mata hnklnsa yazo
yana sonta,har yake cusa mata kudi,shine
na zama abar kyara a wajenta? Da ummi da
'yarta suka gama con abinci aisha farida ta
kwashe kwanunkan ta dawo ta zauna, ta
dubi ummi wacce 2ni alamomin bacin rai
sun bayyana fskrta. Af tace, ummi yaya su
hjyrki? Ta tabe baki tace, suna na kalau.
Keda naki sake nemana ba 2n ranar da
muka rabu dake daga gidan malam. Ai kya
zo kice min wannan bukata ta samu kiyi
min godiya. Amma shiru babu ke babu
labari. Koda yake ba zaki zoba dn kin fara
samun daula,gashi harda waya a hannu kina
daddannawa ai dole ki guje ni.af tayi
mrmshn krfn hali tace, naje nemanki mana
na tarar ba kya gidanki,facalarki tace an
sake ki. Har kinyi rshn m2mci kala2 kince
asiri sukayi miki ke ma saikin ga bayansu.
Haba ummi me yake damunki ne,kina abu
kmr baki taba shiga aji ba?
Ummi ta fusata tace, dole mana kice
haka,ai ke aiki yaci ni da baici ba sai in
zauna in zura ido? Kina ganin har yassar
yayi aurensa yaki ya mayar dani ko ganina
baya son yi. Af tace, yayi min dai-dai gsky
ba dn kin tako kinzo gidanmu ba har aba
bana son ganinki,kuma koda kuskure bazan
kara taka gidanku ba. Sbd kin kusa halaka
ni,kin tozarta ni duniya da lahira. Ke ba
kawar kirki bace ummi,dk mai yawo dake
ma sai ya halaka. Ummi ta fusata tace, to
naji kuma dk wulakancin da kika yimin nina
tako nazo gidanku, dk ranar da kika ganni a
gidanku kiiyi min dk wulakancin da kika ga
dama. Ta zabura zata mike af ta riketa ta
mayar da ita ta zaunar. Tace, yo hkr gsky
nakeso na fada miki,ita kuwa gsky daci
gareta. Ummi,fada miki ne ban yi ba amma
jana gidan boka da kikaui kika zuga ni na
ranto kudi,kin jawo min bakar masifa a
rayuwata. Aikinsa bai min amfanin komai
ba,har kulle ni akayi a ofoshin 'yansanda
sbd wannan kudi,shi kuwa wanda akayi min
asirin dn yasoni saima ya sake tsanata.
Ummi bazan boye miki ba saida nayi kuka
da hawayena,nayi allah wadai da halayenki.
Ni mai yafiya ce, na yafe miki,amma fa kin
cuceni. Ummi ta harari af tace me kike so
kice min bayan nan kin samu,gashi nan yazo
wajenki? Af ta soko mata tata harara tace
har yanzu baki saduda bako, ba zaki daina
gasgata karairayin 'yan danfara bako? To
bari na fada miki wannan mu2min da kika
kaini wajensa macuci ne,kema kinsan da
haka,tawada ce ya zuba a ruwa ya bamu sai
laya aka rubuta alifun,ba'un da sauransu
tsabar ya mayar damu jahilai. Ke bari ma
na baki labarin dk abnda ya faru bayan
rabuwata dake. Kinci sa'a anti abida bata
nan, da yau saita wanke ki,sbd taki jinin
taga mace mai bin bokaye. Habba ummi
yanzu mai bin boka ya kara miki,kin kadar
da dk abnda kika mallaka a duniya kina
yawo a cikin tsumma keda 'yarki ko wanka
babu. Mai yassar zaiyi dake a haka kmr
tababbiya? Ai har abada ba zaki ga dai'dai
ba idan dai baki daina bin bokaye ba. Ummi
da nayi istigifari na mayr da gaba daya
lamurana wajen Allah a saukake. Ya kawo
min dr s cikin kwanciyar hnkl. Ina ma zaki
bi hanyar dana bi dakin samu yassar cikin
sauki ba tareda kin kashe ko sisi ba. Da
rayuwarki ta gyaru duniya da lahira,hnkli ya
kwanta,kin fita daga talauci dacin bashi.
Ummi tayi sororo da alama jikinta yayi
sanyi,ta fada cike da sanyin jiki. Aisha umar
fada min yadda kika yi. Af ta gyara zama ta
bawa ummi labarin dk abnda ya faru da
ita,2n daga ranar da suka rabu da ita,har
izuwa rana irin tayau. Ummi ta buga tagumi
tana sauraron af daga dukkan alamu tana
gasgata nasihohinta. Da af takai aya,sai
ummi tayi ajyr zuciya. Tace,aisha umar kinyi
gsky,to yanzu meye shawararki? Ta ina zan
fara? Af tayi dry tace, ta inda na fara zaki
fara,kum kema ki riki wadannan matakai
biyar da abida tabani, ki riki kissar malamai
nan da yasa matar na ta debo masa nonon
bauna. Ki rabu da bin 'yan tsibbu ba sai
wani ya fada miki ba,kema kin san babu
riba. Ummi ta sharce hawaye tace, gsky ne,
nima ina tsoron haduwata da
ubangiji,sannan ga sunanan ya baci a garin
nan dk wanda ya danni,yasan ina bin
bokaye,har da 'yan ina da kare nake bi.
Yanzu yaya zanyi aisha umar? Saita rushe
da kuka. Af tace, laifin da kikayi tsakaninki
da ubangiji zai yafe miki,idan kika tuba.
Laifin da kikayi wa wani ne Allah bazai yafe
miki ba saikin je kin nemi gafarar wadanda
kika yiwa laifin. Wannan shine mataki na
farko da zaki fara takawa. Kiyi ta istgifari da
lahaula kiyi ta addu'a akan Allah ya juyo
miki da hnklin yassar ya dawo gareki. Abu
na biyu ki zamo mai tsananin hkr, karki ga
idan kinga an sami jinkiri,bai kuyo gareki
bada wuri. Na 3 ki kama mu2ncinki,kija
ajinki kada ki sake binsa ko waninsa kina
rokonsa ya mayr dake. Idan kika rike guda
ukun nan zaki ga yadda Allah zai yi dake.
Ummi ta zauna shiru tana 2nani,ta kasa
cewa komai,canta dago ta dubi af. Tace,
yassar fa ya tsaneni, ya tsani ya ganni ko a
hanya. Sai naje nayi masa hayaniya nema
yake aiko min da dubu 1 ko 2 a wata na
abincin 'yarsa. Af tace,to saime? Bake kika
jawa kanki ba? Ai halin mu2m ke sawa a
tsane shi,ki gyara halinki ki gani idan baiso
kiba. Ki dinga wanka kina tsaftace jikinki
dana 'yarki,ki rage magana barkatai da
yawo a gari,ki zauna a gidanku ki riki sallah
da zumi da lazimi,kina ta addu'a kiga yadda
Allah zai sauya ki. Ummi tace, insha Allahu
zanyi duk yadda kik ce min, yanzu ma daga
nan gidan sirikata zanje na nemi gafararta
da facalata dashi kansa yasar din,nace
kuskure nayi dana biyewa zancen malamai.
Sai in koma gida in zauna in daina yawo in
dinga sana'a ina biya dimbin bashin dake
kaina. Aisha umar ngd,madalla sai kin ganni
kuma. Ta tashi ta dauko 'yarta ta goya a
baya,jikinta sanyi kalau. Af ta bude jakar
kayanta ta tsinto mata atamfofi kala biyu
tsofaffi ta bata,ta sake zaro nairi dubu 1
daga cikin kudin da dr s yabata ta hada
mata. Sai gdy ummi keyi tana murna. Ta
rakata har bakin titi ta hau acaba ta tafi. Af
ta dawo gida cike da tausayin kawarta mayi
mata addu'ar Allah ya shirye ta, Allah ya sa
abunda take fada a bakinta ya shiga har
cikin zuciyarta ASUBA TAGARI UMMIN
YASIR