BABI NA GOMA SHA BAKWAI Mako guda
Duk Kyan Takalmi Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
kenan dai-dai da tfyr su aisha misalin karfe
5 na yamma. Dandazon maza tsofaffi ne
suka cika a majalisar hirarsu ta 2ntuni,wato
kfr gdnsu aisha farida. Mahaifin abida shine
ya gaji kujerar tsohon af shine kadai yake
zaune akan kujera sauran dukka a zazzaune
suke akan tabarmi a gefensa. Af ita kadai
ce mace a cikinsu,tana zaune akan kujera,
sauran dukka a zazzaune suke akan tabarmi
a gefensa. Af ita kadaice mace a
cikinsu,tana zaune akan dakali ta lanqwashe
kafa,sanye take da bakr riga abaya ta yafa
dankwalin a kanta. Ta jima tana kallon
tsofaffin nan daya bayan daya,sai ta 2na da
a lkcn da mahifinta yake raye,mahaifin
abida ya juye shi sak! Kmrsu 1 a yanzu
shine babba a cikinsu. Tabbas abida da
mahifinta tayi kama sak! Sai taji hawaye ya
cika mata ido ta grgza kai dn tausayi. Tace a
ranta, Allah sarki, wata rana sai a shafe
kowa kmr ba a taba yin mu2m a doron
k'asa ba. Haka ake tfy daya byn daya. Baba
iliyasu ne ya dubi aisha farida yayi mrmshi
yace, kai girman dan mu2m babu wuya,
kmr ba 'yar yarinyar nan bace, 'yar karama
aisha, yanzu ga yadda ta girma. Af tayi dry
tace,kaima aika tsufa inda zaka san an dade
kenan. Sai suka hau hirar 2na baya,abun
tausayi a jajanta,abn dry a kyalkyace
Tsayuwar wata tsaleliyar mota baka mai
duhun gilashi ce ta katse hirar,sai hnklnsu
gaba daya ya koma kallon motar. Mazaje 4
ne suka bude kofofin moyar guda 4 suka
fito. Af ta cika da tsananin mamakin data
kasa boyewa,sai cimak ta mike tsaye, yayin
da aka hau kallom-kallo a tsakaninsu. Dr s,
Dr Lk, Dr Dayyab da yahya umar ne suka
nufo inda su af suke. Suna isowa sai su
duka suka zube a gaban tsofaffi suka kwashi
gaisuwa. Nan da nan suka matsa musu waje
suka umarce su dasu hawo kan tabarma su
zauna sosai.
Bayan kowannensu ya zauna sai af ta
durkusa ta gaishe su ckn sanyayyar murya.
A lkc guda suka amsa, yayinda Dr S ya kafa
mata ido yana kallonta, ko ba a fada ba
ansan yayi kewarta,sati guda kenan bai
ganta ba. Cikkin kunya kanta a sunkuye a
kasa ta yunkura zata tsh ta shige gida.
Yahya umar yace ta daawo ta zauna zaiyi
magana. Sai taji zuciyarta ta harba, a ckn
ranta ta hau addu'a ALlah yasa alkhairi zai
fada. Numfashinta ya fara cikewa,yayin da
da babu abnda tafi bukat irin ta shige gida
kada ayi maganar nan a gabanta,tasan
koma dai me za a ce ya shafe ta. Ta fada
cikin ladabi,ruwan sha zan kawo muku.
Yahya yace munan ea kika ganmu a koshe
muke,su kuma basa shan ruwan randa irin
naki, sunada ruwansu na rba a mota. Sai
dukkansu sukayindariya. Af ta dawo jikin
dakali ta rabe kmr marar gsky. Ahya
yagyara zama ya dubi tsofaffin yace, baba,
wadannan gudaukun da kuke gani baki
netun daga kano,kuma gaba dayansu likitoci
ne a asibitin aminu kano. Sai tsofaffin
sukasuka hautsine da maganasuna cea,
likita bokayen turesai,ai da ga gani babu
tmby gasu nan a nutse kowanne cikin
kyakkyawan shiga. Wasu shaddoji ne suka
saka masu kyau,kowacce tsasaddiya ce sai
daukan ido takeyi. Farare sol sol anyi musu
dinkin surfani dinkin boda,rigar iya gwiwa.
Su shuraim dai dry kawai sukeyi. Yahya ya
cigaba da byani,ya nuna DR LK yace
wannan sunansa dr lk, babban abokina ne
tun. Una yara a yobe tare mukayi
sakandire. Ya nunaDR S yace ga shuraim
babban liktan fatar da akeji dashi a kano
shima aminin lukman ne, kuma shine yake
so r AIsha FArida. Sai gaba daya suka juyo
suna suka dubeta,tayi sauri. Ta sunkuyar
kkasa yayi akwakalra tsg aito m da y
yanaa,tmakr lma. Tana tmbyr zuciyarta
''ANya kuwaa mafarki nakeyi ba,yau
shuraim ne ya fara mgnr aure na. Allah mai
ikobabu abndaya gagari ubangiji.
Dr shuraiam har yanxxu kallon aishaa f
yakeyi kasa kasa yana soyaga yanayinta da
taji mgnr aurensu. Ya fusknci ta cika da
mamkikuma yaga annuri a fskrta yya karu,
dn haka ya sake csamun kwari. Gwiwar
tana sonsa. Tsofafi sai suka shiga jan
dogayen addu'oi. B.Sule ya dubi farida
yace,ja'ira ashe kin ruso miji kyakkyawa daa
kano haka kikeboyewa. Yanzun nan ika
gama cewa bakidasaurayi. Sai su dukka
suka tintsire da dry,harda ita. Yahya umar
ya nuna dayyan yazxe,wannan sunansa DR
Dayyabu shima a sibitin m. Aminu kano
yake aiki sunaji dashi ko kuma ma ince a
arewa anaji dashi. Reumatologist ne,likitan
daya shafi ciwon cikin kashi da jijyoyi. Shine
likitan daya shafi ciwon abida,dn haka nema
suka tzho dashi. Sai gaba daya suka zabura
suna kalonsa,musamman ma aisha f.
Mahaifin abida ya grgza kai, yace, ciwon
abidaaiba naasibiti bane kada ma ku
wahalar da kanku. Dr lk yayi gyarsan murya
yace, baba ni babu waniciwo da za'a ce
babu maganinsa a asibiti. Kada ku hana shi
gwadawa,abunda ya karanata kenan,aikinsa
ne shiyasa muka tahho dashia. Baban
abidaya grgza kai yaxe, me likta zaiyi mata,
yarinyar da htta gashin knta ya kde
dukka,kan nan kmr anyi mata kwal-kwal,I
wannan aikin kowa yasan iska ne.
KYAN TAKALMI 3* 8
Dr dayyabu yayi murmushi yace ciwon ya
gaji haka, yana zubar da gashi, yana saka
ciwon ido, yana sa mutum yayi ta zabura,
kuma da kumburin gabobi, wani lokacin da
yawan jin sanyi. Idan ciwon ya tsananta zai
iya taba dukkan kayan cikinta kamar koda,
zuciya, mahaifa da kuma kurajen baki. Allah
dai Ya kiyaye. Nan da nan tsofaffi suka fara
gamsuwa da bayanan dr dayyabu, domin ya
zano duk abubuwan da abida take ciki. Ya
kara da cewa kurajen suna iya feso mata a
kirjinta, baya, wuya, da kuma fuskarta. Na
fuskar zai zagaye kumtunta da kuma kan
hancinta. Zai yi siffar malam buda mana
littafi a turance muna kiransa butterfly
rashes. Aisha farida ta dafe kirji tace likita
wannan wane irin ciwo ne? Yaya sunan
ciwon? Kuma me yake kawo shi? Dr
dayyabu yayi dariya har sai da kyakkyawar
wushiryarsa ta bayyana. Ya girgiza kai yace
bazan iya tantancewa ko me yake damunta
ba har sai anyi gwaji. Gwajin ciwon kuma
ba a yinsa a kasar nan, sai a south africa ko
a beiruit. Aisha farida ta dafe kirji yayin da
kake iya ganin gigicewa a fuskarta. Tace
likita yanzu dai sai an kaita can sannan a
gano ciwon? Sai ta fara hawaye saboda
tunawa da tayi basu da wannan gatan.
Dr shuraim yayi sauri yace kada ki fara koke
koken nan. In Sha Allah komai yazo karshe
tunda kika ganmu da likita. Sai ki shekara a
AKTH baki samu damar ganinsa ba, amma
gashi mun kawo muku shi har gida. Kuma
zaiyi mata duk abin da ya kamata har sai ta
ji sauki in sha Allah. Dr dayyabu ya girgiza
kai yace ba sai an dauke ta an kai ta south
africa ba, za dai mu tura jininta wani lab a
abj su zasu aika jinin can idan anyi gwajin
sai su turo mana da sakamakon online.
Idan na duba sai in tantance takamaimain
matsalarta, sai in bata magani. Amma
bayan wancan gwajin mu ma anan akwai
gwaje gwajen da zamuyi mata kala kala
muga ko akwai matsala a cikin jikinta kamar
su koda, zuciya, hanta da dai sauransu.
Kowa yayi tagumi yana kallon bakin dr
dayyabu zuciyarsu cike da fargaba da
tausayin abida. Yayi murmushi yace kada
ku damu, ba wani abu bane na daban.
Anayi kuma ana warkewa sai dai don masu
irin ciwon basu da yawa ne a duniya. Yaya
hussaini ne ya fito daga cikin gida, baba
ahmadu yace yawwa hussaini zo ka zauna
kaji da kunnenka, likitoci ne suka zo daga
kano suna bayani akan ciwon matarka. Yaya
hussaini cike da mamaki yake kallonsu, bai
san sauran biyun ba amma ya gane dr
shuraim. Yazo ya mimmika musu hannu
suka gaisa, ya samu waje ya zauna ya
cigaba da sauraron bayanin dr dayyabu. Dr
dayyabu yace daga yadda yahaya umar ya
min bayani yadda ciwon nata yake yayi min
kama da Systemic lupus erythramatosis
(SLE). Sai kowa ya gyara zama suka mika
tunaninsu gaba daya kan likita dayyabu.
Yaya hussaini yace me kenan? Me yake
kawo ciwon? Dr dayyabu ya lankwashe kafa
yace SLE ciwo ne wanda yake samuwa jikin
wanda Allah Ya dorawa. Lupus is an auto
immune disease characterised by acute and
chronic inflammation of various tissues of
the body. Auto immune disease are illness
that occur when the body tissues are
attacked by its own immune system.
Bansan yadda zan fassara muku ba, amma
dai ba a gado, kuma ba'a daukar ciwon.
Ciwon yafi ga 'yan america bakaken fata
(africam americans) da kuma 'yan chinese
da japanese. Anfi samun SLE a jikin mata
fiye da jikin maza. Kuma yafi kama masu
shekaru ashirin zuwa arbain da biyar.
Malam ahmadu yayi dariya yace likita bokan
turai, ai ni wannan bayanin naka kamar
tatsuniya nake ji, mu nan 'yan chinese ne
da zai zo ya kama 'yarmu? Ai ciwon abida
sammu ne, daman ance tana da makiya a
kanon nan, musamman da awararta tafi
kowacce dadi suka jefe ta. Aisha farida ta
girgiza kai tace a'a baba ahmadu, ka bari ku
bari ya bata magani. Yau wata nawa kuke
yin na sammun amma babu alamar sauki
sai ma ciwon gaba yake ci. Yahaya yace
gaskiya fa tunda yazo a dakatar da duk wani
hayaki a zuba masa ido. Da yawa daga cikin
tsofaffin suka kushe maganin asibitin har da
mahaifin abida. Kadan ne suka goya bayan
likita. Daga karshe yaya hussaini yayi
magana yace ya yadda likita yazo ya duba
abida ko Allah zai sa a dace. Gidan su abida
da gidan su aisha farida babu nisa, don haka
aisha farida, hussaini, yahaya, da likitocin
guda 3 suka dunguma gidan su abida. A
zauren gidan aka iskesu an daukota tamkar
tsumma , wata mata mai maganin gargijiya
ta shafe jikinta sharkab da man shanu ta
tilo mata itatuwa a leda tace ayi ta jika
mata a sabuwar kwarya. Hankalin likitocin
ya tashi da ganin irin wannan kwabe
kwaben. Yaya hussaini yayi wa surukarsa
bayanin likitocin, tashin farko taki
amincewa ita da mata mai magani, tace
ba'a hada aikinta da na asibiti. Yaya
hussaini dai ya takura sai likitoci sun duba
matarsa. Mahaifiyar abida da mata mai
magani suka yi fushi suka bar wurin a
fusace daya ta shiga gida, mai magani ta
fice dauke da buhunta a kai.
Hakika abida tana jin jiki matuka, kamar ba
ita ba, gaba daya halittarta ta sauya, yanzu
ko magana bata iya yi saboda azaba. Sai
gyada kai, sai hawaye kawai zaka ga yana
zuba saboda tsananin wahalar da take sha.
Aka kawo musu tabarmi suka zazzauna
yayin da dogon turanci ya hautsine tsakanin
likitocin uku, likitan fata, likitan kwakwalwa
da likitan kashi da jijiyoyi. Dr dayyabu ya
bude jakarsa (brief case) ya jawo allurar
intramuscular injection wacce ake kira
dexamethasone 8mg start. Ya umurci aisha
farida tazo ta juya masa ita. Yayi mata
allurar sannan ya debo wasu magungunan
kala kala har kala biyar ya mika ma
maigidanta yace lallai a dinga bata
magungunan nan, kuma akan lokaci har
tsawon sati biyu za aga canji In sha Allah
kafin a gama gwaje gwajen jininta, idan an
gama tantance takamaiman ciwon. Dr
dayyabu ya dubi aisha farida yace matso
kusa nayi miki bayanin yadda za a dinga
bata maganin. Ga prednisole nan ta sha
kullum guda uku HOQ daya da safe, daya
da dare, calcium kuma kullum tasha daya.
Sai kuma methothroxate ranar asabar zata
sha 10ml. Ranar lahadi kuma ki bata folic
acid guda 2. Yanzu zan dauki jininta kashi
5 na yamma. Dandazon maza tsofaffi ne
suka cika a majalisar hirarsu ta 2ntuni,wato
kfr gdnsu aisha farida. Mahaifin abida shine
ya gaji kujerar tsohon af shine kadai yake
zaune akan kujera sauran dukka a zazzaune
suke akan tabarmi a gefensa. Af ita kadai
ce mace a cikinsu,tana zaune akan kujera,
sauran dukka a zazzaune suke akan tabarmi
a gefensa. Af ita kadaice mace a
cikinsu,tana zaune akan dakali ta lanqwashe
kafa,sanye take da bakr riga abaya ta yafa
dankwalin a kanta. Ta jima tana kallon
tsofaffin nan daya bayan daya,sai ta 2na da
a lkcn da mahifinta yake raye,mahaifin
abida ya juye shi sak! Kmrsu 1 a yanzu
shine babba a cikinsu. Tabbas abida da
mahifinta tayi kama sak! Sai taji hawaye ya
cika mata ido ta grgza kai dn tausayi. Tace a
ranta, Allah sarki, wata rana sai a shafe
kowa kmr ba a taba yin mu2m a doron
k'asa ba. Haka ake tfy daya byn daya. Baba
iliyasu ne ya dubi aisha farida yayi mrmshi
yace, kai girman dan mu2m babu wuya,
kmr ba 'yar yarinyar nan bace, 'yar karama
aisha, yanzu ga yadda ta girma. Af tayi dry
tace,kaima aika tsufa inda zaka san an dade
kenan. Sai suka hau hirar 2na baya,abun
tausayi a jajanta,abn dry a kyalkyace
Tsayuwar wata tsaleliyar mota baka mai
duhun gilashi ce ta katse hirar,sai hnklnsu
gaba daya ya koma kallon motar. Mazaje 4
ne suka bude kofofin moyar guda 4 suka
fito. Af ta cika da tsananin mamakin data
kasa boyewa,sai cimak ta mike tsaye, yayin
da aka hau kallom-kallo a tsakaninsu. Dr s,
Dr Lk, Dr Dayyab da yahya umar ne suka
nufo inda su af suke. Suna isowa sai su
duka suka zube a gaban tsofaffi suka kwashi
gaisuwa. Nan da nan suka matsa musu waje
suka umarce su dasu hawo kan tabarma su
zauna sosai.
Bayan kowannensu ya zauna sai af ta
durkusa ta gaishe su ckn sanyayyar murya.
A lkc guda suka amsa, yayinda Dr S ya kafa
mata ido yana kallonta, ko ba a fada ba
ansan yayi kewarta,sati guda kenan bai
ganta ba. Cikkin kunya kanta a sunkuye a
kasa ta yunkura zata tsh ta shige gida.
Yahya umar yace ta daawo ta zauna zaiyi
magana. Sai taji zuciyarta ta harba, a ckn
ranta ta hau addu'a ALlah yasa alkhairi zai
fada. Numfashinta ya fara cikewa,yayin da
da babu abnda tafi bukat irin ta shige gida
kada ayi maganar nan a gabanta,tasan
koma dai me za a ce ya shafe ta. Ta fada
cikin ladabi,ruwan sha zan kawo muku.
Yahya yace munan ea kika ganmu a koshe
muke,su kuma basa shan ruwan randa irin
naki, sunada ruwansu na rba a mota. Sai
dukkansu sukayindariya. Af ta dawo jikin
dakali ta rabe kmr marar gsky. Ahya
yagyara zama ya dubi tsofaffin yace, baba,
wadannan gudaukun da kuke gani baki
netun daga kano,kuma gaba dayansu likitoci
ne a asibitin aminu kano. Sai tsofaffin
sukasuka hautsine da maganasuna cea,
likita bokayen turesai,ai da ga gani babu
tmby gasu nan a nutse kowanne cikin
kyakkyawan shiga. Wasu shaddoji ne suka
saka masu kyau,kowacce tsasaddiya ce sai
daukan ido takeyi. Farare sol sol anyi musu
dinkin surfani dinkin boda,rigar iya gwiwa.
Su shuraim dai dry kawai sukeyi. Yahya ya
cigaba da byani,ya nuna DR LK yace
wannan sunansa dr lk, babban abokina ne
tun. Una yara a yobe tare mukayi
sakandire. Ya nunaDR S yace ga shuraim
babban liktan fatar da akeji dashi a kano
shima aminin lukman ne, kuma shine yake
so r AIsha FArida. Sai gaba daya suka juyo
suna suka dubeta,tayi sauri. Ta sunkuyar
kkasa yayi akwakalra tsg aito m da y
yanaa,tmakr lma. Tana tmbyr zuciyarta
''ANya kuwaa mafarki nakeyi ba,yau
shuraim ne ya fara mgnr aure na. Allah mai
ikobabu abndaya gagari ubangiji.
Dr shuraiam har yanxxu kallon aishaa f
yakeyi kasa kasa yana soyaga yanayinta da
taji mgnr aurensu. Ya fusknci ta cika da
mamkikuma yaga annuri a fskrta yya karu,
dn haka ya sake csamun kwari. Gwiwar
tana sonsa. Tsofafi sai suka shiga jan
dogayen addu'oi. B.Sule ya dubi farida
yace,ja'ira ashe kin ruso miji kyakkyawa daa
kano haka kikeboyewa. Yanzun nan ika
gama cewa bakidasaurayi. Sai su dukka
suka tintsire da dry,harda ita. Yahya umar
ya nuna dayyan yazxe,wannan sunansa DR
Dayyabu shima a sibitin m. Aminu kano
yake aiki sunaji dashi ko kuma ma ince a
arewa anaji dashi. Reumatologist ne,likitan
daya shafi ciwon cikin kashi da jijyoyi. Shine
likitan daya shafi ciwon abida,dn haka nema
suka tzho dashi. Sai gaba daya suka zabura
suna kalonsa,musamman ma aisha f.
Mahaifin abida ya grgza kai, yace, ciwon
abidaaiba naasibiti bane kada ma ku
wahalar da kanku. Dr lk yayi gyarsan murya
yace, baba ni babu waniciwo da za'a ce
babu maganinsa a asibiti. Kada ku hana shi
gwadawa,abunda ya karanata kenan,aikinsa
ne shiyasa muka tahho dashia. Baban
abidaya grgza kai yaxe, me likta zaiyi mata,
yarinyar da htta gashin knta ya kde
dukka,kan nan kmr anyi mata kwal-kwal,I
wannan aikin kowa yasan iska ne.
KYAN TAKALMI 3* 8
Dr dayyabu yayi murmushi yace ciwon ya
gaji haka, yana zubar da gashi, yana saka
ciwon ido, yana sa mutum yayi ta zabura,
kuma da kumburin gabobi, wani lokacin da
yawan jin sanyi. Idan ciwon ya tsananta zai
iya taba dukkan kayan cikinta kamar koda,
zuciya, mahaifa da kuma kurajen baki. Allah
dai Ya kiyaye. Nan da nan tsofaffi suka fara
gamsuwa da bayanan dr dayyabu, domin ya
zano duk abubuwan da abida take ciki. Ya
kara da cewa kurajen suna iya feso mata a
kirjinta, baya, wuya, da kuma fuskarta. Na
fuskar zai zagaye kumtunta da kuma kan
hancinta. Zai yi siffar malam buda mana
littafi a turance muna kiransa butterfly
rashes. Aisha farida ta dafe kirji tace likita
wannan wane irin ciwo ne? Yaya sunan
ciwon? Kuma me yake kawo shi? Dr
dayyabu yayi dariya har sai da kyakkyawar
wushiryarsa ta bayyana. Ya girgiza kai yace
bazan iya tantancewa ko me yake damunta
ba har sai anyi gwaji. Gwajin ciwon kuma
ba a yinsa a kasar nan, sai a south africa ko
a beiruit. Aisha farida ta dafe kirji yayin da
kake iya ganin gigicewa a fuskarta. Tace
likita yanzu dai sai an kaita can sannan a
gano ciwon? Sai ta fara hawaye saboda
tunawa da tayi basu da wannan gatan.
Dr shuraim yayi sauri yace kada ki fara koke
koken nan. In Sha Allah komai yazo karshe
tunda kika ganmu da likita. Sai ki shekara a
AKTH baki samu damar ganinsa ba, amma
gashi mun kawo muku shi har gida. Kuma
zaiyi mata duk abin da ya kamata har sai ta
ji sauki in sha Allah. Dr dayyabu ya girgiza
kai yace ba sai an dauke ta an kai ta south
africa ba, za dai mu tura jininta wani lab a
abj su zasu aika jinin can idan anyi gwajin
sai su turo mana da sakamakon online.
Idan na duba sai in tantance takamaimain
matsalarta, sai in bata magani. Amma
bayan wancan gwajin mu ma anan akwai
gwaje gwajen da zamuyi mata kala kala
muga ko akwai matsala a cikin jikinta kamar
su koda, zuciya, hanta da dai sauransu.
Kowa yayi tagumi yana kallon bakin dr
dayyabu zuciyarsu cike da fargaba da
tausayin abida. Yayi murmushi yace kada
ku damu, ba wani abu bane na daban.
Anayi kuma ana warkewa sai dai don masu
irin ciwon basu da yawa ne a duniya. Yaya
hussaini ne ya fito daga cikin gida, baba
ahmadu yace yawwa hussaini zo ka zauna
kaji da kunnenka, likitoci ne suka zo daga
kano suna bayani akan ciwon matarka. Yaya
hussaini cike da mamaki yake kallonsu, bai
san sauran biyun ba amma ya gane dr
shuraim. Yazo ya mimmika musu hannu
suka gaisa, ya samu waje ya zauna ya
cigaba da sauraron bayanin dr dayyabu. Dr
dayyabu yace daga yadda yahaya umar ya
min bayani yadda ciwon nata yake yayi min
kama da Systemic lupus erythramatosis
(SLE). Sai kowa ya gyara zama suka mika
tunaninsu gaba daya kan likita dayyabu.
Yaya hussaini yace me kenan? Me yake
kawo ciwon? Dr dayyabu ya lankwashe kafa
yace SLE ciwo ne wanda yake samuwa jikin
wanda Allah Ya dorawa. Lupus is an auto
immune disease characterised by acute and
chronic inflammation of various tissues of
the body. Auto immune disease are illness
that occur when the body tissues are
attacked by its own immune system.
Bansan yadda zan fassara muku ba, amma
dai ba a gado, kuma ba'a daukar ciwon.
Ciwon yafi ga 'yan america bakaken fata
(africam americans) da kuma 'yan chinese
da japanese. Anfi samun SLE a jikin mata
fiye da jikin maza. Kuma yafi kama masu
shekaru ashirin zuwa arbain da biyar.
Malam ahmadu yayi dariya yace likita bokan
turai, ai ni wannan bayanin naka kamar
tatsuniya nake ji, mu nan 'yan chinese ne
da zai zo ya kama 'yarmu? Ai ciwon abida
sammu ne, daman ance tana da makiya a
kanon nan, musamman da awararta tafi
kowacce dadi suka jefe ta. Aisha farida ta
girgiza kai tace a'a baba ahmadu, ka bari ku
bari ya bata magani. Yau wata nawa kuke
yin na sammun amma babu alamar sauki
sai ma ciwon gaba yake ci. Yahaya yace
gaskiya fa tunda yazo a dakatar da duk wani
hayaki a zuba masa ido. Da yawa daga cikin
tsofaffin suka kushe maganin asibitin har da
mahaifin abida. Kadan ne suka goya bayan
likita. Daga karshe yaya hussaini yayi
magana yace ya yadda likita yazo ya duba
abida ko Allah zai sa a dace. Gidan su abida
da gidan su aisha farida babu nisa, don haka
aisha farida, hussaini, yahaya, da likitocin
guda 3 suka dunguma gidan su abida. A
zauren gidan aka iskesu an daukota tamkar
tsumma , wata mata mai maganin gargijiya
ta shafe jikinta sharkab da man shanu ta
tilo mata itatuwa a leda tace ayi ta jika
mata a sabuwar kwarya. Hankalin likitocin
ya tashi da ganin irin wannan kwabe
kwaben. Yaya hussaini yayi wa surukarsa
bayanin likitocin, tashin farko taki
amincewa ita da mata mai magani, tace
ba'a hada aikinta da na asibiti. Yaya
hussaini dai ya takura sai likitoci sun duba
matarsa. Mahaifiyar abida da mata mai
magani suka yi fushi suka bar wurin a
fusace daya ta shiga gida, mai magani ta
fice dauke da buhunta a kai.
Hakika abida tana jin jiki matuka, kamar ba
ita ba, gaba daya halittarta ta sauya, yanzu
ko magana bata iya yi saboda azaba. Sai
gyada kai, sai hawaye kawai zaka ga yana
zuba saboda tsananin wahalar da take sha.
Aka kawo musu tabarmi suka zazzauna
yayin da dogon turanci ya hautsine tsakanin
likitocin uku, likitan fata, likitan kwakwalwa
da likitan kashi da jijiyoyi. Dr dayyabu ya
bude jakarsa (brief case) ya jawo allurar
intramuscular injection wacce ake kira
dexamethasone 8mg start. Ya umurci aisha
farida tazo ta juya masa ita. Yayi mata
allurar sannan ya debo wasu magungunan
kala kala har kala biyar ya mika ma
maigidanta yace lallai a dinga bata
magungunan nan, kuma akan lokaci har
tsawon sati biyu za aga canji In sha Allah
kafin a gama gwaje gwajen jininta, idan an
gama tantance takamaiman ciwon. Dr
dayyabu ya dubi aisha farida yace matso
kusa nayi miki bayanin yadda za a dinga
bata maganin. Ga prednisole nan ta sha
kullum guda uku HOQ daya da safe, daya
da dare, calcium kuma kullum tasha daya.
Sai kuma methothroxate ranar asabar zata
sha 10ml. Ranar lahadi kuma ki bata folic
acid guda 2. Yanzu zan dauki jininta kashi