BABI NA GOMA SHA UKU Dr. S ya shigo
Duk Kyan Takalmi Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
falon mahaifinsa a wannan safiya dn ya
gaishe shi,ya iske shi a zaune akan dgwr
kujerarsa. Byn sun gaisa shrm ya zauna a
kasa kan kafet a gabnsa yayi murmushi ya
dubi mahifinsa. Yace, Abba naga alama
kana
jin dadin jikinka,maganin nan da aka sauya
maka yafi wancan karbarka. Ya jawo
kafarsa
ya dora akan cinyarsa yana mammatsa
masa yatsun kfrsa. Abba ya dubi S shima
yayi mrmshi yace, Alhmdllh,ciwon kafar
yana yin sauki. Dr.S yace,Allah ya kara lfy
abba. Ka dinga rage zirga'zirga ina ganin
kana dan takurawa kfr da yawn tfy,dk da
ana so a dnga dan tattakawa amma ba dgn
yawo ba yadda kake yi,baka son yawo
amota sosai. Abba yayi dry yace, shuraim
zumunci a kafa yake,idan da kfr nan zata to
tabbas bazan zauna ba sai na taka naje na
gaisa da 'yanuwa da abokan arziki. Kada ka
damu,dk anda kaga m2m yayi sai yanada
halin yi zaiyi, musamman lfy. Idan a
kwance nake ina ciwo ai zama ma sai an
zaunar dano. Haka idan ina kabari,ai
zancen
ziyara ya kare 2nda ina raye to dama ce
dani. Ka sani kada ka yanka zumunci,dmn
zumunci abune mai girma,shi zikai ka
aljanna.
DUK KYAN TAKALMI 3* 3
2ni dr.s ya sulale ya kishingide akan dgwr
kujerar da yake zaune,sbd tsananin jin
dadin kalaman abar kaunarsa dadada. Yayi
mrmshi ya lumshe ido yace, kin ceto
rayuwata wacce take cikin garari da hatsari
ada, dn 2nu na fara sallam frn ck akan
rashin samun bayananki. A zatona na fada
trkn mace, allah zai sakawa wadanda suka
dade suna son maso wani, kuma suna
zargina nine sila. AF tayi mrmshi tace, na
fhmce ka, ni zan baka labarin wannan, dmn
mune a bayn fage, mun fika ganin
abubuwan da suke faruwa. Kai takalmi ne
mai tsananin kyau da tsada dmn tmkr anyi
ka daruwan zinare da lu'u'lu'u. A ganina,ko
kuma nace a wajena, ban taba ganin
kyakkyawan takalmi kayatacce irinka ba,sai
masu kudi ne suke iya takawa dk da haka
ba a sallama musu ba. Mu talakawa kuwa
daman sai dai mu daga ido mu kalla, ko
kusa dashi ba zamu iya karasawa ba, balle
mu gani sosai harmu taya. Sai mai takalmin
wanda ya halicci takalmin da kansa,
Wato Allah (s.w.t) ya ce farida ga takalmin
nan na baki kyauta babu ko sisisna. Ka
kwatanto wanne itin frn ck ne bazanyi ba?
Dole na fashe da kuka dn murna. A halin
yanzu sbd tsananin kyawun takalmin bana
so yayi kura,bana soya wahala. Takalmin da
aka sanshi a kafa sai gani ina daura shi a
goshina,mutane suna kallona sbd basu taba
ganin tsadaddade kuma kyakkyawan
takalmi kmr irin nawa ba. Abnda suke tmby
ta shine yaya akayi kafata babu takalmi ina
yawo a titi a haka,maimakon in saka
takalmon sai kuma na daura a goshi?
Amsar
itace, wannan takalmin daban ne bana
takawa bane a kafa,dmn yafi karfin kafata.
Dan naso na rasa raina,na rugurguza rywata
akan neman takalmin nan, ubangiji ya dube
ni, ya bani tabbas zanfi kowa tattalinsa
shiyasa ma nake daura shi a goshi dn bana
so yayi kura. Dr.s yayi shiru yana
sauraronta, 2nda Allah ya halicce shi bai
taba haduwa da yarinya mai kima da iya
magana ba, hausa ckn jausa,sai AF. Ya
fhmci wasu abubuwa data ke nufi, wasu
kuwa sai ita da ubangijinta suka sani. Yayi
mrmshi yace, "Lallai kin kawata takalmin
nan,har kin kara masa kyawun da bashi
dashi. Kin kara masa drjr da bai kai can ba.
Dole mutane su kalleki idan suka ga ki
daura takalmi a goshi,maimakon ki saka a
kafa. Nima baz zanso ki zama abar kallo
da
nunawa ba a duniya,sbd kyakkyawan
takalminki,kyawun takalminki baifi na
kowacce mace ba. Dk iri 1 ne a idanuwanki
ne ke kadai kike ganisa da kyau,da daraja
irin yadda kika suffanta shi. Idanma yana
da
kyau, to baifi krfn a saka shi a kafa ba a
taka, ina umartarki daki sauko da
kyakkyawan takalmin nan naki daga gshnki
ki saka shi a kfrki ki tattaka shi, domin
'DUK KYAN TAKALMI' a kafa ake takawa.
Yayi dariya ya kashe wayar ba tareda ya
jira
abinda zata fada ba.
Tana zaune ta daskare ta zama tmkr an
sassakata sbd al'ajabin abubuwan dta ga
suna gudana. Ta fada a ranta, banda
ubangiji wa zaiyi min wannan kyautar haka?
Haka dr.s ya fara sona yanzu? Tsarki ya
tabbata ga ubangijin talikai. Allah ngd
maka,Allah ka bawa abida lfy,ta zo ta ganni
tare da dr.d a wannan kyakkyawar inuwar
da muke ciki. Sai yanzu sakon katin brsta
mu'azzam ya shigo,ta kalla tayi mrmshi
tace, yayana aika makara 2n yaushe
takalmin goshina ya dawo kafata? Sai dai
ban fara taka kasa dashi ba har yanzu ina
zaune akan katifa dashi.
gaishe shi,ya iske shi a zaune akan dgwr
kujerarsa. Byn sun gaisa shrm ya zauna a
kasa kan kafet a gabnsa yayi murmushi ya
dubi mahifinsa. Yace, Abba naga alama
kana
jin dadin jikinka,maganin nan da aka sauya
maka yafi wancan karbarka. Ya jawo
kafarsa
ya dora akan cinyarsa yana mammatsa
masa yatsun kfrsa. Abba ya dubi S shima
yayi mrmshi yace, Alhmdllh,ciwon kafar
yana yin sauki. Dr.S yace,Allah ya kara lfy
abba. Ka dinga rage zirga'zirga ina ganin
kana dan takurawa kfr da yawn tfy,dk da
ana so a dnga dan tattakawa amma ba dgn
yawo ba yadda kake yi,baka son yawo
amota sosai. Abba yayi dry yace, shuraim
zumunci a kafa yake,idan da kfr nan zata to
tabbas bazan zauna ba sai na taka naje na
gaisa da 'yanuwa da abokan arziki. Kada ka
damu,dk anda kaga m2m yayi sai yanada
halin yi zaiyi, musamman lfy. Idan a
kwance nake ina ciwo ai zama ma sai an
zaunar dano. Haka idan ina kabari,ai
zancen
ziyara ya kare 2nda ina raye to dama ce
dani. Ka sani kada ka yanka zumunci,dmn
zumunci abune mai girma,shi zikai ka
aljanna.
DUK KYAN TAKALMI 3* 3
2ni dr.s ya sulale ya kishingide akan dgwr
kujerar da yake zaune,sbd tsananin jin
dadin kalaman abar kaunarsa dadada. Yayi
mrmshi ya lumshe ido yace, kin ceto
rayuwata wacce take cikin garari da hatsari
ada, dn 2nu na fara sallam frn ck akan
rashin samun bayananki. A zatona na fada
trkn mace, allah zai sakawa wadanda suka
dade suna son maso wani, kuma suna
zargina nine sila. AF tayi mrmshi tace, na
fhmce ka, ni zan baka labarin wannan, dmn
mune a bayn fage, mun fika ganin
abubuwan da suke faruwa. Kai takalmi ne
mai tsananin kyau da tsada dmn tmkr anyi
ka daruwan zinare da lu'u'lu'u. A ganina,ko
kuma nace a wajena, ban taba ganin
kyakkyawan takalmi kayatacce irinka ba,sai
masu kudi ne suke iya takawa dk da haka
ba a sallama musu ba. Mu talakawa kuwa
daman sai dai mu daga ido mu kalla, ko
kusa dashi ba zamu iya karasawa ba, balle
mu gani sosai harmu taya. Sai mai takalmin
wanda ya halicci takalmin da kansa,
Wato Allah (s.w.t) ya ce farida ga takalmin
nan na baki kyauta babu ko sisisna. Ka
kwatanto wanne itin frn ck ne bazanyi ba?
Dole na fashe da kuka dn murna. A halin
yanzu sbd tsananin kyawun takalmin bana
so yayi kura,bana soya wahala. Takalmin da
aka sanshi a kafa sai gani ina daura shi a
goshina,mutane suna kallona sbd basu taba
ganin tsadaddade kuma kyakkyawan
takalmi kmr irin nawa ba. Abnda suke tmby
ta shine yaya akayi kafata babu takalmi ina
yawo a titi a haka,maimakon in saka
takalmon sai kuma na daura a goshi?
Amsar
itace, wannan takalmin daban ne bana
takawa bane a kafa,dmn yafi karfin kafata.
Dan naso na rasa raina,na rugurguza rywata
akan neman takalmin nan, ubangiji ya dube
ni, ya bani tabbas zanfi kowa tattalinsa
shiyasa ma nake daura shi a goshi dn bana
so yayi kura. Dr.s yayi shiru yana
sauraronta, 2nda Allah ya halicce shi bai
taba haduwa da yarinya mai kima da iya
magana ba, hausa ckn jausa,sai AF. Ya
fhmci wasu abubuwa data ke nufi, wasu
kuwa sai ita da ubangijinta suka sani. Yayi
mrmshi yace, "Lallai kin kawata takalmin
nan,har kin kara masa kyawun da bashi
dashi. Kin kara masa drjr da bai kai can ba.
Dole mutane su kalleki idan suka ga ki
daura takalmi a goshi,maimakon ki saka a
kafa. Nima baz zanso ki zama abar kallo
da
nunawa ba a duniya,sbd kyakkyawan
takalminki,kyawun takalminki baifi na
kowacce mace ba. Dk iri 1 ne a idanuwanki
ne ke kadai kike ganisa da kyau,da daraja
irin yadda kika suffanta shi. Idanma yana
da
kyau, to baifi krfn a saka shi a kafa ba a
taka, ina umartarki daki sauko da
kyakkyawan takalmin nan naki daga gshnki
ki saka shi a kfrki ki tattaka shi, domin
'DUK KYAN TAKALMI' a kafa ake takawa.
Yayi dariya ya kashe wayar ba tareda ya
jira
abinda zata fada ba.
Tana zaune ta daskare ta zama tmkr an
sassakata sbd al'ajabin abubuwan dta ga
suna gudana. Ta fada a ranta, banda
ubangiji wa zaiyi min wannan kyautar haka?
Haka dr.s ya fara sona yanzu? Tsarki ya
tabbata ga ubangijin talikai. Allah ngd
maka,Allah ka bawa abida lfy,ta zo ta ganni
tare da dr.d a wannan kyakkyawar inuwar
da muke ciki. Sai yanzu sakon katin brsta
mu'azzam ya shigo,ta kalla tayi mrmshi
tace, yayana aika makara 2n yaushe
takalmin goshina ya dawo kafata? Sai dai
ban fara taka kasa dashi ba har yanzu ina
zaune akan katifa dashi.