← Book details Dubai Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 23

Sashe 7

Dubai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

*_6/7/2020_*

_Kamar yanda duk Wanda yaga status dina na yau ya sani cewa, littafin *DUBAI* ya koma na kudi da sabon farashi VIP 1k 30 people's kawai nakeso single 300_

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi'u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

*Episode 9*

____________📝Jifa tayi da wayar ta kifa kanta a gado ta rushe da kuka me ban tausayi tace “shikenan rayuwata ta lalace shikenan a haka zan qare rayuwata a wulaqance komai nawa a lalace meye yasa qaddarata tazo a haka? Meye yasa wasu suke zama kebantattu kamar su sukayo zanen qaddararsu amma ni tawa tazomin a hagunce.
Numfashi taja me hade da majina ta miqe tana zagaya dakin cikin yanayin da yake bayyana tashin hankalinta tace “mahaifina shine silar lalacewata, mahaifina shine lasisina na shiga karuwanci?" Buga kanta tayi jikin garu tace “wannan shine makamina na farko na tsanar da namiji a rayuwata meye zanyi da soyayya indai qarshenta zai zama irin qarshen soyayyar Dalson Damuna Iro da Hajara Liman Ɓilliri ne meye zaisa ta zabi wani kebantaccen namiji tace zata hada rayuwarta dashi kumama rayuwa irin ta har abada dinnan?.

Tambayoyin da taketa jerantawa kanta kenan har zuwa lkcn da taji an sanya hannu an zagaye qugunta ta baya, ajiyar zuciya taja tare da sauke runannun idanunta akan smile face dinsa.
Duk da son da takeyi na hadiye kukanta amma takasa kuma ta makara domin ya dade yana kallonta, cikin mutuwar gabobi yace “na dade Ina bibiyarki domin sanin asalin matsalarki Amma kin kasa sanar dani inaji ko don kina ganin banida tagomashin gudunmawar dazan iya bawa rayuwarki ne, uhmmm Habeey so ba qarya bane haka yarda ba qarya bace, na yarda dake kuma na aminta dake zan iyayin komai tare dake kuma zan iya damqa miki amanar rayuwata saboda zuciyata ke daya take kwadayi da muradin mallaka matsayin mahadi, Habeey bazanyi miki dole akan ki sanar dani meye yake saki kuka kowanne lkc idan kika kadaice dani meye yake saki kebance kanki ko a cikin qawaye ki zauna kina tunanin da kika kasa samun mafita?"

Shiru yayi tare da janye jikinsa daga nata ya riqe hannunta ya zuba mata ido yanaso yaji kalmarta ta farko a wannan yini da suka yishi cikin rashin dauwamammen farin ciki na second 30.
Maimakon fitar harafi a bakinta saiya kasance ta zame ta na janyewa daga gareshi a hankali ta hanyar zuqe hannunta dake cikin nasa ta kifa kanta a qasan tiles din tayi goho ta sake rushewa da kuka me tsuma zuciyar masoyi,
Matsawa yayi zuciyarsa na tsananta bugawa ya dagota cak da dukkannin qarfinsa da Allah ya huwace masa ya direta a tsakiyar gadonsu ya haura ya riqe hips dinta yana lasar hawayenta da harshensa yana shigewa jikinta a hankali yana hura Mata iskar bakinsa me qamshin sweet a qofofin hancinta har ya samu nasarar kai hannunsa saman dogon wuyanta ya fara zagaye wuyanta da hannunsa a hankali har zuwa dogon gashinta data hada ta qulle.

Cikin salo ya hade bakinsu guri daya yana sauke numfashi tare da yawo da harshensa saman lips dinta yana karkadawa a hankali, numfashi ta fuzgo me qarfi ta janye tare da cewa “Tahee....." Dora yatsansa yayi saman lips dinta ya dora hannunsa daya saman boobs dinta dako arzikin bra basu samuba yace.
“Idan na shigo fadarki banson magiya a cikinta ki barni nasha daga qoramarki naci dama manyan bishiyoyin yayan itatuwan da buwayi gagara misali ya wadataki dasu" yana fadin haka ya zame rigar jikin nata ya zubawa boobs dinta ido yana lasar lips dinsa.

Itakam ta gama kaiwa qarshe wajen gajiya jarabar Taheer ta isheta gindinta har zafi yakeyi saboda azaba batasan sanda ta hade kanta da gwiwa ba ta saki sabon kuka saboda tausayin kanta da rayuwarta ita yanzu shikenan a haka zata qare wannan kwarton ya kwanta da ita ya bata kudi ta turawa Pappa wannan ma ya kwanta da ita.
Bata tsinanawa kanta komai ba sai tarin suturun daukar hankalin mazan zamani, batasan babu komai bayan rigar a jikints ba saida taji ya zuro kansa ta tsakanin qafafunta yayi kissing ask dinta ya sanya harshensa ya tanda tayi saurin zane qafafunta amma kafin ta direta ya budata ya tura harshensa cikin gindinta ta saki wani nishi saboda zafin da taji gindinta ya kumbura yayi sumtum saboda baqar gurzar azabar da yasha.

Yanda yake tandar ruwan gabanta jikinsa yana rawa tariga ta sallamawa jin dadi yau Allah ne kawai zai kwaceta hannun Taheer.
Kama nipples dinta yayi ya rinqa murzasu kamar sitiyari yanayi mata wani irin karairaya da dole tasa ta sallama masa komai ya kwantar da ita sosai yana lailaya twins dinta yana tandar ruwan wani guri yanayi Mata sucking me rikita kwanya da mantar da zuciya duk wata damuwar duniya.
Sun jima suna bawa sama hayaqi kafin ta janye a hankali ta miqe saboda dadewar da taji gabanta yayi, fuzgota yayi ya dorata a samansa ya buda gabanta ya tura yatsansa ta cije lebe tare da jan ajiyar zuciya ya dago da lumsassun idanunsa yace “kinajin dadi?"

Saurin girgiza masa kai tayi har cikin ranta iyakar gaskiyarta kenan ba dadi takeji ba wuya takesha, maimakon ya qyaleta saiji tayi yayi murmushi yace “that good nafison naci mace lkcn da batajin dadi kinsan saboda me?"
Idanunta ne ya ciko da ruwa yayi murmushi yace “saboda tafi bada move me dadi, zan ciiiiki Habeey a daren nan cin da bantabayi miki ba kuma wani bai tabayi miki ba zanciki crazy, sannan zan ciki slow motion, zan ciki a tsaye, sannan zan ciki a sunkuye ci na qarshe da zanyi miki shine zanciki cin da zaya kasance kece a samana ammana kece zaki cini"

Duk wannan mgnr yanayi ne yana qwaqular gindinta yana caccakawa tana mammatse cinya saboda azabar dake ratsata.
Tariga ta saddaqar wannan ranar qidayar ajalinta ne kamata yayi ta fara qidaya daqiqun da suka rage Mata a duniya saboda sanin halinsa tunda ya furta daya bayan daya saiya aiwatar ko zata mutu.
Zamewa tayi ta kwanta a gefenta tana jan zuciya yayi saurin mirginawa yace “sheeet Habeey kada ki kuskura kiyimin kuka inaji a jikina zamuyi rayuwa me tsayi dake saboda haka nakeso ki saba dani nifa ban damu da abinci ba indai akwai gindin da zan shiga naji duminsa yana ratsani"
Bakinsa ya dora saman chest dinta ya kanne mata ido yana tsotsa a tare da dora hannunta a bayansa yace “idan kikaqi bani hankalinki zakisha wahala sosai don zan toshe miki duk wata qofar jin dadi"

Babu yanda ta iya haka ta rinqa shafashi tana kuka bakinta na rawa tana kiran “Allah nasan ni baiwarka ce data shagala da rayuwa rashin bin dokokinka ya haifarmin da tawaya me yawa cikin qazamar rayuwata Allah ka kasheni na huta...."
Yanajinta sosai kuma kalamanta suna ratsa zuciyarsa amma bayajin zai iya saurara mata kona 1 second ne wannan dalilin yasashi toshe kunnuwansa yaci gaba da romance nata.
Tanajin yana shigarta amma taqi bashi hadin kai saima kuka data fashe dashi ta qanqameshi.
Da tausayinta a qasan zuciyarsa amma son kansa da burin faranta farin cikinsa yafi komai tasiri a rayuwarsa hakanan ya rinqa cinta da salo salo tun tana juya kanta harya kasance numfashinta ya dauke na wuccin gadi.

Dagata yayi ya koma gefe ya kwanta yana shafa dick dinsa yana lasar bakinsa yana ajiyar zuciya, hawaye takeyi cikin fitar hayyaci shima daqyar ya tashi zaune yana danna mata qirji.
Jin ta sauke ajiyar zuciya yabashi damar dagata cak suka shiga bathroom ya hada musu ruwa yayi Mata wanka ya gasata da ruwa me zafi daya jefa wasu qwayoyi a ciki tana kuka tana kada masa Kai shima yana share hawaye ya rasa meye yasa duk wani rashin imaninsa ya qare akan Habeey baisan meye yasa kullum zuciyarsa take raya masa yayi Mata mugunta ba.

Cikin sanyin gaba ya daukota ya kwantar da ita a resting chair saboda ko zama ta kasa ya gyara musu gadon ya sake dagata ya kwantar da ita ya bude freedge ya dauki fresh milk ya tasheta zaune ya rinqa bata tana hadiya daqyar.
Saida yaga Tasha sosai sannan ya bata magunguna ya kwantar da ita nicked shima ya kwanta ya hade jikinsa da nasa zafin zazzabin jikinta yana ratsa nasa jikin yana hura Mata iska a kunnenta.
Ta jima tana rera kukanta kafin ta samu baccin wahala ya dauketa shikam bai iya rintsawa ba saima daukar wayarsa da yayi yana chat da Mom dinsa rabin hirar tata duk akan aure takeyi masa mgn yanata dojewa hardai qarshe yace mata “nifa Mom nariga nayi mata yanzu hakama muna tare da ita kada ki wani damu kanki da nemamin Mata ba burgeni zakiyi ba sannan ba kowacce macece zata iya dani ba na dade da fada miki saboda Habibatullah kadai aka halicceni"

Sauka Hajiya tayi daga online din saboda ta lura yaron nata yayi nisa, tariga tasan yanzu darene a Dubai amma babu kunya yake fada mata yana tare da mace a wannan lkcn.
Miqewa tayi ta nufi bangaren governor Waziri, yana kishingide da system a gabansa ta zauna ya dago ya dago ya dubeta ya girgiza kai yace “Momyn yara baki rabo da rigima da yayanki yau kuma waye ya taboki Mahfuz ko Taheer?"
Iska ta furzar tace masa “yo akwai dan banzan yaro irin Taheer ne a gidannan Alh duk ka lalata yaron nan ka sakar masa kudi yanayin abinda yakeso yanzu waini Taheer yake fadawa yanzuma yana tare da matarsa, kajifa wai har mata yayi bamu sani ba inajinsa har ce Mata yake wani sannu ki kwanta a chest dina nasan kin gaji, ni Alh wanne irin tashen iskanci Taheer yakeji ne?"
Chapter 7 · 0% Book details