← Book details Dubai Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 11 OF 23

Sashe 11

Dubai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

___________Cikin satin da Taheer ya tafi Habeey tasha wahala sosai don Saida ta sake kwanciya a asibiti gashi Pappa ya matsa mata ta turo masa da kudi, hakanan a batada lfyr ta samu ta tura masa kudin da Taheer ya bata kusan million of nairas tace ya siya mata gida anan Gombe.
Aikuwa rufeta yayi da fada wai me zatayi da wani gda a Gombe har yana cewa shifa baya fatan ta sake dawowa Gombe tayi zamanta a Dubai kawai tana turo masa kudi yanashan giya yana caca.
Lkcn da aka sallameta daga asibitin suka koma gidan nan ma ba wani sauqi ta samu ba har yanzu tanajin ciwon ciki da bayan dake damunta saidai ba kamar na kwanakin baya ba.

Wayarta da ta dade da mutuwa saboda Kira ta dauka ta jorner a charge ta kunna tana duba Miss calls din sunfi dari biyu, kusan dari da hamsin duk na Taheer ne hakanan tayi murmushi saboda itama zuciyarta tana azabtuwa da rashinsa zuwa yanzu ta fara sabawa da halinsa duk da yanada gundura idan kana tare dashi amma yanada shiga rai.
Bangaren saqonni ta shiga nan ma duk shine ta sauke ajiyar zuciya tare da rafsa tagumi maganganun Mom sunayi mata yawo a kwanyarta, tana shirin tashi wani Kiran ya shigo takai hannunta ta dauka wayar tana dubawa taga shine taja huci tare da kwanciya ta danna pick ta kara a kunnenta tare dayin sallama cikin siririyar muryarta me sanya masa kasala.

Ajiyar zuciya ya jera tafi guda bakwai sannan yace “inata kiranki baki dagawa hankalina ya tashi na dauka fushi kikayi dani sai daga baya Aysher take cemin ashe jikinki ne yaqi dadi har takaiki ga sake kwanciya a asibiti, sannu ya jikin naki?"
Numfashi ta sauke tace “naji sauqi sosai sai ciwon ciki da baya da yaqi barina" da sauri yace “wht? Amma shine kuka dawo gida?" Iska ta fesar tace “to zamuyita zama a asibiti ne Taheer, inasa ran shima zai tafi" qwafa yayi yace “ok Allah yasa ya kk ya kewata ko bakiyi?" Shiru tayi masa, yace “kice wani abu mana hearty koda kince bakyayi bazanji haushinki ba kamar yanda bazanyi mamaki ba saboda nasani baki sona nine kadai na jarabtu nake azabtuwa da soyayyarki take neman aikani lahira"

Dariya yabata sosai tayi dariya shima yana tayata yace “tunda nake bantabajin dariyarki haka ba sai yau saboda kinji qaunarki zata kasheni ko?" Ajiyar zuciya tayi tace “me zakayi da karuwa mara gata mara mafadi Taheer?"
Wani murmushinsa yayi me ciwo yace “so baya duba wannan Habeey huda zuciya yake ya shigeta faraddai cireshi ko sai an hada gayya nidai koma ya kike inasonki kuma ko duniya zata taru akaina bazan taba daina sonki ba ki riqe wannan aranki"
Bai bata damar mgn ba yace Mata Dad ya turani Malaysia zan kula masa da wani company nasa na watanni shidda nayi mgn da Fu'ad zaizo ya karbi passport dinki da sauran documentation naki zaiyi miki Visa Zaki sameni acan, don Allah kada ki batamin lkc na fada masa kada Visarki ta wucce sati saboda wlh a mugun matse nake dake na gaji da zama ni kadai Habeey aure nakeso nayi"

Tabe baki tayi tace “aa nikam Taheer bazanje ba gsky inajin tsoro...." “me kikejin tsoro?" Ya fada tare da dirowa daga gadon da yake yace “kina tsoron kada na siyar dake ne, ko kina tsoron kada na kasheki ne? To koma meye kike tsoro dolene kiyi biyayya kibi mijinki zuwa inda yake domin cetoshi daga halaka wlh idan bakizo ba zan iya mutuwa course nayi alqawari wa zuciyata da jikina harma da dick dina bazan qara sanyata a jikin daba naki ba Habeey kada kice aa nasan kin tsumu sosai yanzu kin Tara ruwan dadi, washhhh babe zanciki don Allah ki yarda na ciki slow motion kinji...."

Yana maganar muryarsa na sarqewa saboda jaraba yana riqe dick dinsa yace “kullum burina be wucce najini saman ruwan cikinki ba Babe jarabata azimun ce wlh banta tunanin zan iya sati daya batare da naci mace ba Amma sai gashi na tafi sati na hudu banako sha'awar kowacce mace saike, ashe gskyr Jabir da yacemin rashin samun babbar Ekah me manyan fadamu da qoramu ne yasa nake dandane na shiga can na fita can, yasha fadamin akwai mace akwai mata akwai macen Mata to ke macen matace kinfi kowacce mace komai a duniya, Matata Allah ya baki komai na jin dadin rayuwa, don Allah ki adanamin kayana ni kadai kinji?"

Gabadaya ya kashe Mata jiki ya saukar Mata da kasala, hannunta takai ta shafo wani guri taji yanda tayi lumtsum da ruwa gurin yana wani mintsininta tace “am...amma Kuma ni Ina tsoron Mom ta qara zuwa ta ritsani ta koreni kaga nan banida kowa bansan inda zani ba idan hakan ya faru"
Yasan dama abinda zatace kenan yace “kada ki wani damu tayi duk abinma da zatayi nidai bazan fasa cinki ba dake da ita da duk wani da yakeson gigita rayuwata to saidai kuyita yi Amma inanan akan bakana saina aureki na kawoki gidana sabida haka ma nakeso ki saba da yimin biyayya irinta mata da miji"
Shiru suka danyi kafin yace “ki zama ready ni jibi zan tafi kinsan dole sai na biyo tanan amma bazamu hadu ba saboda Dad yasamin security anan sosai zan jiraki a Kolulonpur saimu wucce Malay tare, me kikeso na tanadar miki?"

*UMMUH HAIRAN CE...✍️*
[7/23, 9:23 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

_Subscribe discount of payment_

*_22/7/2020_*

_Kamar yanda sanarwa ta fita a pages din da suka fita kafin wannan, littafin *DUBAI* ya koma na kudi  da sabon farashi VIP 1k    single 300_

_So abisa qorafe qorafen da na rinqa samu daga masoyana sunce kudin yayi musu tsada wannan dalilin yasa na rage kudin daga yanda na sanar a baya, VIP dana ambata masa 1k ya koma 600 single dana ambata 300 ya koma 200_

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
             👇🏻
     _0255526235_
_Fauziyya Tasi'u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
          👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
           👇🏻
_09013718241_

*Episode 15*

Dagowa tayi a matuqar galabaice kuma a fusace idonta na zubar da hawaye ta wawuri wani cup na glass ta jefeshi dashi cikin saa kuwa ya sameshi a goshi goshin ya fashi jini yayi tsartuwa.
Da sauri ya dafe gurin ya dago hannunsa ya duba yaga yanda hannun ya jiqe da jini kafin yace mani Abu ta Kuma jifansa da table din daya hankadota ta fada kansa yayi saurin gocewa table din ya fadi qasa ya tarwatse, ta Kuma wawuro wani jug na glass zata jefeshi tana kuka me ciwo yayi saurin riqeta gam ya qwace kofin a hannunta.
Dagata yayi ya nufi dakin baccinsu da ita ya dorata saman gadon yabita zai danne ta janye da sauri tace.

“Allah ya Isa bazan taba yafe maka ba idan ka tabani azzalumi mayaudari na tsaneka Taheer wlh na tsaneka na tsani azzalumin mutum irinka Wanda baisan kowa ba sai kansa Taheer nayi danasanin saninka a rayuwata Kuma zan qare a nadama har qarshen rayuwata"
Zubewa tayi a qasa ta dora kanta saman katifar gadon tace “amma nasani tabbas ba laifinka bane Taheer wanda yafi kowa cancanta days tausayamin ma yayi watsi da rayuwata ya mayar dani hannun jarinsa Allah na roqeka ka dauki rayuwata Allah ka kasheni na huta da wannan quntatacciyar rayuwar wadda ta ko Ina babu farin ciki a cikinta wayyohh Allah na wayyohh Adda me zance miki me zan fada miki da zai zama hujjata a gurinki nikam kashe kaina zanyi na huta tunda banisa rabon farin ciki cikin rayuwata Allah bazan taba yafewa duk wanda ya zamo silar tagayyarar rayuwata b...."

Qanqameta yayi ta baya ya rufe Mata bakinta tunaninsa shine take zargin ya zama silar lalacewarta, qwacewa tayi tare da wartar wata wuqa ta ja da baya tace “wlh tallahi idan ka qara tabani saina kasheka Taheer...."
Matsarta yakeyi itama tana matsawa har ya qureta kawai kafin ya Isa inda take sai yaga tayi qasa luuuuuu zata fadi, tarota yayi da sauri ya dagata ya dorata a gadon.
Ruwa ya dauko ya fara shafa mata har yasamu ta fsrfado da sarqaqqen numfashinta na masu Athmer tana qwarewa, danna Mata qirjinta ya rinqayi har ya samu yaji taja ajiyar zuciya tare da sakin kuka me sauti tana cewa “Allahumma ajirnih fih musibati wa akalifni khairan minha a'uzubikhalmatillahi Tammat min sharri ma khalaq"

Dagota yayi cikin nadama da tausayi yace “ki...kiyi hqr Habeey bansa meye yasa zuciyata bata raga miki ba narasa me yasa zuciyata bata da hqr akan lamarinki"
Janyewa takeyi a hankali har ta samu ta zame a jikinsa tace “sabida banida wata daraja da qima a gurinka Taheer na tabbata da ace a killace nake a gaban iyayena Koda kuwa sune qarshen talaucin duniya dole zaka ragamin amma a yanzu komai ma zaka iya yimin tunda bani da yanci"
Miqewa tayi tana jiri ta fada bathroom ta hada ruwan zafi tayi wanka ta fito ta kwanta a qasa sanyin tiles din yana ratsata tanaci gabada rera kukanta.

Saukowa yayi ya dagota ya sanya hannunsa ya kamo fuskarta da take a kumbure saboda marin da tasha yace “kiyiwa Allah ki fada wani abu game dake Habeey kinqi ki sanar dani wacece ke Habeey please"
Fincikewa tayi ta koma ta kwanta saboda komai na duniyar ya isheta so take ta bude idonta kawai taga duk wannan abubuwan mafarki ne ba zahir ba, ganin bazatayi masa mgn ba yasashi sunkutarta ya dorata a gadon ya dora mata nauyinsa gabadaya ya fara laluben bakinta zai hadesu amma fir taqi.
Shikuma a rayuwarsa gardamarta take bata masa rai da ita baisan lkcn daya kama rigar jikinta da qarfi ya ketata ba ya cafki boobs dinta ya sanya a bakinsa tare da cizawa, ta saki qara tana cewa “Taheer ka bari banaso don Allah ka daina yimin dole banaso Taheer ka rinqa tausayamin mana da wanne zanj..."
Chapter 11 · 0% Book details