Sashe 18
Dubai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fita nayi na kalli gabas yamma kudu arewa nayi wuf na fada motar tare da daure fuskata da niqaf kamar yanda aka umarceni saida na nutsu sannan na fahimci ashe bani kadai bace a motar wata matashiyar budurwa ce fara sai kallona takeyi nima Ina kallonta har mukaje inda zamuje ya tsaya yace “to ku fita kada kujamin matsala" kamo hannuna tayi muks fito tana riqe da hannu na har muka shiga wani gida dukkanmu a tsorace muke muna shiga saiga driven ya shigo shima.
Wani Alh ne zaune saman kujera muka zauna a gabansa yace mu cire niqaf dinmu wannan da muke tare ta cire ya jima yana kallonta yana lasar lebe ita kuma tana wata karairaya sannan yace nima sai na cire nawa.
A tsorace na cire aikuwa dagashi har driven sai naga sun zaburo sun subamin ido nayi qasa da idona da yake kashewa maza jiki, sun jima suna kallona suna koda kyawun halitta ta wai a hakama don cikin doguwar riga nake me kamar hijjab, Alh ne yace “haba yarinya ai kin auna arziqi ma da kika tsallake matakin farko da sauran darajarki Amma fah anan ba lallai ki tsallake ba Zaku zauna anan har a samu aiki.
Turo baki wannan budurwar tayi tace “gsky Alh na gaji da yawon gidan aiki suyita qwaqule mutum wannan gidan dana baro me gidan har ciki yayimin fah ga rashin mutunci ni kawai ka yankamin lasisi na shiga na fantsama duniya naga me take cewa"
Dariya Alh yayi yace “kin nemawa kanki mafita yanzu dama nan da sati biyu jirgin Dubai zai daga sai ki shiga sahu, wani ihu ta saki ta rungumeni nikam kallonsu kawai nakeyi.
Zamanmu a gdan Alh Yunusa gwanin dadi da farko ya rinqa kawomin maza yan duniya amma Dana nuna masa bana raayi sai ya qyaleni ina kallo zaazo a dauki Aysher bazata dawo ba sai safiya ban taba damuwa ba har sati biyun ta cika ya kawo mana Visa biyu yace “abinda yasa kema Habeey na yanke shawarar na kaiki Dubai saboda can Commercial City ne ko wacce irin sana'a kika zaba zaki siyar Visar Shekara uku akayi muku zaku biyani a cikin shekara daya ke na zaba miki gdan aiki Koda yake tare xan hadaku da Aysher a hankali kema saiki waye"
Hakanan muka sake lulawa sai gamu a *U.A.E* wato *United Arab Emirates* *DUBAI* qasar data zama mafarin mummunar qaddararta dazan mutu da tabonta qasar dana hadu da mutane ma bambamta qasar dana hadu da abubuwa masu taba zuciya da gigita tunani.
Wasan ya farane daga ranar da muka isa gidan aikinmu babban gidane me bangarori daban daban cikin saa sai aka kaimu bangare daya nida Aysher ita tana kula da yaran gdan guda biyu ni kuma matar gdan ta bani aiki mafi wahala wato kula da gyaran bangaren mijinta dana qanin mijinta.
Muka fara aiki ka'in da na'in hanasa wasa a lamurana Taheer, kasan meye illa ta? Kyau Taheer mutane da yawa sunason kyau amma ni nawa saiya zamemin masifa kuma gudumar tarwatsa rayuwata kaico da kyauwu irin nawa me daukar hankalin maza Taheer kullum inajin dama Allah yayini a cikin jinsi mafi muni qila dana tsira daga rudin zuciya da rudaddu kuma shagalallun mutane.........
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[7/25, 1:55 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️
_Subscribe discount of payment_
*_25/7/2020_*
_Kamar yanda sanarwa ta fita a pages din da suka fita kafin wannan, littafin *DUBAI* ya koma na kudi da sabon farashi VIP 1k single 300_
_So abisa qorafe qorafen da na rinqa samu daga masoyana sunce kudin yayi musu tsada wannan dalilin yasa na rage kudin daga yanda na sanar a baya, VIP dana ambata masa 1k ya koma 600 single dana ambata 300 ya koma 200_
_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_
_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi'u Umar_
_GTB_
_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_
_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_
*Episode 22*
Farko zaman namu kamar zaiyi dadi, dawowar Nazan gdan shine mafarin warwarar duk wani jin dadina.
A Scortland yake karatu shiyasa baya dawowa sai shekara shekara, zuwanmu gdan yayi daidai da lkcn dawowarsa, satinmu biyu a gdan ya dawo, sunata rungume rungumensu nikuma inata kallonsu, saida suka nutsa ya shiga bangarensa matar gdan tace nabisa da kayansa.
Hakanan na dauki kayan zuciyata tana rayamin abinda ya faru Dani a Saudi zai iya sake faruwa dani, hakadai na daure na isa bakin qofar na taba qararrawar batare da batamin lkc ba yace na shigo.
Na bude qofar na shiga na ajiye kayan tare da juyawa zan tafi kadai naji ya riqoni ta baya, na tsaya da sauri ya zagayo gabana yace “barakillah" tare da sakeni ya nufi bathroom dake ya iya turanci sosai yacemin na fito masa da kayan da zaisa.
Hakan na fito masa da kaya na koma na zauna babu kunya ya cire towel din jikinsa ya tsaya tik a gaban mirror nikuma na rintse idona gabana na bugawa da qarfi tunda nake a duniya bantaba karo da mara kunya irin Nazan ba.
Banyi aune ba saiji nayi ya riqo hannuna yace “ki shafamin cream" wata muguwar faduwar gaba ce da bantabajin irinta ba ta dirarmin a Raina nace wannan yafi kowa ma dama na sani zamana nayi a Saudi.
Sake shigewa jikina yayi yana furzar da numfashi ya damqo hannu na ya dora saman duwawunsa yace “ahhhhh" tare da matseni a jikinsa ya bude idonsa akan fuskata dake malalar da hawaye yace “bana sha'awar mace nafi sha'awar namiji amma naji zan iya tarayyah dake"
Janye hannuna nayi ya sake kamawa ya matsamin man a hannu na yace “bana yiwa mutum dole ki yarda ki bani komai nima zan baki komai kinji" karkada masa Kai nayi hakan ya bashi haushi ya tureni na fadi ya fara shafa mansa bayan ya gama ya kalleni yace na fice masa.
Ficewa nayi na nufi dakinmu Ina shiga na tarar da Aysher tana shiryawa dake ita dama bata kwana a gdan nace “don Allah Aysher ki zauna ni tsoro nakeji shima wannan Nazan din dan iskane"
Dariya sosai Aysher tayi tace “har yanzu da sauranki nikam yau idan na tafi ma bazan dawo ba dan wani Dan majalissar tarayyah na saqalo baki ganshi ba kyakkyawa, yamace zai kamamin hotel.
Riqeta nayi nace “aa kada ki yarda cutarki zaiyi nikam ko shekaran jiya da mukayi waya da Addata tace kada na kuskura na bawa namiji kaina don kudi nayi iyakar yina wajen Kare kaina"
Dariya Aysher take yimin Saida na rufe bakina tace “ashe kuwa kina ruwa yarinya wlh garama kiyi ki samu kudinki ki biya buqatun rayuwarki saboda anan dai a Dubai bazaki tsira ba Habeey duk wacce kikaga ta zama karuwa baso take ba wata qaddararta ce haka wata son zuciya wata kuma sanadin talauci"
Zama nayi inata saqawa da warwarewa bangarorin zuciyata suna fadamin tunda nan ba masu sa ido bane nabi Aysher mana mu tafi in yaso na nemi wani abunyin acan, jikina da kwanyata basu bani qwarin gwiwa ba saboda haka na kwanta naja bargo saboda ciwon da kaina yake yimin na kwanta ta gama shirinta ta fice daga gdan nikuma zazzabi me zafi ya rufeni.
Inanan kwance har dare ya raba inata juyi bacci yaqi zuwarmin sai haki nakeyi dake dama tun Ina qarama inada ciwon sarqewar numfashi wato Athmer, ji nayi an bude dakin an shigo so ban wani damu ba saboda wani lkcn matar gdan tana shigowa.
Jin an mayar da qofar an rufene yasani bude idona da sauri amma duhu bai bani damar ganin waye ba jinayi ana lalubata nayi saurin yunqurawa zan miqe ya riqemin breast dina daya.
Wata azaba ta ratsani na saki qara yayi saurin kifowa jikina tare da qara damqe nonona nikuwa azaba sai ratsani takeyi Ina dukansa ta ko Ina har yayi nasarar rabani da kayana shima ya cire nasa ya fara qoqarin budani ya shigeni ta qarfin tsiya.
Ihuna ne ya janyo hankalin me gidan ya nufo dakin da sauri ya bude ya shigo tare da haskemu da fitila hakan yasa Nazan sakina na miqe da gudu babu komai a jikina na nufi inda me gdan yake a guje na riqeshi Ina kuka.
Tureni yayi ya dauki wani mayafi ya yafamin ya fara yiwa Nazan fada nanfa suka rinqa hayaniyarsu nidai Allah ya bani saa na zura rigata ko bra babu na samu na silale na tafi wani bangare a bayan gdan.
Anan na qarasa kwana da safe na shiga gdan nayi ayyukana me gdan ta kirani ta bani kudi tace naje nayo mata cefane naje nayo na dawo na kwanta har yanzu banida lfy.
Ina kwance wayata ta fara ring na daukota gabana na faduwa na daga muryar Pappa naji yace.
“sai ayita kiran wayarki baki dagawa to ki turo da kudi uwarki tana fama da hawan jini da ciwon qoda ance maganinta kadai na farko dubu dari biyu da ashirin nikuwa a halin yanzu ko naira dari biyu da hamsin banida ita"
Duk da ciwon qirjin dake damuna Saida na zabura na miqe saboda Addah tanada muhimmanci a rayuwata banason rasa Addah nace.
“Nashiga ukuna Pappa Ina kudin da nake turo maka a siya Mata maganin mana a ciki abar ginin tunda ba dole bane..." Tsawa ya dakamin yace “kaji shashasha wanne gini duk tabi takan kudin ta tumurmushe har wani farfesu takeyi ita yarta tana qasar waje"
Nasani kwarai sharrinsa ne saboda haka nace “wlh Pappa banida ko dubu hamsin watana biyu da fara aiki kuma Alh Yunusa nake biya kudinsa tukunna amma ka ranta in yaso saina nema na turo maka"
Fada ya rufeni dashi kamar zai ari baki yana cewa “Ke komai naki babu albarka a cikinsa kin tsaya biyewa uwarki kinje inda arziki yake kin kasa diba waike tsoron Allah, meye amfanin kyawunki meye amfanin quruciyarki da bazata iya yimiki maganin matsalarki ba, nan Alh Yunusa ya kirani yake fadamin manyan mutane ne idan sukaga hotonki sukeson harka dake amma dake jinin Hajar ne ns tsiya ke yawo a jikinki kinqi basu hadin kai.
To nidai babu abinda ya dameni uwarki ce ba uwataba nanda awa ashirin da hudu idan baki samu kudin nan kin turoba labari zai iya canzawa matsiyaciya kawai"..............
Wani Alh ne zaune saman kujera muka zauna a gabansa yace mu cire niqaf dinmu wannan da muke tare ta cire ya jima yana kallonta yana lasar lebe ita kuma tana wata karairaya sannan yace nima sai na cire nawa.
A tsorace na cire aikuwa dagashi har driven sai naga sun zaburo sun subamin ido nayi qasa da idona da yake kashewa maza jiki, sun jima suna kallona suna koda kyawun halitta ta wai a hakama don cikin doguwar riga nake me kamar hijjab, Alh ne yace “haba yarinya ai kin auna arziqi ma da kika tsallake matakin farko da sauran darajarki Amma fah anan ba lallai ki tsallake ba Zaku zauna anan har a samu aiki.
Turo baki wannan budurwar tayi tace “gsky Alh na gaji da yawon gidan aiki suyita qwaqule mutum wannan gidan dana baro me gidan har ciki yayimin fah ga rashin mutunci ni kawai ka yankamin lasisi na shiga na fantsama duniya naga me take cewa"
Dariya Alh yayi yace “kin nemawa kanki mafita yanzu dama nan da sati biyu jirgin Dubai zai daga sai ki shiga sahu, wani ihu ta saki ta rungumeni nikam kallonsu kawai nakeyi.
Zamanmu a gdan Alh Yunusa gwanin dadi da farko ya rinqa kawomin maza yan duniya amma Dana nuna masa bana raayi sai ya qyaleni ina kallo zaazo a dauki Aysher bazata dawo ba sai safiya ban taba damuwa ba har sati biyun ta cika ya kawo mana Visa biyu yace “abinda yasa kema Habeey na yanke shawarar na kaiki Dubai saboda can Commercial City ne ko wacce irin sana'a kika zaba zaki siyar Visar Shekara uku akayi muku zaku biyani a cikin shekara daya ke na zaba miki gdan aiki Koda yake tare xan hadaku da Aysher a hankali kema saiki waye"
Hakanan muka sake lulawa sai gamu a *U.A.E* wato *United Arab Emirates* *DUBAI* qasar data zama mafarin mummunar qaddararta dazan mutu da tabonta qasar dana hadu da mutane ma bambamta qasar dana hadu da abubuwa masu taba zuciya da gigita tunani.
Wasan ya farane daga ranar da muka isa gidan aikinmu babban gidane me bangarori daban daban cikin saa sai aka kaimu bangare daya nida Aysher ita tana kula da yaran gdan guda biyu ni kuma matar gdan ta bani aiki mafi wahala wato kula da gyaran bangaren mijinta dana qanin mijinta.
Muka fara aiki ka'in da na'in hanasa wasa a lamurana Taheer, kasan meye illa ta? Kyau Taheer mutane da yawa sunason kyau amma ni nawa saiya zamemin masifa kuma gudumar tarwatsa rayuwata kaico da kyauwu irin nawa me daukar hankalin maza Taheer kullum inajin dama Allah yayini a cikin jinsi mafi muni qila dana tsira daga rudin zuciya da rudaddu kuma shagalallun mutane.........
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[7/25, 1:55 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️
_Subscribe discount of payment_
*_25/7/2020_*
_Kamar yanda sanarwa ta fita a pages din da suka fita kafin wannan, littafin *DUBAI* ya koma na kudi da sabon farashi VIP 1k single 300_
_So abisa qorafe qorafen da na rinqa samu daga masoyana sunce kudin yayi musu tsada wannan dalilin yasa na rage kudin daga yanda na sanar a baya, VIP dana ambata masa 1k ya koma 600 single dana ambata 300 ya koma 200_
_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_
_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi'u Umar_
_GTB_
_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_
_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_
*Episode 22*
Farko zaman namu kamar zaiyi dadi, dawowar Nazan gdan shine mafarin warwarar duk wani jin dadina.
A Scortland yake karatu shiyasa baya dawowa sai shekara shekara, zuwanmu gdan yayi daidai da lkcn dawowarsa, satinmu biyu a gdan ya dawo, sunata rungume rungumensu nikuma inata kallonsu, saida suka nutsa ya shiga bangarensa matar gdan tace nabisa da kayansa.
Hakanan na dauki kayan zuciyata tana rayamin abinda ya faru Dani a Saudi zai iya sake faruwa dani, hakadai na daure na isa bakin qofar na taba qararrawar batare da batamin lkc ba yace na shigo.
Na bude qofar na shiga na ajiye kayan tare da juyawa zan tafi kadai naji ya riqoni ta baya, na tsaya da sauri ya zagayo gabana yace “barakillah" tare da sakeni ya nufi bathroom dake ya iya turanci sosai yacemin na fito masa da kayan da zaisa.
Hakan na fito masa da kaya na koma na zauna babu kunya ya cire towel din jikinsa ya tsaya tik a gaban mirror nikuma na rintse idona gabana na bugawa da qarfi tunda nake a duniya bantaba karo da mara kunya irin Nazan ba.
Banyi aune ba saiji nayi ya riqo hannuna yace “ki shafamin cream" wata muguwar faduwar gaba ce da bantabajin irinta ba ta dirarmin a Raina nace wannan yafi kowa ma dama na sani zamana nayi a Saudi.
Sake shigewa jikina yayi yana furzar da numfashi ya damqo hannu na ya dora saman duwawunsa yace “ahhhhh" tare da matseni a jikinsa ya bude idonsa akan fuskata dake malalar da hawaye yace “bana sha'awar mace nafi sha'awar namiji amma naji zan iya tarayyah dake"
Janye hannuna nayi ya sake kamawa ya matsamin man a hannu na yace “bana yiwa mutum dole ki yarda ki bani komai nima zan baki komai kinji" karkada masa Kai nayi hakan ya bashi haushi ya tureni na fadi ya fara shafa mansa bayan ya gama ya kalleni yace na fice masa.
Ficewa nayi na nufi dakinmu Ina shiga na tarar da Aysher tana shiryawa dake ita dama bata kwana a gdan nace “don Allah Aysher ki zauna ni tsoro nakeji shima wannan Nazan din dan iskane"
Dariya sosai Aysher tayi tace “har yanzu da sauranki nikam yau idan na tafi ma bazan dawo ba dan wani Dan majalissar tarayyah na saqalo baki ganshi ba kyakkyawa, yamace zai kamamin hotel.
Riqeta nayi nace “aa kada ki yarda cutarki zaiyi nikam ko shekaran jiya da mukayi waya da Addata tace kada na kuskura na bawa namiji kaina don kudi nayi iyakar yina wajen Kare kaina"
Dariya Aysher take yimin Saida na rufe bakina tace “ashe kuwa kina ruwa yarinya wlh garama kiyi ki samu kudinki ki biya buqatun rayuwarki saboda anan dai a Dubai bazaki tsira ba Habeey duk wacce kikaga ta zama karuwa baso take ba wata qaddararta ce haka wata son zuciya wata kuma sanadin talauci"
Zama nayi inata saqawa da warwarewa bangarorin zuciyata suna fadamin tunda nan ba masu sa ido bane nabi Aysher mana mu tafi in yaso na nemi wani abunyin acan, jikina da kwanyata basu bani qwarin gwiwa ba saboda haka na kwanta naja bargo saboda ciwon da kaina yake yimin na kwanta ta gama shirinta ta fice daga gdan nikuma zazzabi me zafi ya rufeni.
Inanan kwance har dare ya raba inata juyi bacci yaqi zuwarmin sai haki nakeyi dake dama tun Ina qarama inada ciwon sarqewar numfashi wato Athmer, ji nayi an bude dakin an shigo so ban wani damu ba saboda wani lkcn matar gdan tana shigowa.
Jin an mayar da qofar an rufene yasani bude idona da sauri amma duhu bai bani damar ganin waye ba jinayi ana lalubata nayi saurin yunqurawa zan miqe ya riqemin breast dina daya.
Wata azaba ta ratsani na saki qara yayi saurin kifowa jikina tare da qara damqe nonona nikuwa azaba sai ratsani takeyi Ina dukansa ta ko Ina har yayi nasarar rabani da kayana shima ya cire nasa ya fara qoqarin budani ya shigeni ta qarfin tsiya.
Ihuna ne ya janyo hankalin me gidan ya nufo dakin da sauri ya bude ya shigo tare da haskemu da fitila hakan yasa Nazan sakina na miqe da gudu babu komai a jikina na nufi inda me gdan yake a guje na riqeshi Ina kuka.
Tureni yayi ya dauki wani mayafi ya yafamin ya fara yiwa Nazan fada nanfa suka rinqa hayaniyarsu nidai Allah ya bani saa na zura rigata ko bra babu na samu na silale na tafi wani bangare a bayan gdan.
Anan na qarasa kwana da safe na shiga gdan nayi ayyukana me gdan ta kirani ta bani kudi tace naje nayo mata cefane naje nayo na dawo na kwanta har yanzu banida lfy.
Ina kwance wayata ta fara ring na daukota gabana na faduwa na daga muryar Pappa naji yace.
“sai ayita kiran wayarki baki dagawa to ki turo da kudi uwarki tana fama da hawan jini da ciwon qoda ance maganinta kadai na farko dubu dari biyu da ashirin nikuwa a halin yanzu ko naira dari biyu da hamsin banida ita"
Duk da ciwon qirjin dake damuna Saida na zabura na miqe saboda Addah tanada muhimmanci a rayuwata banason rasa Addah nace.
“Nashiga ukuna Pappa Ina kudin da nake turo maka a siya Mata maganin mana a ciki abar ginin tunda ba dole bane..." Tsawa ya dakamin yace “kaji shashasha wanne gini duk tabi takan kudin ta tumurmushe har wani farfesu takeyi ita yarta tana qasar waje"
Nasani kwarai sharrinsa ne saboda haka nace “wlh Pappa banida ko dubu hamsin watana biyu da fara aiki kuma Alh Yunusa nake biya kudinsa tukunna amma ka ranta in yaso saina nema na turo maka"
Fada ya rufeni dashi kamar zai ari baki yana cewa “Ke komai naki babu albarka a cikinsa kin tsaya biyewa uwarki kinje inda arziki yake kin kasa diba waike tsoron Allah, meye amfanin kyawunki meye amfanin quruciyarki da bazata iya yimiki maganin matsalarki ba, nan Alh Yunusa ya kirani yake fadamin manyan mutane ne idan sukaga hotonki sukeson harka dake amma dake jinin Hajar ne ns tsiya ke yawo a jikinki kinqi basu hadin kai.
To nidai babu abinda ya dameni uwarki ce ba uwataba nanda awa ashirin da hudu idan baki samu kudin nan kin turoba labari zai iya canzawa matsiyaciya kawai"..............