Sashe 18
Deejamah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daddy kuwa ganin abinda ke faruwa ba kankanin firgita shi yayi ba,burin shi Allah yasa Shakeeran shi tana lafiya Lou, nufar hanyar fita yayi,a take zoben hannunn sa yayi haske,kirjin sa ne yabuga domin da alamu 'yan kungiyar su suna tafe tunda hasken ring din is too much.
Aikuwa ilai Mr Patrick ne da wasu su shida,sai dai sun canza kamanni sun koma irin na aljanu.
Sune mutanen da Shakeerah ta hango.........
Cikin Sauri Daddy yafara Mika gaisuwa ga Mr Patrick, daga masa hannu yayi cikin hausar sa ta gwaraye yace"Sani babu abinda zaka sanar mana,kayiman lefi Kashi da Kashi muna shareka shine abin yake hadawa harda kashe mana 'yan kungiya?
Zaro ido Daddy yayi yace"Kisa kuma oga?Ni bantaba kashe wani Dan kungiyar mu ba.......tsawa Mr Patrick yadaka masa"Karyane karya kake Sani,bakasan ka auro annoba ka kawo gidan ka ba?sai da nacema yarinyar da zaka Aura ba alkhairi bace, Amma shine kayi kunnen uwar shegu dani,to yarinyar tayi sanadiyar mutuwar jacub!
Idanuwa Daddy da Hjy sameera suka kwalo waje,nuna Hjy sameera yayi yace"Kuma kece Kika ja tunda kekika Aiko kinason wani a cikin 'yan kungiya yazo za'amiki aiki ko ba haka ba?
Cike da mamaki Daddy ke duban ta,jikin Hjy sameera na rawa tace"oga nine ai ba kasheta yayi niyyar yi ba ya akayi shiya mutu?
Zaro idanuwa Mr Patrick yayi yace"Sameera tambaya ta kike yi?Nace tambayata kikeyi?jikin Hjy sameera na rawa tace"Sorry of a tuba nake.
Duban Daddy yayi yace"ayau dinnan zan sa muku doka, Kuma duk Wanda ya tsallake zai fuskanci hukunci,sannan kujeran ka za'a kwace abawa wani har saika cika umarnin mu.
Dafe Kai Daddy yayi da hannu yace"inaji oga kafadamin ko wane aiki ne zanyi wallahi.
Murmushin mugunta Mr Patrick yayi yace"aikin yakasu Kashi uku ne,na farko yaran islamiya guda talatin muke bukatan Shan jinin su,sannan kafin asha jinin nasu a tabbatar da anyi homosex dasu.
Diddilo idanuwa Daddy yayi hankalinshi yayi mummunar tashi yace"Oga talatin Kuma?don Allah ka sassauta mun.
Mr Patrick yace"Nagama magana,idan kagama wannan kaji sauran,ke kuma munaso kikawo Mana mata masu ciki su goma 'yan mata goma.
Hjy sameera tace"insha Allah oga......bata karasa ba yadaka mata tsawa," kinfi kowa sanin bamusa Allah cikin lamuran mu.
Kayahaquri Oga tuba mukeyi.
Basu Kara magana ba suka juya,fadawa Daddy yayi Kan gado tare da dafe kai,idanunshi Sunyi jazur cikin bacin Rai yadubi hjy Sameera yace"Amaryan tawa Kika turo akashe? Juya idanuwa Hjy sameera tayi tace"kwarai kuwa Kuma wallahi sai na ga bayanta.
Cikin bacin rai Daddy ya mike tare da dauke Hjy sameera da mari Daddy yace"kikasheta Nima na Miki kisan wulakanci.
Cike da mamaki Hjy sameera ke duban Daddy"Alhj nice yau kamare ni takan wata banziyar yarinya?tunda nake dakai shekara Arba'in da takwas Kenan ko zunguri na baka taba ba,baka taba dukana Kan kishiyoyi ba,sai yanzu akan wannan yarinyar?'yar cikina?
Harara Daddy ya gallama ta yace"kisake fadin aibunta inkuma dalla miki wani marin,kin dauka ita irin sauran matan da nake Aura ne?to Shakeerah daban ne,banta sanin Ina zaune da dabbobi ba sai da na Aure ta.
Zaro ido hjy Sameera tayi tace"Da Yaushe kasan ta duka duka inace jiya aka daura Auren?wallahi nikuma sai na rama marin dakamun akanta wallahi,tana Gama fadar haka tafice a dakin cikin bacin Rai.
Kwanciya Daddy yayi tare da rigingine a mind dinsa yana ayyana Dole yadawo da kujeran sa hannun sa,kota halilin kaka,koda mutanen bauchi zasu Kare,sannan Yana tunanin irin kariyar da ze bawa Shakeerah kodan Hjy sameera.
Washegari da wuri Shakeerah ta tashi kamar yanda tasaba,alwala tayi tazo tafara rera karatun alqur'ani Bayan ta kammala ta dauko jarkan maganin ta ta yayyafa a kowanne kofa, window, lungu, kusurwowi na dakinta,tasan cewa ba lallai bane tasamu breakfast a gidan Kuma babu yanda za'ayi Amarya takawo mata tunda sun hada plan.
Wanka tashiga toilet ta tsala Koda tafito shiryawa tayi cikin wani Pakistan milk da chocolate duk da batayi kwalliya ba sai dai tayi matukan kyau sosai,kitchen tashiga ta daura ruwan zafi tare da hada tea,cake dinta da dabulan ta dauko tasha tea din dashi hankalin ta kwance da yake itadin ba ma'abociyar cin abinci bane,tafi maida hankali wajen Kayan makwalashe,gyara dakin ta tayi tasss ta fesheshi da room freshner mai kamshi wanda sis saudat ke siyarwa.
Samun Daya daga cikin sofan Falon tayi ta zauna tare da kunna kallo.
Knocking taji anfara yimata a hankali tamike tare da bude kofar, Daddy ne Yana sanye da wata geziner white colour,duk da cewa girma yafara zuwa masa but yayi kyau sosai dashi da yake Yana da kyan dai-dai gwar-gwado.
Murmushi yqsakinma Shakeerah tare da kamota ya hadata da jikin sa,jikin Shakeerah ne yafara rawa,a hankali tayi kokarin janye jikinta sai dai takasa.
Shiga falon yayi da ita sannan ya ajeta akan kujera Yana murmushi tare da shafa suman kanta da yasha gyara Banda kamshi bb abinda yake zubawa.
A hankali cikin sanyin jiki Shakeerah tace"Morning papi.
Daddy yasake sakin wani murmushin yace"Morning my Queen,hope dai kintashi lafy?
Bata face Shakeerah tayi cikin muryan shagwaba da baby face tace"No Ni ba lafiya na kawa na ba,da mamaki yake duban ta yace"to meyafaru ne my Queen?
Wasa Shakeerah tafara da yatsun hannun ta kamar shasha tace"Jiyafa nayi mafarki papi,Wai wani mutumi yazo kasheni sai ihu nake Ina kiranka Amma ina Sam katafi bakaji na,Aiko ana hqka sai naga kadawo ka Danna wani Abu Yana ta dilmiyewa a kasa Yana ihu kai haka fa kayi,gsky am scare sosai da lamarin na jiya.
Wani Wawan ajiyar zuciya Daddy ya sauke da Allah yasa a mafarki tagani,Daddy yace"Wai kice jiya Kinga mutuwa?
Shakeerah tace"hmmm kai dai bari sai da nayi Dana sanin dawowa dakin nan.
Shafa kanta Daddy yayi yace"Aibabu abinda zai sameki inhar Ina tare dake ninaki ne kekuma nawa ne ko kuwa,daga Kai Shakeerah tayi alamun Eah.
Duban ta yayi yace"My Queen Yaushe wai Zaki bani hakkina wallahi nakosa nakasance dake?
Turo baki gaba Shakeerah tayi tace"Toh ai Ina al'adah kuma jiya nafara sannan kwana goma nakeyi.
Diddilo idanuwa Daddy yayi yace"kwana goma?daga Masa kai Shakeerah tayi alamun Eah.
Murmushin yake Daddy yasaki yace"My Shakeerah ni matata ko tana al'adah muna abin mu hakanan.
Bude baki Shakeerah tayi tace"Ahhhhhhhh Daddy kazanta,wallahi Allah ya haramta Sam hakan baya da kyau,haba Daddy Allah fa ya haramta a cikin s.,..........
Daga mata hannu yayi fuskar sa daure kaman ba Daddy ba yace"idan muna magana kibar sako mun Allah cikin lamuran na dalilin hakan yasa nadena Zama a majalisa don haka kikiyaye.
Shiru Shakeerah tayi wani tunani ne yafado mata cikin bacin Rai tace"Hmmm Allah shine baba uban gayya kuma Ni dole nasashi cikin lamura na,idan bakason Jin amvatan shi danake kadena rabata.
Tana gama fadar haka ta mike fuuuu ta shige bedroom din ta,cikin Sauri Daddy yabi Bayan ta yana Kiran ta sai dai ko kafin yakariso ta maka key a jikin kofar.
Bubbuga kofar yafara tare da yimata magiya"have Shakeerah ta my Queen, Shakeeran Daddy kiyahakuri wallahi banason fushin ki,duk yanda yaso yayi don shawo Kan Shakeerah abin yaci tura,Dole badan yaso ba ya hakura sai dai Yaya yanke shawarar zuwa gun bokan shi,a kan yadasa Shakeerah muguwar sha'awar da zaisa da kanta ta nemeshi a duk inda yake.
Fita yayi ya shige cikin motar shi yaja ta baba maigadi ya bude masa gate ya ware, girgiza kai baba megadi yayi yace"wannan bawan Allah,Allah yatona maka asiri yafimu sanin yanda zaiyi daku,kana ganin gaskiya kirir-kiri Babu halin fadi,ai Babu komai akwai Ranar kin dilkanci.
Zaune Daddy yake awajen bokan sa,dariya Boka yayi yace"Gaskiya Alhj gwanda da kayi gaggawar zuwa domin akwai katon matsala.
Daddy yace"wani irin matsala CE wannan Dan tsitu?
Hmmmm uwargidan ka da saka hannunta akan Amaryan ka Babu yanda za ayi ta amince ka kusance ta,kai idan ma kanemi takura mata tashin hankali zaka gani a Ranar wanda sai ka gwammace baka amince da Auren ta ba,idan Kuma is saketa a yanzu to lokacin tonuwar asirin ka ne yayi, Uwar gidanka Hjy sameera hatsabibiya ce duk ita tashirya wanna makircin,kuma kasan bazan taba iya jada bokanyar ta ba,kamar yanda itama bazata iya jadani ba,duk Kar tasan Kar mukema juna kamar yanda kukeyi da ita.
Cire hula Daddy yayi yafara fifita yace"Boka maganar kungiyar mu kaji abinda oga yacemun.
Dariya Boka yasaki hahahahahaha zuwa can ya daure fuska tamkar Bai taba dariya ba yace"naji komai daga wannan kunnen har zuwa wancan kunnen sai dai fa Dole kabi umarnin abinda yace wannan Karan da Kuma Wanda zaice domin idan ba haka ba to kana ruwa Alhj.
Shiru Daddy yayi yace to ni yaza'ayi nasamu yaran islamiya?
Karkadamu da wannan kai dai kasaki kudi zuwa gobe zansa aljani ruguzu yakawo maka yaran islamiya talatin har cikin gidan ka.
Cike da farin ciki Daddy yace"gaskiya NE Boka,godiya nake,godiya nake..... Cikin tsawa Boka yace"Sai dai da sharadi daya,ko da wasa kada kabari daya daga cikin matar ka taga Koda yaro daya,inba haka ba to babu ruwa na,domin hakan na faruwa bazakayi wata biyu ba asirin ka zai tonu.
Murmushi Daddy yayi yace"Ai Banda matsalar wannan kai dai ayi Sha'ani kawai.
Ihu najiyo a gidan Alhj sani mai iyali.
_I NEED UR COMMENTS_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
(Daukar Fansa)
Story&writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
_______✍🏽_______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tamvarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*T.W.A*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciya:-
_ *A DALILIN 'YAR TSUNTUWA*
_ *MIJIN ZAHRA*
*ND*
*NOW*
*DIAMOND LADIES*
(Daukar Fansa)
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa)na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari 100 na waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding dinsa a group din*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah mai rahama mai jin kai....*
_FREE PAGE_
Page:3️⃣4️⃣--3️⃣5️⃣🖊️
_____________Dubanta yayi tundaga head to toe sannan yace"Shakeerah we're is my wadrope key? Murmushi Shakeerah tayi tace"Ayya papi bansan ka aje key dinka a dakin nan ba.
Wani ajiyan zuciya ya sauke domin tabbas da tagani zata cemishi tagani,wucewa yayi batare da yasake ce mata wani Abu ba ya shige bedroom din.
Aikuwa ilai Mr Patrick ne da wasu su shida,sai dai sun canza kamanni sun koma irin na aljanu.
Sune mutanen da Shakeerah ta hango.........
Cikin Sauri Daddy yafara Mika gaisuwa ga Mr Patrick, daga masa hannu yayi cikin hausar sa ta gwaraye yace"Sani babu abinda zaka sanar mana,kayiman lefi Kashi da Kashi muna shareka shine abin yake hadawa harda kashe mana 'yan kungiya?
Zaro ido Daddy yayi yace"Kisa kuma oga?Ni bantaba kashe wani Dan kungiyar mu ba.......tsawa Mr Patrick yadaka masa"Karyane karya kake Sani,bakasan ka auro annoba ka kawo gidan ka ba?sai da nacema yarinyar da zaka Aura ba alkhairi bace, Amma shine kayi kunnen uwar shegu dani,to yarinyar tayi sanadiyar mutuwar jacub!
Idanuwa Daddy da Hjy sameera suka kwalo waje,nuna Hjy sameera yayi yace"Kuma kece Kika ja tunda kekika Aiko kinason wani a cikin 'yan kungiya yazo za'amiki aiki ko ba haka ba?
Cike da mamaki Daddy ke duban ta,jikin Hjy sameera na rawa tace"oga nine ai ba kasheta yayi niyyar yi ba ya akayi shiya mutu?
Zaro idanuwa Mr Patrick yayi yace"Sameera tambaya ta kike yi?Nace tambayata kikeyi?jikin Hjy sameera na rawa tace"Sorry of a tuba nake.
Duban Daddy yayi yace"ayau dinnan zan sa muku doka, Kuma duk Wanda ya tsallake zai fuskanci hukunci,sannan kujeran ka za'a kwace abawa wani har saika cika umarnin mu.
Dafe Kai Daddy yayi da hannu yace"inaji oga kafadamin ko wane aiki ne zanyi wallahi.
Murmushin mugunta Mr Patrick yayi yace"aikin yakasu Kashi uku ne,na farko yaran islamiya guda talatin muke bukatan Shan jinin su,sannan kafin asha jinin nasu a tabbatar da anyi homosex dasu.
Diddilo idanuwa Daddy yayi hankalinshi yayi mummunar tashi yace"Oga talatin Kuma?don Allah ka sassauta mun.
Mr Patrick yace"Nagama magana,idan kagama wannan kaji sauran,ke kuma munaso kikawo Mana mata masu ciki su goma 'yan mata goma.
Hjy sameera tace"insha Allah oga......bata karasa ba yadaka mata tsawa," kinfi kowa sanin bamusa Allah cikin lamuran mu.
Kayahaquri Oga tuba mukeyi.
Basu Kara magana ba suka juya,fadawa Daddy yayi Kan gado tare da dafe kai,idanunshi Sunyi jazur cikin bacin Rai yadubi hjy Sameera yace"Amaryan tawa Kika turo akashe? Juya idanuwa Hjy sameera tayi tace"kwarai kuwa Kuma wallahi sai na ga bayanta.
Cikin bacin rai Daddy ya mike tare da dauke Hjy sameera da mari Daddy yace"kikasheta Nima na Miki kisan wulakanci.
Cike da mamaki Hjy sameera ke duban Daddy"Alhj nice yau kamare ni takan wata banziyar yarinya?tunda nake dakai shekara Arba'in da takwas Kenan ko zunguri na baka taba ba,baka taba dukana Kan kishiyoyi ba,sai yanzu akan wannan yarinyar?'yar cikina?
Harara Daddy ya gallama ta yace"kisake fadin aibunta inkuma dalla miki wani marin,kin dauka ita irin sauran matan da nake Aura ne?to Shakeerah daban ne,banta sanin Ina zaune da dabbobi ba sai da na Aure ta.
Zaro ido hjy Sameera tayi tace"Da Yaushe kasan ta duka duka inace jiya aka daura Auren?wallahi nikuma sai na rama marin dakamun akanta wallahi,tana Gama fadar haka tafice a dakin cikin bacin Rai.
Kwanciya Daddy yayi tare da rigingine a mind dinsa yana ayyana Dole yadawo da kujeran sa hannun sa,kota halilin kaka,koda mutanen bauchi zasu Kare,sannan Yana tunanin irin kariyar da ze bawa Shakeerah kodan Hjy sameera.
Washegari da wuri Shakeerah ta tashi kamar yanda tasaba,alwala tayi tazo tafara rera karatun alqur'ani Bayan ta kammala ta dauko jarkan maganin ta ta yayyafa a kowanne kofa, window, lungu, kusurwowi na dakinta,tasan cewa ba lallai bane tasamu breakfast a gidan Kuma babu yanda za'ayi Amarya takawo mata tunda sun hada plan.
Wanka tashiga toilet ta tsala Koda tafito shiryawa tayi cikin wani Pakistan milk da chocolate duk da batayi kwalliya ba sai dai tayi matukan kyau sosai,kitchen tashiga ta daura ruwan zafi tare da hada tea,cake dinta da dabulan ta dauko tasha tea din dashi hankalin ta kwance da yake itadin ba ma'abociyar cin abinci bane,tafi maida hankali wajen Kayan makwalashe,gyara dakin ta tayi tasss ta fesheshi da room freshner mai kamshi wanda sis saudat ke siyarwa.
Samun Daya daga cikin sofan Falon tayi ta zauna tare da kunna kallo.
Knocking taji anfara yimata a hankali tamike tare da bude kofar, Daddy ne Yana sanye da wata geziner white colour,duk da cewa girma yafara zuwa masa but yayi kyau sosai dashi da yake Yana da kyan dai-dai gwar-gwado.
Murmushi yqsakinma Shakeerah tare da kamota ya hadata da jikin sa,jikin Shakeerah ne yafara rawa,a hankali tayi kokarin janye jikinta sai dai takasa.
Shiga falon yayi da ita sannan ya ajeta akan kujera Yana murmushi tare da shafa suman kanta da yasha gyara Banda kamshi bb abinda yake zubawa.
A hankali cikin sanyin jiki Shakeerah tace"Morning papi.
Daddy yasake sakin wani murmushin yace"Morning my Queen,hope dai kintashi lafy?
Bata face Shakeerah tayi cikin muryan shagwaba da baby face tace"No Ni ba lafiya na kawa na ba,da mamaki yake duban ta yace"to meyafaru ne my Queen?
Wasa Shakeerah tafara da yatsun hannun ta kamar shasha tace"Jiyafa nayi mafarki papi,Wai wani mutumi yazo kasheni sai ihu nake Ina kiranka Amma ina Sam katafi bakaji na,Aiko ana hqka sai naga kadawo ka Danna wani Abu Yana ta dilmiyewa a kasa Yana ihu kai haka fa kayi,gsky am scare sosai da lamarin na jiya.
Wani Wawan ajiyar zuciya Daddy ya sauke da Allah yasa a mafarki tagani,Daddy yace"Wai kice jiya Kinga mutuwa?
Shakeerah tace"hmmm kai dai bari sai da nayi Dana sanin dawowa dakin nan.
Shafa kanta Daddy yayi yace"Aibabu abinda zai sameki inhar Ina tare dake ninaki ne kekuma nawa ne ko kuwa,daga Kai Shakeerah tayi alamun Eah.
Duban ta yayi yace"My Queen Yaushe wai Zaki bani hakkina wallahi nakosa nakasance dake?
Turo baki gaba Shakeerah tayi tace"Toh ai Ina al'adah kuma jiya nafara sannan kwana goma nakeyi.
Diddilo idanuwa Daddy yayi yace"kwana goma?daga Masa kai Shakeerah tayi alamun Eah.
Murmushin yake Daddy yasaki yace"My Shakeerah ni matata ko tana al'adah muna abin mu hakanan.
Bude baki Shakeerah tayi tace"Ahhhhhhhh Daddy kazanta,wallahi Allah ya haramta Sam hakan baya da kyau,haba Daddy Allah fa ya haramta a cikin s.,..........
Daga mata hannu yayi fuskar sa daure kaman ba Daddy ba yace"idan muna magana kibar sako mun Allah cikin lamuran na dalilin hakan yasa nadena Zama a majalisa don haka kikiyaye.
Shiru Shakeerah tayi wani tunani ne yafado mata cikin bacin Rai tace"Hmmm Allah shine baba uban gayya kuma Ni dole nasashi cikin lamura na,idan bakason Jin amvatan shi danake kadena rabata.
Tana gama fadar haka ta mike fuuuu ta shige bedroom din ta,cikin Sauri Daddy yabi Bayan ta yana Kiran ta sai dai ko kafin yakariso ta maka key a jikin kofar.
Bubbuga kofar yafara tare da yimata magiya"have Shakeerah ta my Queen, Shakeeran Daddy kiyahakuri wallahi banason fushin ki,duk yanda yaso yayi don shawo Kan Shakeerah abin yaci tura,Dole badan yaso ba ya hakura sai dai Yaya yanke shawarar zuwa gun bokan shi,a kan yadasa Shakeerah muguwar sha'awar da zaisa da kanta ta nemeshi a duk inda yake.
Fita yayi ya shige cikin motar shi yaja ta baba maigadi ya bude masa gate ya ware, girgiza kai baba megadi yayi yace"wannan bawan Allah,Allah yatona maka asiri yafimu sanin yanda zaiyi daku,kana ganin gaskiya kirir-kiri Babu halin fadi,ai Babu komai akwai Ranar kin dilkanci.
Zaune Daddy yake awajen bokan sa,dariya Boka yayi yace"Gaskiya Alhj gwanda da kayi gaggawar zuwa domin akwai katon matsala.
Daddy yace"wani irin matsala CE wannan Dan tsitu?
Hmmmm uwargidan ka da saka hannunta akan Amaryan ka Babu yanda za ayi ta amince ka kusance ta,kai idan ma kanemi takura mata tashin hankali zaka gani a Ranar wanda sai ka gwammace baka amince da Auren ta ba,idan Kuma is saketa a yanzu to lokacin tonuwar asirin ka ne yayi, Uwar gidanka Hjy sameera hatsabibiya ce duk ita tashirya wanna makircin,kuma kasan bazan taba iya jada bokanyar ta ba,kamar yanda itama bazata iya jadani ba,duk Kar tasan Kar mukema juna kamar yanda kukeyi da ita.
Cire hula Daddy yayi yafara fifita yace"Boka maganar kungiyar mu kaji abinda oga yacemun.
Dariya Boka yasaki hahahahahaha zuwa can ya daure fuska tamkar Bai taba dariya ba yace"naji komai daga wannan kunnen har zuwa wancan kunnen sai dai fa Dole kabi umarnin abinda yace wannan Karan da Kuma Wanda zaice domin idan ba haka ba to kana ruwa Alhj.
Shiru Daddy yayi yace to ni yaza'ayi nasamu yaran islamiya?
Karkadamu da wannan kai dai kasaki kudi zuwa gobe zansa aljani ruguzu yakawo maka yaran islamiya talatin har cikin gidan ka.
Cike da farin ciki Daddy yace"gaskiya NE Boka,godiya nake,godiya nake..... Cikin tsawa Boka yace"Sai dai da sharadi daya,ko da wasa kada kabari daya daga cikin matar ka taga Koda yaro daya,inba haka ba to babu ruwa na,domin hakan na faruwa bazakayi wata biyu ba asirin ka zai tonu.
Murmushi Daddy yayi yace"Ai Banda matsalar wannan kai dai ayi Sha'ani kawai.
Ihu najiyo a gidan Alhj sani mai iyali.
_I NEED UR COMMENTS_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
(Daukar Fansa)
Story&writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
_______✍🏽_______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tamvarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*T.W.A*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciya:-
_ *A DALILIN 'YAR TSUNTUWA*
_ *MIJIN ZAHRA*
*ND*
*NOW*
*DIAMOND LADIES*
(Daukar Fansa)
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa)na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari 100 na waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding dinsa a group din*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah mai rahama mai jin kai....*
_FREE PAGE_
Page:3️⃣4️⃣--3️⃣5️⃣🖊️
_____________Dubanta yayi tundaga head to toe sannan yace"Shakeerah we're is my wadrope key? Murmushi Shakeerah tayi tace"Ayya papi bansan ka aje key dinka a dakin nan ba.
Wani ajiyan zuciya ya sauke domin tabbas da tagani zata cemishi tagani,wucewa yayi batare da yasake ce mata wani Abu ba ya shige bedroom din.