Sashe 11
Deejamah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hjy shamsiyya tace"to Alhamdulillah abun kam yayi kyau sai ayi zaman meeting na musamman koh? Gaba dayansu su suka amsa da Eah,cigaba sukayi dacin dambun naman zabin da kunun ayar sai Santi Sukeyi,suma su Alhj kabeer ba'a barsu a Baya ba,domin suma sunci.
Washegari Shakeerah da sassafe da wuri ta nufi kd domin suna da Exam da karfe takwas da Rabi, direct KASU ta wuce,tayi mamaki matuka na ganin su Fauzi,nan sukayi Exam suka fito,nufar capteria sukayi don zuwa susha coffee.
Nan fa aka dasa hirar yaushe rabo,Baya sun sake fitowa Exam suka wuce gida,a lokacin da suka Isa a zahar yayi,don haka suka gabatar da sallar da ke kansu.
Shakeerah taciro musu dambun naman da Ammi ta hada musu,cike da farin ciki suka fara ci Fauzi tace"Wallahi Shiyasa nakeson Ammi domin ita din akwai kula,khadee tace"kedai bari,kunsan matsalar da nake fuskanta kuwa diamond ladies?
Cikin Sauri suka girgiza kai tare da mai da hankalin su kanta khadee taci gaba"Hmmm kannena yaran amaryan Daddy gaba daya anwayi gari sun rasu,biyu a ciki mata ne duk an kwakule musu Ido,dayan na miji ne anyanke masa joyst*ck nasa.
"Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un su Shakeerah suka ambata ita da Fauzi,Fauzi tace"gaskiya khadee matsalar ki yakamata a fara warware wa yanzu,domin bai kamata a bar Daddy yana cigaba da wannan aika aikar ba.
Shakeerah tace"haka ne nidai a bangare na matsala daya ne wanda Kuma bazai yuwu ba,duban ta sukayi suna cewa menene matsalar?
A jiyan zuciya Shakeerah ta sauke tace"a cikin mu biyu nida ke fauza sai wata ta auri Daddy,duk cikansu su a firgice suka dube ta,tace"Yes ta haka ne kawai zamu iya cimma burin mu na daukar fansa a wajenshi babu wanda zai iya hakan sai makusan cinshi,wato matar shi,zufa ne yafara kwararo musu.
Yake Shakeerah tayi tace"Diamond ladies ku kwantar da hankalin ku lokaci yayi da zamu fara daukan fansa fa nasake jaddada muku,idan dame mgn Ina saura ransa.
Khadee tace"Shakeerah wannan shawarar ba me yuwuwa bace gaskiya yakamata a canza ta a memi wani.
Duban khadee Shakeerah tayi tace"Yaushe ne akayi rasuwar? Khadee tace"jiya ne Wallahi.
Shakeeerah tace"to Kingani,abinda za'ayi shine insha Allah yazama wajibi wannan week end din muyi shi a gidan Daddy.....duk cikansu su a firgice suke duban ta,bakin Fauzi na rawa ta dubi Shakeerah tace"Shakeerah kada kiman ta Daddyn khadee nada matukar hadari.
Shakeerah tace"yess I know but hakan shine mafita,pls kada kuman ta taken mu mana,mun day alkawarin daukan fansa ga duk wani azzalumi,Muddin bamu cire tsoro a zuka tanmu ba to tabbas Babu yanda za'ai mu cinma buri kanmu,mudai musa Allah Daya a zuciyan mu,kuma Yana tare damu a duk inda muke, duk cikansu suka ce hakane kam.
Mikewa Shakeerah tayi ta nufi dakinta don gyarawa sai dai ko da tashiga taga dakin fesss Banda kamshin turare babu abinda yake,juyowa tayi face data dauke da smile Tace"Wow dakinfa yayi kyau ngd muku sosai diamond ladies domin nasan mutum guda bazata gyaramun daki ba sai guda ta hadaka,suma murmushin suka mai da mata.
Cigaba sukayi da zuwa school, yanzu Exam saura 1week su gama cikin ikon Allah suka shirya Ranar friday ita da Fauzi don tafiya bauchi,da yake duk after 2 weeks suke zuwa week end shiyasa wannan week din nan bazasu gida ba,sun samu damar zuwa bauchi.
A motar Shakeerah suka nufi garin bauchi Cike da kewar khadee,sai dai sunja mata kunne akan fita tinda da komai a gida pls kada tafita ita kadai har sai sun dawo.
Tun 7:00am suka fita Basu Isa ba sai 5:00pm,a gajiye suka Isa gidan Daddy tabbas gidan sa abun kallo ne sai da suka tabbatar da gidan Alhj Sani Bukar Mai Iyali ne sannan suka kutsa kai cikin gidan bakinsu dauke da addu'an shiga gida" _bismillahi walajna wa bismillahir-rahmanir-raheem kharajna wa'alallahi rabba na tawakkal na_,sannan suka shiga yanacan sama yana hangen su,zumbur ya mike don 'yan matan sun Gama tafiya da imanin sa,duk abinda yakeyi Shakeerah na ankare dashi.
Direct dakin Mai gadi suka nufa,tambayar shi sukayi ko yasan part din hjy saddiqa? Amsawa yayi da Eah yasani,ya nuna musu wani part yace gashi can shine nata.
Shakeerah tayi wani makirin Murmushi tace"pls idan Babu damuwa zanso ka hadamu da ita wato Kai Mana iso gareta.
Diddilo idanuwa Mai gadi yayi yace"bayin Allah ai yanzu shekaru kusan goma Kenan da rasuwar hjy saddiqa........." _Innalillahi wa Inna ilaihirrajiun_ suka fada a tare suna dafe chest Cike da pretending,babu zato babu tsamanni Shakeerah tafara hawayen munafinci,"Kingani Koh Fauzi Shiyasa naso tun kafin motaho mukira ta mom tace bata da number nata sai dai adrees ai gashinan.
Muryan fauzi na rawa tace"mun shiga uku to yau ya zamuyi? Mai gadi yadu besu yace"meke faruwa ne?ko da matsala ne?
Ko kafin su bashi answer Alhj Sani ya kariso Yana tambayar Mai gadi"Mal sale meke faruwa?nan me gadi yake sanar dashi duk yqnda sukayi dasu Shakeerah.
Dawo da dubanshi yayi ga su Shakeerah yace"Ayya 'yan mata sai dai kuyi hakuri,but mushiga ko ruwa ne kusha don na ganku da niki-nikin akwati,tafiya yafara sukuma suka bishi a baya wannan ta kalli wannan,wannan ta kalli wannan a haka duk suka shiga Falon gidan.
Wata kyakkyawan mace suka tarar akan 3sitter tana zaune tasaka tagumi,gyaran murya Alhj Sani yafara cikin Sauri ta dago tana fadin sannu da zuwa Alhj.
Daure face Daddy khadee yayi tamkar Murmushi bai taba wanzu wa a face din sa ba yace"Yauwa pls shiga Daya ciki ki bamu waje,sannan ki dauko ma baki lemu.
Gaishe ta su Shakeerah sukayi face nasu dauke da murmushi,itama mayar musu da murmushin tayi ta shige.
Gaishe shi su Shakeerah sukayi daga nan daddyn khadee yafara tambayar su daga Ina suke,ko su 'yan uwan marigayiyar ce?lokaci daya Shakeerah karyan da zata shirya mai yazo mata a kwakwalwa tafara magana kaman haka"Daddy mu ba 'yan uwan ta bane,wata shekara ne sukayi aikin hajj da mom namu shine fa suka hada kawance tare da zumunci Bayan sun dawo sukayi exchanging din address tayi kwatan cen gidan nan shine fah mom namu tunda ga garin zaria ta turomu don duba mata ita.
Girgiza kai ya shiga yo a hankali,yace"lallai kam ai tun tuni tarasu to gashi dare yayi 'yan mata ya Kenan?
Shakeerah tace"No bb komai yanzu zamuje munemi hotel da safe sai muwuce.
Murmushi yayi yace"A'ah ai ba za'ayi haka ba Muddin muna garin nan ai ba zaku wulakan ta ba 'yan mata yayi maganar Yana lashe harshe kaman tsohon maye yana duban Shakeerah.
Shakeerah tace"Toh Daddy GODIYA muke.
Daddyn khadee yasa hannu a mouth yace"shiiiiiiii babu godiya tsakanim mu,kuma kada kisake cemun Daddy as from today.
"Ok daddy.....bata karisa ba tace"Au Ok tohm bazan sake ba,Murmushi yayi yace"kyawawan 'yan mata dakin ku daya? Cikin Sauri Shakeerah tace"Eah dakin mu daya baban mu daya.
"Ayya anyway Bari nasadaku da daya daga cikin Mata na.
Da toh suka amsa mishi sannan ya mike yatafi.
Ba'a dauki wani dogon lokaci ba,matar da suka tarar a falon still itace ta dawo fuskanta still dauke da Murmushi cikin sanyin murya tace"kutaso muje ciki koh? Mikewa sukayi tare da binta ciki,sosai dakunan nasu ya burge su Zahra wani daki da basu da alamu dakinta ne,nan suka gabatar da sallolin da basuyi ba,suka kimtsa tare da wanka,ko suka fito matar ta dubesu tace"Alhj yace kuje waje Yana jiranku ku tafi, diddilo idanuwa sukayi gaba daya.
Shap shap suka shirya ciikin arnayen wasu dogayen riguna masu tsada wadanda suka gaji da kyau da duwatsu.
Fita sukayi suka sameshi a cikin motar sa yaci babban Riga,tun daga nesa yake sakem musu murmushi har suka kariso,baya duk kansu suka bure domin shiga,daga murya yayi yace"pls Shakeerah dawo nan mana.
Sai da tayi dan jim tare da yatsine face sannan tashiga gaban,hadadden park ya kaisu suka sha ice-cream Banda kallon Shakeerah yake zuciyar sa na raya masa abubuwa da dama akan yarinyar,duk suna ankare da halin da Daddy ya shiga,ta wutsiyar Ido suke ma juna magana itada Fauzi.
Daga nan wani super market yawuce dasu ya siya musu kayan shafa da takalma.
Godiya sosai suka masa,daga nan daukan su yayi suka wuce gida,ledan balango ya siyo hudu da gasassun kaji Suma hudu.
Koda yafaka motar a harabar gidan Fauzi tafara fita,itama Shakeerah ta balle murfin motar don fita,hannunta yariko,cikin Sauri Shakeerah tajuyo jikinta na wani irin shock don tunda take ba'a taba kokarin taba ta haka ba.
Wani irin kallo ta wurga masa Wanda yasashi sakin hannun ta batare da ya shirya ba,a jiyan zuciya yayi sannan ya dubeta yace"Shakeerah yarana kusan goma sha Amma yau duk Allah yamusu rasuwa Banda sauran ko daya, sannan mata na biyun nan duk Basu haihuwa sai dai yanzu inason haihuwa sosai.
Cikin bariki da sanyin jiki Shakeerah tace "ayya Allah yayi musu gafara yasa suna kyakkyawan matsayi.Ameen! Daddy ya fada can dai yace"Shakeerah Aure nakeson na kara,Ina neman wacce zata kula dani sai yau Allah yanuna mun ita.
Duban shi tayi yanda yake magana like saurayi dan 30 da wani Abu.
Shakeerah tace"wacece ita? Kece Mana Shakeerah kece macen da nakeso
_I NEED UR COMMENT_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari#100 katin waya ta wannan number 08060710719,sai nayi adding din mutum a group din.*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama Mai Jin Kai....*
_FREE PAGE_
Page:2️⃣0️⃣--2️⃣1️⃣🖊️
_________Koda ta nufi part din fulani jitayi hayaniyar tasake yawa,cikin Sauri tashiga Falon, fulani tagani duke a kasa tana kuka,wata yarinyace tsaye akanta a kalla bazata wuce sa'an marigayiya Aunty saudah ba sai wasu mata manya akan sofa su uku duk tana Kama da fulani sai guda a cikinsu,fulani tace"Hjy baraka a gabanki jikanki na zagina ba zaki tanka ba? tabe baki wacce akakira da hjy baraka tayi tace" Ai anyimata ne,nikaina Yaya kinbani mmki Saboda Kuna da kudi shine duk wulakancin da kuka ga dama sai ku sauki kan laweezah Saboda ta auri Jalal?to Meye Jalal din yakedashi da ake wannan abun?
Washegari Shakeerah da sassafe da wuri ta nufi kd domin suna da Exam da karfe takwas da Rabi, direct KASU ta wuce,tayi mamaki matuka na ganin su Fauzi,nan sukayi Exam suka fito,nufar capteria sukayi don zuwa susha coffee.
Nan fa aka dasa hirar yaushe rabo,Baya sun sake fitowa Exam suka wuce gida,a lokacin da suka Isa a zahar yayi,don haka suka gabatar da sallar da ke kansu.
Shakeerah taciro musu dambun naman da Ammi ta hada musu,cike da farin ciki suka fara ci Fauzi tace"Wallahi Shiyasa nakeson Ammi domin ita din akwai kula,khadee tace"kedai bari,kunsan matsalar da nake fuskanta kuwa diamond ladies?
Cikin Sauri suka girgiza kai tare da mai da hankalin su kanta khadee taci gaba"Hmmm kannena yaran amaryan Daddy gaba daya anwayi gari sun rasu,biyu a ciki mata ne duk an kwakule musu Ido,dayan na miji ne anyanke masa joyst*ck nasa.
"Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un su Shakeerah suka ambata ita da Fauzi,Fauzi tace"gaskiya khadee matsalar ki yakamata a fara warware wa yanzu,domin bai kamata a bar Daddy yana cigaba da wannan aika aikar ba.
Shakeerah tace"haka ne nidai a bangare na matsala daya ne wanda Kuma bazai yuwu ba,duban ta sukayi suna cewa menene matsalar?
A jiyan zuciya Shakeerah ta sauke tace"a cikin mu biyu nida ke fauza sai wata ta auri Daddy,duk cikansu su a firgice suka dube ta,tace"Yes ta haka ne kawai zamu iya cimma burin mu na daukar fansa a wajenshi babu wanda zai iya hakan sai makusan cinshi,wato matar shi,zufa ne yafara kwararo musu.
Yake Shakeerah tayi tace"Diamond ladies ku kwantar da hankalin ku lokaci yayi da zamu fara daukan fansa fa nasake jaddada muku,idan dame mgn Ina saura ransa.
Khadee tace"Shakeerah wannan shawarar ba me yuwuwa bace gaskiya yakamata a canza ta a memi wani.
Duban khadee Shakeerah tayi tace"Yaushe ne akayi rasuwar? Khadee tace"jiya ne Wallahi.
Shakeeerah tace"to Kingani,abinda za'ayi shine insha Allah yazama wajibi wannan week end din muyi shi a gidan Daddy.....duk cikansu su a firgice suke duban ta,bakin Fauzi na rawa ta dubi Shakeerah tace"Shakeerah kada kiman ta Daddyn khadee nada matukar hadari.
Shakeerah tace"yess I know but hakan shine mafita,pls kada kuman ta taken mu mana,mun day alkawarin daukan fansa ga duk wani azzalumi,Muddin bamu cire tsoro a zuka tanmu ba to tabbas Babu yanda za'ai mu cinma buri kanmu,mudai musa Allah Daya a zuciyan mu,kuma Yana tare damu a duk inda muke, duk cikansu suka ce hakane kam.
Mikewa Shakeerah tayi ta nufi dakinta don gyarawa sai dai ko da tashiga taga dakin fesss Banda kamshin turare babu abinda yake,juyowa tayi face data dauke da smile Tace"Wow dakinfa yayi kyau ngd muku sosai diamond ladies domin nasan mutum guda bazata gyaramun daki ba sai guda ta hadaka,suma murmushin suka mai da mata.
Cigaba sukayi da zuwa school, yanzu Exam saura 1week su gama cikin ikon Allah suka shirya Ranar friday ita da Fauzi don tafiya bauchi,da yake duk after 2 weeks suke zuwa week end shiyasa wannan week din nan bazasu gida ba,sun samu damar zuwa bauchi.
A motar Shakeerah suka nufi garin bauchi Cike da kewar khadee,sai dai sunja mata kunne akan fita tinda da komai a gida pls kada tafita ita kadai har sai sun dawo.
Tun 7:00am suka fita Basu Isa ba sai 5:00pm,a gajiye suka Isa gidan Daddy tabbas gidan sa abun kallo ne sai da suka tabbatar da gidan Alhj Sani Bukar Mai Iyali ne sannan suka kutsa kai cikin gidan bakinsu dauke da addu'an shiga gida" _bismillahi walajna wa bismillahir-rahmanir-raheem kharajna wa'alallahi rabba na tawakkal na_,sannan suka shiga yanacan sama yana hangen su,zumbur ya mike don 'yan matan sun Gama tafiya da imanin sa,duk abinda yakeyi Shakeerah na ankare dashi.
Direct dakin Mai gadi suka nufa,tambayar shi sukayi ko yasan part din hjy saddiqa? Amsawa yayi da Eah yasani,ya nuna musu wani part yace gashi can shine nata.
Shakeerah tayi wani makirin Murmushi tace"pls idan Babu damuwa zanso ka hadamu da ita wato Kai Mana iso gareta.
Diddilo idanuwa Mai gadi yayi yace"bayin Allah ai yanzu shekaru kusan goma Kenan da rasuwar hjy saddiqa........." _Innalillahi wa Inna ilaihirrajiun_ suka fada a tare suna dafe chest Cike da pretending,babu zato babu tsamanni Shakeerah tafara hawayen munafinci,"Kingani Koh Fauzi Shiyasa naso tun kafin motaho mukira ta mom tace bata da number nata sai dai adrees ai gashinan.
Muryan fauzi na rawa tace"mun shiga uku to yau ya zamuyi? Mai gadi yadu besu yace"meke faruwa ne?ko da matsala ne?
Ko kafin su bashi answer Alhj Sani ya kariso Yana tambayar Mai gadi"Mal sale meke faruwa?nan me gadi yake sanar dashi duk yqnda sukayi dasu Shakeerah.
Dawo da dubanshi yayi ga su Shakeerah yace"Ayya 'yan mata sai dai kuyi hakuri,but mushiga ko ruwa ne kusha don na ganku da niki-nikin akwati,tafiya yafara sukuma suka bishi a baya wannan ta kalli wannan,wannan ta kalli wannan a haka duk suka shiga Falon gidan.
Wata kyakkyawan mace suka tarar akan 3sitter tana zaune tasaka tagumi,gyaran murya Alhj Sani yafara cikin Sauri ta dago tana fadin sannu da zuwa Alhj.
Daure face Daddy khadee yayi tamkar Murmushi bai taba wanzu wa a face din sa ba yace"Yauwa pls shiga Daya ciki ki bamu waje,sannan ki dauko ma baki lemu.
Gaishe ta su Shakeerah sukayi face nasu dauke da murmushi,itama mayar musu da murmushin tayi ta shige.
Gaishe shi su Shakeerah sukayi daga nan daddyn khadee yafara tambayar su daga Ina suke,ko su 'yan uwan marigayiyar ce?lokaci daya Shakeerah karyan da zata shirya mai yazo mata a kwakwalwa tafara magana kaman haka"Daddy mu ba 'yan uwan ta bane,wata shekara ne sukayi aikin hajj da mom namu shine fa suka hada kawance tare da zumunci Bayan sun dawo sukayi exchanging din address tayi kwatan cen gidan nan shine fah mom namu tunda ga garin zaria ta turomu don duba mata ita.
Girgiza kai ya shiga yo a hankali,yace"lallai kam ai tun tuni tarasu to gashi dare yayi 'yan mata ya Kenan?
Shakeerah tace"No bb komai yanzu zamuje munemi hotel da safe sai muwuce.
Murmushi yayi yace"A'ah ai ba za'ayi haka ba Muddin muna garin nan ai ba zaku wulakan ta ba 'yan mata yayi maganar Yana lashe harshe kaman tsohon maye yana duban Shakeerah.
Shakeerah tace"Toh Daddy GODIYA muke.
Daddyn khadee yasa hannu a mouth yace"shiiiiiiii babu godiya tsakanim mu,kuma kada kisake cemun Daddy as from today.
"Ok daddy.....bata karisa ba tace"Au Ok tohm bazan sake ba,Murmushi yayi yace"kyawawan 'yan mata dakin ku daya? Cikin Sauri Shakeerah tace"Eah dakin mu daya baban mu daya.
"Ayya anyway Bari nasadaku da daya daga cikin Mata na.
Da toh suka amsa mishi sannan ya mike yatafi.
Ba'a dauki wani dogon lokaci ba,matar da suka tarar a falon still itace ta dawo fuskanta still dauke da Murmushi cikin sanyin murya tace"kutaso muje ciki koh? Mikewa sukayi tare da binta ciki,sosai dakunan nasu ya burge su Zahra wani daki da basu da alamu dakinta ne,nan suka gabatar da sallolin da basuyi ba,suka kimtsa tare da wanka,ko suka fito matar ta dubesu tace"Alhj yace kuje waje Yana jiranku ku tafi, diddilo idanuwa sukayi gaba daya.
Shap shap suka shirya ciikin arnayen wasu dogayen riguna masu tsada wadanda suka gaji da kyau da duwatsu.
Fita sukayi suka sameshi a cikin motar sa yaci babban Riga,tun daga nesa yake sakem musu murmushi har suka kariso,baya duk kansu suka bure domin shiga,daga murya yayi yace"pls Shakeerah dawo nan mana.
Sai da tayi dan jim tare da yatsine face sannan tashiga gaban,hadadden park ya kaisu suka sha ice-cream Banda kallon Shakeerah yake zuciyar sa na raya masa abubuwa da dama akan yarinyar,duk suna ankare da halin da Daddy ya shiga,ta wutsiyar Ido suke ma juna magana itada Fauzi.
Daga nan wani super market yawuce dasu ya siya musu kayan shafa da takalma.
Godiya sosai suka masa,daga nan daukan su yayi suka wuce gida,ledan balango ya siyo hudu da gasassun kaji Suma hudu.
Koda yafaka motar a harabar gidan Fauzi tafara fita,itama Shakeerah ta balle murfin motar don fita,hannunta yariko,cikin Sauri Shakeerah tajuyo jikinta na wani irin shock don tunda take ba'a taba kokarin taba ta haka ba.
Wani irin kallo ta wurga masa Wanda yasashi sakin hannun ta batare da ya shirya ba,a jiyan zuciya yayi sannan ya dubeta yace"Shakeerah yarana kusan goma sha Amma yau duk Allah yamusu rasuwa Banda sauran ko daya, sannan mata na biyun nan duk Basu haihuwa sai dai yanzu inason haihuwa sosai.
Cikin bariki da sanyin jiki Shakeerah tace "ayya Allah yayi musu gafara yasa suna kyakkyawan matsayi.Ameen! Daddy ya fada can dai yace"Shakeerah Aure nakeson na kara,Ina neman wacce zata kula dani sai yau Allah yanuna mun ita.
Duban shi tayi yanda yake magana like saurayi dan 30 da wani Abu.
Shakeerah tace"wacece ita? Kece Mana Shakeerah kece macen da nakeso
_I NEED UR COMMENT_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari#100 katin waya ta wannan number 08060710719,sai nayi adding din mutum a group din.*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama Mai Jin Kai....*
_FREE PAGE_
Page:2️⃣0️⃣--2️⃣1️⃣🖊️
_________Koda ta nufi part din fulani jitayi hayaniyar tasake yawa,cikin Sauri tashiga Falon, fulani tagani duke a kasa tana kuka,wata yarinyace tsaye akanta a kalla bazata wuce sa'an marigayiya Aunty saudah ba sai wasu mata manya akan sofa su uku duk tana Kama da fulani sai guda a cikinsu,fulani tace"Hjy baraka a gabanki jikanki na zagina ba zaki tanka ba? tabe baki wacce akakira da hjy baraka tayi tace" Ai anyimata ne,nikaina Yaya kinbani mmki Saboda Kuna da kudi shine duk wulakancin da kuka ga dama sai ku sauki kan laweezah Saboda ta auri Jalal?to Meye Jalal din yakedashi da ake wannan abun?