Sashe 26
Budurwar Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsintar kansa yayi da shigar da lambar daya haddace a kansa ya hau Kira bugu daya yaji ta d'auka tare da Jan dogon ajiyar zuciya "MahfuZ Kaine ko mafarki nakeyi"?
Ta fada can kasan makoshi daya sa yaji ta kara daga Masa hankali Sam bai iya magana ba a ransa Yana tunanin dalilin dayasa ya kirata da bashida burin daya wuce ya yakiceta daga rayuwarsa amma a Yanzu gani yake tunda lubna taki sauraransa zai iya samun nutsuwa a wajen Hadeezan.
Cikin kukan kissa da shagwaba ta fara magana tana Jan numfashi Wanda hakan ya tilasta masa rub da ciki dan ji yayi kamar mararsa za ta fashe ba abinda yake dawo masa sai abinda ya shiga tsakaninsu a karshe, kafin ta bar gidan
Can kasan murya kamar Mara lafiya yace "Hadeeza banida nutsuwa kimin abinda zan samu na fitar da abinan dake marata pls"
Wani irin kuka ta saka mishi daya saka shi wawuro pillow ya kankame a kirjinsa,yanda Hadeeza keyi yasa shi imagination ya ringa wani irin abu,shima ya ringa yi gurnani kasa kasa,Hadeeza kuwa ta cigaba da zuba masa kuka dayasa cikin Yan mintuna ya fara vibrating dan Kamar Yana tare da Hadeezan haka yakeji.
(KUYI HAKURI BANSO
NAYI BAYANI DALLA DALLA KAMAR NAYI BATSA NIMA WANAN DIN KAMAR NAYI DIN NAKEJI🙂🙂)
Numfashi kawai yake mayarwa Yana Jin Hadeeza tana "Karka cutar da kanka ka cutar dani Mahfuz ka turo gidanmu muyi aure na ringa faranta maka nayi missing dinka mahfuz"
Sai daya dawo daidai yaji kamar ya rufe kansa da duka baiso Sam ya Kira Hadeezan ba duk da bata gama fita a ransa ba,amma bayajin zai iya aurenta,a yanzu yafisan ya samu ya rabu da ita cikin sauki,tunda dama bashida burin Kara Auren Lubna ta ishe shi rayuwa.
Bai san ma mai zai cewa Hadeeza ba dan lalura ce tasa ya Kira ta Kuma duk lubna ce ta jawo masa kashe wayarsa yayi gabad'aya batare da yacewa Hadeeza uffan ba.
Ya lumshe Idonsa dan sosai yaji shi sakayau kamar an cire masa nauyi a jiki.
A hankali ya fara tuno wayar da yayi da Hadeeza yanda ta ringa kuka Kamar suna tare da Sunan ita budurwa ce a Ina to koyo irin wadanan Abubuwan.
Dan lubna har yau bata iya nuna Masa wani abu idan Yana tarayya da ita Wai kunya takeji,sai da ya zaunar da ita ya nuna Mata hakan da zatayi ne zai saka yaji dadi,yasan tana Jin dadin tarayyarsu,a hakan ma ba sosai take iya yi ba,taya duk Hadeeza ta iya Abubuwan Nan,ya tuno ranar daya fara kusantarta,hadin kai ta bashi ba kadan ba,Taya ma zai soma aurenta,a yanzu ya riga da yasan ba a budurwa ya sameta ba Tama goge a harkar har Lubnar ma tafi ta gogewa,yasan a yanzu zata cigaba da addabarsa da waya gashi lubna ta dawo shi.yasan a duk ranar da lubna ta ga Hadeeza ta kirashi yasan komai zai fada mata ba yarda zatayi ba,Kiran nan daya mata duk lubna ce ta jawo Masa.
Haka yayi ta sake sake har bacci yayi awon gaba dashi ba dadewa ya hau mafarki da Hadeeza Wai a kwancen da yake ta shigo dakin da yake kwance har ya kwanta da ita, lubna ta fado d'akin da wuka a hannunta aguje tayo kansu ya farka a gigice.
Ganin mafarki yake yasa ya koma ya kwanta,ya zama dole yayi taka tsantsan dan a yanzu ma tsoron Lubnar yake.
Baccin da bai koma ba kenan har aka Kira sallah asuba ya Shiga toilet yayi wanka ya dauro alwala ya fito har zai kwankwasa wa Lubna Kuma ya fasa dan yasan tana tashi itama.
Lubna
Ina jinsa ya fita massallaci dan tun hudu na farka ban Kara komawa bacci ba sabida mumunan mafarkin da nayi wai Hadeeza ta shigo gidan ta window naje na rutsa ta a d'akin mahfuz,duk na dauka a gaske ne sai da na farka bansan Mai yasa Hadeeza ta tsaya min a rai ba,na balain tsanarta a dawowa nan da nayi so nake ko Yaya ne na kamashi ma Yana waya da Hadeeza a ranar sai mun rabu,nasan mace bata Isa ta tsallaka kaddararta ba,amma ko da mahfuz na da rabon Kara aure na gwammaci ya auri kowa Banda Hadeeza,a duk ranar daya auro Hadeeza na gama Zama dashi kenan har abada.
Wajen shidda naji shigowarsa sanin ranar asabar ne ba fita yake da wuri ba yasa na koma nayi kwanciyata.
Karar tv da na jiyo ya kunna yasa na san Yana palon na Kuma tuno tv nan yake kunnawa ya yaudareni na dauka Yana Palo Ashe yana can d'akin Hadeeza na cije lebbena dan takaici,Nima tuna Abubuwan Nan ma hawan jini yake neman doramin amma bansan ya Zan hana zuciyata tunawa ba.
Wajen karfe takwas na fada bandaki nayi wanka na fito na dan shafa Hoda da man lebbe sai parking da nayi, wani yellon doguwar Riga nasa da bai jemin har kasa ba ya kwanta a jikina sosai nayi kwalliya ne dan kaina ba dan wani mahfuz ba,ban fito daga d'akin ba sai da na yiwa mimi itama wankan na shiryata na sabota a kafadata na fito.
Ina bud'e kofa Muka hada Ido dashi Yana kwance a doguwar kujera sanye yake da farar jallabiya.
D'auke kaina nayi daga kallonsa na kwantar da mimi a 2 seater.
Nayi hanyar kitchen zanyi Masa komai amma bazan yarda ya tabani ba.
Sam banji shigowarsa ba sai ji nayi an rungumeni ta baya,so nake na fusge jikina daga nasa da sauri amma rukon da yamin ma bazan iya kwakwaran motsi ba yasa kansa a wuyana Yana "Haba Lubna haba matata shikenan mutum bazai yi kuskure a yafe mishi ba,kinsan halin da nake ciki kuwa nayi kewarki lubna dan Allah ki yafemin ya riga da ya wuce nasan nayi kuskure bazan sake ba ki manta da komai mu cigaba da rayuwar mu kamar da"
Duk maganar Nan da yake k'ok'ari kawai nake dan na fusge daga jikinsa,amma yaki bani damar sai wani lasar min dokin wuya yake, ada Yana min haka duk girman laifin da yamin sai na sauko amma bansan Mai yasa ko kad'an maganrsa bata shigeni ba,har idan Yana Sona bana Jin zai ci amanata nasan Mai yasa yake ta lallabani so yake kawai na barshi ya kwanta dani.
Tuni ya hau yamutsani.ya hadani da bango ya dagemin riga Sama ya hanani ma motsi idan ya kawo bakinsa bakina sai na cije shi.
Ganin ya dage gaske a kitchen yake san yamin dole yasa na handaka.dashi da balain k'arfi Ina "Dan Allah mallam rabu dani, Mahfuz Wai kana tunanin bayan abinda ya faru cikin sauki zan iya yarda dakai,taya zan yarda.da Kai bayan baka je kayi gwaji ka tabbatar da lafiyar ka ba"
"Lubna naje nayi gwaji fa kikace"?
"Eee kaje kayi gwaji nace dan bazan zauna ka shafamin cuta ba,tunda ita budurwar taka ba kai ka fara saninta ba,itama kanta bata san adadin mazan da suka nemeta ba to akan me zan bari ka tabani bakayi gwaji ba idan har kaga na bari ka tabani a gidanan wlh sai na tabbatar da lafiyarka"
"Lubna yanzu wulakanci naki har ya Kai haka zargina ma kike zan saka Miki cuta,shikenan dan shaidan ya rinjayeni nayi abinda zanyi sai kice Ina d'auke da cuta"
"Wnan kuma matsalarka ce kaje asibiti dan ka tabbatar da lafiyar ka dan kaima kasan budurwar ka karuwace zata iya yuwa tana da cuta"
Yanda idonsa ya Kada yayi ja yasa na tabbatar da yaji haushi ko a jikina na dauko doya na fara feraye wa ya gaji da tsayuwa a kitchen ya fice ya bani guri.
Ko kad'an banji a raina abinda nakeyi ba daidai bane ba
Har na gama soya doya da kwai na dafa Mana ruwan shayi.
Sai da na zuba nawa daban na Kai sauran palo,ban ganshi a palon ba.
Hakane yasa na samu waje na zauna na fara karyawa,har na gama ci bai fito ba dan Ina Jin motsinsa a d'aki.
Koda na gama ci wayata na d'auko ina lallatsawa naji motsin bude kofa ban daga kaina ba amma kamshin turarensa da naji yasa nagane wanka yayi,na dauka zaiyi zuciya yaki cin abincin ta gefen ido na ringa satar kallonsa ya zauna ya fara cin abincin.
Daga ni har shi ba wanda yayi wa wani magana har ya gama ci ya mik'e Yana "Ni Zan fita zanje gida daga nan zanje asibitin nayi gwajin kamar yanda Kika bukata idan har gwajin ne zai kwantar miki da hankali zanyi"
"Idan ma wajenta zaka je ba damuwata bace ba gwajin Kuma idan kayi dan lafiyarka ne ba nawa ba"
"Allah ya kyauta wanan halin da Kika tsiro dashi ba Mai kyau bane ba karki manta aljannarki na tafin kafata karki ringa daukar wa kanki zunubi lubna"
Wayata na cigaba da latsawa ya gama surutunsa ya fice ko fitar da yayi sai da naji kamar wajen Hadeezan za shi ni nasan mawuyancin abu ne ya rabu da ita,idan shi zai rabu da ita wanan mayyar yarinya bazata rabu dashi cikin sauki ba,a zaune da nake sai zuciyata take saka min sai ya biya ta wajenta ma ya ganta.
Mahfuz
Yana fita daga gida ya kunna wayarsa a fitar da yayi har layi yayi niyyar canzawa dan a yanzu baya san su samu sabani da lubna,yasan ya kirawa kansa ruwa jiya Kiran da yayi wa Hadeeza yanzu zata sake Sako shi agaba,wayar na kunnawa sai ga texes dinta yafi Goma a wayar Yana k'ok'arin bud'ewa ya karanta sai ga kiranta a wayarsa yasan zaa rina Kuma bazai dauka ba.
Hakane yasa ya saka wayar a silent ya jefa a aljihunsa, gidansu ya fara zuwa Koda ya gaida Ammi bata amsa gaisuwar da ya mata ba sai cewa tayi "ka dai rantse sai ka dawo da yarinya nan ko?ka rantse sai nayi azumin kaffara ka dage ban Isa da Kai ba ko"?
"Ammi dan Allah dan Annabi Mai lubna ta Miki da zafi haka ?Ammi ni.na mata laifi fa"
"Zaka ga mai ta min ba dai ka dawo da ita ba tom ka fara shirye shiryen aure dan wlh Tallahi sai ka Mata amarya idan bazata iya ba sai ta Kara gaba"
"Ammi banida halin Kara Aure yanzu ni lubna ta isheni rayuwa"
Ta fada can kasan makoshi daya sa yaji ta kara daga Masa hankali Sam bai iya magana ba a ransa Yana tunanin dalilin dayasa ya kirata da bashida burin daya wuce ya yakiceta daga rayuwarsa amma a Yanzu gani yake tunda lubna taki sauraransa zai iya samun nutsuwa a wajen Hadeezan.
Cikin kukan kissa da shagwaba ta fara magana tana Jan numfashi Wanda hakan ya tilasta masa rub da ciki dan ji yayi kamar mararsa za ta fashe ba abinda yake dawo masa sai abinda ya shiga tsakaninsu a karshe, kafin ta bar gidan
Can kasan murya kamar Mara lafiya yace "Hadeeza banida nutsuwa kimin abinda zan samu na fitar da abinan dake marata pls"
Wani irin kuka ta saka mishi daya saka shi wawuro pillow ya kankame a kirjinsa,yanda Hadeeza keyi yasa shi imagination ya ringa wani irin abu,shima ya ringa yi gurnani kasa kasa,Hadeeza kuwa ta cigaba da zuba masa kuka dayasa cikin Yan mintuna ya fara vibrating dan Kamar Yana tare da Hadeezan haka yakeji.
(KUYI HAKURI BANSO
NAYI BAYANI DALLA DALLA KAMAR NAYI BATSA NIMA WANAN DIN KAMAR NAYI DIN NAKEJI🙂🙂)
Numfashi kawai yake mayarwa Yana Jin Hadeeza tana "Karka cutar da kanka ka cutar dani Mahfuz ka turo gidanmu muyi aure na ringa faranta maka nayi missing dinka mahfuz"
Sai daya dawo daidai yaji kamar ya rufe kansa da duka baiso Sam ya Kira Hadeezan ba duk da bata gama fita a ransa ba,amma bayajin zai iya aurenta,a yanzu yafisan ya samu ya rabu da ita cikin sauki,tunda dama bashida burin Kara Auren Lubna ta ishe shi rayuwa.
Bai san ma mai zai cewa Hadeeza ba dan lalura ce tasa ya Kira ta Kuma duk lubna ce ta jawo masa kashe wayarsa yayi gabad'aya batare da yacewa Hadeeza uffan ba.
Ya lumshe Idonsa dan sosai yaji shi sakayau kamar an cire masa nauyi a jiki.
A hankali ya fara tuno wayar da yayi da Hadeeza yanda ta ringa kuka Kamar suna tare da Sunan ita budurwa ce a Ina to koyo irin wadanan Abubuwan.
Dan lubna har yau bata iya nuna Masa wani abu idan Yana tarayya da ita Wai kunya takeji,sai da ya zaunar da ita ya nuna Mata hakan da zatayi ne zai saka yaji dadi,yasan tana Jin dadin tarayyarsu,a hakan ma ba sosai take iya yi ba,taya duk Hadeeza ta iya Abubuwan Nan,ya tuno ranar daya fara kusantarta,hadin kai ta bashi ba kadan ba,Taya ma zai soma aurenta,a yanzu ya riga da yasan ba a budurwa ya sameta ba Tama goge a harkar har Lubnar ma tafi ta gogewa,yasan a yanzu zata cigaba da addabarsa da waya gashi lubna ta dawo shi.yasan a duk ranar da lubna ta ga Hadeeza ta kirashi yasan komai zai fada mata ba yarda zatayi ba,Kiran nan daya mata duk lubna ce ta jawo Masa.
Haka yayi ta sake sake har bacci yayi awon gaba dashi ba dadewa ya hau mafarki da Hadeeza Wai a kwancen da yake ta shigo dakin da yake kwance har ya kwanta da ita, lubna ta fado d'akin da wuka a hannunta aguje tayo kansu ya farka a gigice.
Ganin mafarki yake yasa ya koma ya kwanta,ya zama dole yayi taka tsantsan dan a yanzu ma tsoron Lubnar yake.
Baccin da bai koma ba kenan har aka Kira sallah asuba ya Shiga toilet yayi wanka ya dauro alwala ya fito har zai kwankwasa wa Lubna Kuma ya fasa dan yasan tana tashi itama.
Lubna
Ina jinsa ya fita massallaci dan tun hudu na farka ban Kara komawa bacci ba sabida mumunan mafarkin da nayi wai Hadeeza ta shigo gidan ta window naje na rutsa ta a d'akin mahfuz,duk na dauka a gaske ne sai da na farka bansan Mai yasa Hadeeza ta tsaya min a rai ba,na balain tsanarta a dawowa nan da nayi so nake ko Yaya ne na kamashi ma Yana waya da Hadeeza a ranar sai mun rabu,nasan mace bata Isa ta tsallaka kaddararta ba,amma ko da mahfuz na da rabon Kara aure na gwammaci ya auri kowa Banda Hadeeza,a duk ranar daya auro Hadeeza na gama Zama dashi kenan har abada.
Wajen shidda naji shigowarsa sanin ranar asabar ne ba fita yake da wuri ba yasa na koma nayi kwanciyata.
Karar tv da na jiyo ya kunna yasa na san Yana palon na Kuma tuno tv nan yake kunnawa ya yaudareni na dauka Yana Palo Ashe yana can d'akin Hadeeza na cije lebbena dan takaici,Nima tuna Abubuwan Nan ma hawan jini yake neman doramin amma bansan ya Zan hana zuciyata tunawa ba.
Wajen karfe takwas na fada bandaki nayi wanka na fito na dan shafa Hoda da man lebbe sai parking da nayi, wani yellon doguwar Riga nasa da bai jemin har kasa ba ya kwanta a jikina sosai nayi kwalliya ne dan kaina ba dan wani mahfuz ba,ban fito daga d'akin ba sai da na yiwa mimi itama wankan na shiryata na sabota a kafadata na fito.
Ina bud'e kofa Muka hada Ido dashi Yana kwance a doguwar kujera sanye yake da farar jallabiya.
D'auke kaina nayi daga kallonsa na kwantar da mimi a 2 seater.
Nayi hanyar kitchen zanyi Masa komai amma bazan yarda ya tabani ba.
Sam banji shigowarsa ba sai ji nayi an rungumeni ta baya,so nake na fusge jikina daga nasa da sauri amma rukon da yamin ma bazan iya kwakwaran motsi ba yasa kansa a wuyana Yana "Haba Lubna haba matata shikenan mutum bazai yi kuskure a yafe mishi ba,kinsan halin da nake ciki kuwa nayi kewarki lubna dan Allah ki yafemin ya riga da ya wuce nasan nayi kuskure bazan sake ba ki manta da komai mu cigaba da rayuwar mu kamar da"
Duk maganar Nan da yake k'ok'ari kawai nake dan na fusge daga jikinsa,amma yaki bani damar sai wani lasar min dokin wuya yake, ada Yana min haka duk girman laifin da yamin sai na sauko amma bansan Mai yasa ko kad'an maganrsa bata shigeni ba,har idan Yana Sona bana Jin zai ci amanata nasan Mai yasa yake ta lallabani so yake kawai na barshi ya kwanta dani.
Tuni ya hau yamutsani.ya hadani da bango ya dagemin riga Sama ya hanani ma motsi idan ya kawo bakinsa bakina sai na cije shi.
Ganin ya dage gaske a kitchen yake san yamin dole yasa na handaka.dashi da balain k'arfi Ina "Dan Allah mallam rabu dani, Mahfuz Wai kana tunanin bayan abinda ya faru cikin sauki zan iya yarda dakai,taya zan yarda.da Kai bayan baka je kayi gwaji ka tabbatar da lafiyar ka ba"
"Lubna naje nayi gwaji fa kikace"?
"Eee kaje kayi gwaji nace dan bazan zauna ka shafamin cuta ba,tunda ita budurwar taka ba kai ka fara saninta ba,itama kanta bata san adadin mazan da suka nemeta ba to akan me zan bari ka tabani bakayi gwaji ba idan har kaga na bari ka tabani a gidanan wlh sai na tabbatar da lafiyarka"
"Lubna yanzu wulakanci naki har ya Kai haka zargina ma kike zan saka Miki cuta,shikenan dan shaidan ya rinjayeni nayi abinda zanyi sai kice Ina d'auke da cuta"
"Wnan kuma matsalarka ce kaje asibiti dan ka tabbatar da lafiyar ka dan kaima kasan budurwar ka karuwace zata iya yuwa tana da cuta"
Yanda idonsa ya Kada yayi ja yasa na tabbatar da yaji haushi ko a jikina na dauko doya na fara feraye wa ya gaji da tsayuwa a kitchen ya fice ya bani guri.
Ko kad'an banji a raina abinda nakeyi ba daidai bane ba
Har na gama soya doya da kwai na dafa Mana ruwan shayi.
Sai da na zuba nawa daban na Kai sauran palo,ban ganshi a palon ba.
Hakane yasa na samu waje na zauna na fara karyawa,har na gama ci bai fito ba dan Ina Jin motsinsa a d'aki.
Koda na gama ci wayata na d'auko ina lallatsawa naji motsin bude kofa ban daga kaina ba amma kamshin turarensa da naji yasa nagane wanka yayi,na dauka zaiyi zuciya yaki cin abincin ta gefen ido na ringa satar kallonsa ya zauna ya fara cin abincin.
Daga ni har shi ba wanda yayi wa wani magana har ya gama ci ya mik'e Yana "Ni Zan fita zanje gida daga nan zanje asibitin nayi gwajin kamar yanda Kika bukata idan har gwajin ne zai kwantar miki da hankali zanyi"
"Idan ma wajenta zaka je ba damuwata bace ba gwajin Kuma idan kayi dan lafiyarka ne ba nawa ba"
"Allah ya kyauta wanan halin da Kika tsiro dashi ba Mai kyau bane ba karki manta aljannarki na tafin kafata karki ringa daukar wa kanki zunubi lubna"
Wayata na cigaba da latsawa ya gama surutunsa ya fice ko fitar da yayi sai da naji kamar wajen Hadeezan za shi ni nasan mawuyancin abu ne ya rabu da ita,idan shi zai rabu da ita wanan mayyar yarinya bazata rabu dashi cikin sauki ba,a zaune da nake sai zuciyata take saka min sai ya biya ta wajenta ma ya ganta.
Mahfuz
Yana fita daga gida ya kunna wayarsa a fitar da yayi har layi yayi niyyar canzawa dan a yanzu baya san su samu sabani da lubna,yasan ya kirawa kansa ruwa jiya Kiran da yayi wa Hadeeza yanzu zata sake Sako shi agaba,wayar na kunnawa sai ga texes dinta yafi Goma a wayar Yana k'ok'arin bud'ewa ya karanta sai ga kiranta a wayarsa yasan zaa rina Kuma bazai dauka ba.
Hakane yasa ya saka wayar a silent ya jefa a aljihunsa, gidansu ya fara zuwa Koda ya gaida Ammi bata amsa gaisuwar da ya mata ba sai cewa tayi "ka dai rantse sai ka dawo da yarinya nan ko?ka rantse sai nayi azumin kaffara ka dage ban Isa da Kai ba ko"?
"Ammi dan Allah dan Annabi Mai lubna ta Miki da zafi haka ?Ammi ni.na mata laifi fa"
"Zaka ga mai ta min ba dai ka dawo da ita ba tom ka fara shirye shiryen aure dan wlh Tallahi sai ka Mata amarya idan bazata iya ba sai ta Kara gaba"
"Ammi banida halin Kara Aure yanzu ni lubna ta isheni rayuwa"