Sashe 25
Budurwar Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan ta maka kiss kaji tudun kirjinta a bayanka sabida kwarto ne Kai dole ta shawo kanka nifa Mahfuz da kasan irin tsanar da na maka wlh Tallahi da baka tsaya a gabana da Sunan bani hakuri ba idan har baka San tonan asirinka ka aikomin da takardata ko ka bani yanzu idan ba haka ba wlh tallahi hisba Zan Kai ka Kuma kasan naje can dole na fada musu abinda kamin dayasa nake neman takardar saki,wlh bama kada kunya mahfuz,har gidanku ka Kai Hadeeza da baka Santa zaka kaita gidanku dan ta gaida Ammi ne,duk siyayyan nan da ka ringayi Ashe duk sabida ita ne Allah ya Isa tsakanina da Kai mahfuz ka rubutamin takarda sakina idan ba Haka ba wlh jibin nan Zan Kai ka hisba suma Dole ka bani takarda ta domin bazan Kara Zama da mazinaci ba"
Na fara k'ok'arin kewaye shi na wuce dan yayansa har ya fice daga palon
Mahfuz ya rike kafata gam dan duk abinan da ake Yana tsugunne akan gwiwarsa
"Wlh bani na Kai Hadeeza gidanmu ba,ita ta Kai kanta ki yarda dani,Wlh wasu Abubuwan da ta fada Miki karyane so take ta rabamu lubna ki dubi soyayyar dake tsakanina dake ki yafemin"
Ba abinda nake sai k'ok'arin fusge kafata amma ya rik'e gam har sai da na hada Masa da duka Ina ya sakeni.
Karar bugun da nake Masa ne ya fito da mummy daga d'aki da sauri tayo wajena tana ke Mai haka ka cika ta mahfuz.
Sai a lokacin ya cika ni na kewaye shi na shige dakinmu ya hau rokon mummy akan ta bani hakuri yayi nadamar abinda yayi na Masa kowane irin hukuncine,mummy ce masa tayi yaje gida zata min magana godiya ha hau yi Mata yace mata Yana San ganin Mimi,Mummy tace Masa bacci take.
Ina Jin Yana Mata sallama akan zai dawo daddare,mummy tace ba sai yazo ba ya bari a kwana biyu har yanzu Ina Kan zuciya ne.
Koda na Shiga d'akin Ina Kara tuna abinda mahfuz yamin ne ina Kara Jin zafi a zuciyata.
Mummy kuwa data shigo rarrashina ta hau yi tana nayi hakuri,mijina na sona kila ma asiri Hadeeza ta Masa baa hayyacinsa ya kaita gida ba"
Murmushin takaici nayi dan nasan an Sha rainawa Mata wayo da Sunan asiri aka yiwa mazajensu bayan karyane ba wani asiri zalar iskanci ne ko asirine ma asiri na tada hali.
Wayata ta mikomin akan shi ya kawomin
Na kuwa karba nayi blocking lambarsa.
Miscall din Abdul nagani rututu har dasu text Koda na bud'e text dinsa hakuri yaringa bani da rantsuwar baisan abinda Mahfuz yayi ba kenan da bai kawota ba.
Ban Masa reply ba dan ba amfanin hakan ban Kuma wani ji haushinsa ba dan ada na dauka da hadin bakinsa amma tunda ga lokacin da nasan ba ruwansa naji ban rik'e sa a raina ba.
Har a raina so nake bayan sallah idan har Mahfuz bai kawomin takarda ta ba hisba Zan Kai sa.
Wasa Wasa sai gashi kullum mahfuz sai yazo gidanmu duk da bana fita,haka ya ringa kawomin mutane iri iri akan su bani hakuri ciki kuwa har da mijin mmn Iman da yace mahfuz Yana neman zarewa na yafe Masa yayi nadama.
Sam bana Jin mahfuz a Raina dan Mummy ma yanzu tausayinsa takeji,ita ta ringa hanani zuwa hisba.
Daidai da zainab kanwata sai da ta fara tausayinsa amma niko Ina nan Ina Jin haushinsa har yanzu Ina kwanta bacci Ina tuno yanda na gansa da Hadeeza.
A irin wanan lokacin Ina da wata daya da sati daya a gida Abdul yazo bayan dogon nasihar da yamin da waazi da roko akan na komawa Mahfuz na dage Masa na gama auren mahfuz,dan ko na koma wlh bazai ji dadin Zama dani ba dan mutuncinsa ya zube a idona na har abada ba Kuma na jinsa a zuciyata balle har na iya kyautata Masa.
A takaice dak'yar da nasiha da rarrashi dan mahaifiyata da ta sakoni agaba da mmn Iman na yarda Zan koma baa san Raina ba Ina jimanta irin zaman da zamuyi da mahfuz da ko kad'an bana kaunarsa, indai Zan gansa sai na tuna abinda yamin zuciyata tayi ciwon abinda yamin,sabida na bashi wahala nace Masa bazan zauna a gidanmu ba dan indai Zan kalli d'akin da Hadeeza ta zauna sai na tuna ta.
Take ya nemo gidan haya ya Kama mana sai rawar jiki yake yabi ya rame Kamar bashi ba,bana ma jinsa a Raina nasan bazaiji dadin Zama dani ba,dan.bazan tab'a yarda ya kusanceni ba dan bazai zo ya shafamin cuta ba......
Duk wayanda suke min sharing na barsu da Allah
MG'S SKINCARE
In akaji gangami labarin kidane,sun shahara sun tumbatsa sunkai sunwuce tunanin duk wani meson Adama dashi aharkar gyaranfata d walwalinta,
Yar uwa haske ko qyalqyale kikeso kiyi Abu yaci tura?
Kyan fuskarda ko yar uwarki mace kance dama dama kikeso?
Kokuma ke kuraje d tabbuna suka lahanta mki fuska har ake ganinki d wani idon n daban,
Nankarwace tayimiki zanen kura a kyakyawar fatarki?
Kokumade Mai kikashafa be amshekiba yasa duk kika koma ruwa biyu Nan fari Nan baqi?
To duk kuzo insha Allah kudai naku y qare gdan kukazo,
Munkawo shahararrun kayangyaran jiki
Sabulu,
Man shafawa,
Man fuska,
Scrub,
Cleanser,
Glow oil,
Dukdan qawarmaku d matsaltsalunku,
Da 11k kachal zatasa kihaske kizama kalar madara qirar models,
Set 11k
Sabulu 3k
Student package:7k
Munakuma bayarwa in pieces duk afarashin mesauki.kayanmu bbu fariya ko tutiya angwada andawo,ankumayi farinciki d hkan,Kuna iya samummu d wadannan numbobin,
WhatsApp,
08062991549 or 07046881166 or 07067210195
Call only
08064532391
Instagram: glow_with_mgs
Facebook:mg's skincare
Idanba wadannan numbobinba to gaskiya b mg's bane, available in Kaduna and Kano only, thanks for always trusting us,our returning customers we really do appreciate wadanda sukeda burin Siya munamaku fatan alkhairi ubangiji ybaku yenda zakuyi,Allah Kuma yqaro mna dukiya me amfani ta hanyar halalinmu.
*WANAN NOVEL DIN NA KUDINE BIYA 500 zuwa 2029764071 first bank nafisa Nuhu sai a tura shaidar biya zuwa ga lambar Nan 08033719070 ko katin mtn mutanen Niger Airtel Kika min SHARING bansanki ba Allah Yana kallonki na barki dashi*
Duk wacce batayi anfani da sabulunnan ba anbarta abaya acan karshen bayama kuwa duk Mai tantama akan sabulai nagyaranjiki cewa basa Aiki toh yacire mg's domin kankat ne insha Allah babu Wanda yayi anfani dasabulunmu yace baiyi ba koyaushe mg's sai sanbarka amare da uwargidaye hardama yanmata kuhanzarta kusamu naku ba karya domin bama cika Baki kugwada kubada labari da bakunanku sabulu daya tamkar dubu wadandama basasan using cream sabulun mg's herbal whitening black soap yawadacemuku jikinku zaiyi kyau koyaushe kukasance clean cikin kamshi Kuna glowing koda bakusa turare ba🤗
Kayanmu bana bleaching bn organic ne sunagyarajiki fiye da tsammaninku zaifiddomuku da ainihin natural beauty dinkine Wanda yagwada shi zaitabbar amare kuyi kokari kumallaki mg's domin baruwanku da zuwa adirjemuku jiki zakuga yanda fatarku zata dinga walwali
Ina masu pimples
Tabo(spot)
Sunburn dama dukwani matsalar fata kuyi kokari kunemi soap dinnan before 2weeks zaisharemuku hawaye kuzama abun kwatance
Sister's masu nankarwa kuma kunemi soap dinnan Yana rage nankarwa sosai🧖🏻♀️duk me shakku tayi kokari tagwada mg's insha Allah bazakiso rabuwa dashi ba
Akwai maisa haske Amma kayanmu nafada bana bleaching bn zaifiddomiki d ainihin halittarkine yagoge dukkan dattin jiki
Akwai Kuma Wanda zaimiki maintaining skin dinki yasaki fresh fatanki tazama kalar hutu
Pls bamacika Baki you HV to try it and see for yourself
100%tested nd trusted
Soap price:3k
Location:kaduna buh munaturawa ko Ina Amma delivery is not free
Maiso kindly message 08062991549
07046881166
Call 08064532391
Note:Babu inda zakusami mg's herbal whitening black soap sai a number dinnan bairiga yakai market b inyakai we will let you know buh as for now wnn numbern ne kawai🙏
Maiso yahanzarta before yaji sold out akwaisu available now insunkare you HV to wait akawo so maiso yahanzarta🙏adade anayi sai gsky🤭🤝
Mg's skincare
*WANAN NOVEL DIN NA KUDINE BIYA 500 zuwa 2029764071 first bank nafisa Nuhu sai a tura shaidar biya zuwa ga lambar Nan 08033719070 ko katin mtn mutanen Niger Airtel Kika min SHARING bansanki ba Allah Yana kallonki na barki dashi*
*Page 18*
"Lubna Wai Mai hakane dan Allah dan Annabi so kike sai na kwanta jinya ko na kashe kaina kafin ki hakura"
Ya cigaba da jijjiga k'ofar daya dameni ma na kunna karatu a wayata bansan Mai yasa zuciyata ta k'ek'eshe ba mahfuz ganinsa na Yan mintina ma batamin rai yake abinda ko kusa bazan yarda ba shine yace zai tabani da sunan zai samu nutsuwa dani, bayan ya kwanta da Hadeeza da ita kanta bata San adadin mazan da suka nemeta Ina matarsa ta sunna ya tsallakeni ya tafi wajenta hmmm macen data Kama mijinta da laifin cin amanar irin na mahfuz kawai zata Gane mai nakeji a zuciyata,ko kishiya aka ma kana dadewa cikin Jin Haushin mijin ka ballantana Wai budurwa naja dogon tsaki na Kara gyara kwanciyata dan idan har zan tuna sai naji kamar a yanzu abin ya faru ina jinsa ya bar bugun k'ofar.
Bansan a Ina ya Kwanta ba har bacci yayi awon gaba dani.
Mahfuz
Yasan yayi wa Lubna laifi amma wulakanci da take Masa ya fara isarsa,ya bata hakurin yayi rarrashin yayi kukan,baisan Mai takeso yayi ba har rantse mata yayi akan ya rabu da Hadeeza duk abinda takeso zaiyi amma Sam Taki saurarensa k'arfi da yaji yake neman zaucewa rabonsa da wata ya mace tun lokacin daya sadu da Hadeeza,wata wajen biyu kenan da sati,tunda yayi aure,bai tab'a sati ba mace ba ko period lubna take takan Masa dabaru ya samu nutsuwa amma sai gashi Yana fama da matsanacin shaawa sai aukin Shan kanwa da yake,a dawowar nan da tayi ya d'auka zata barshi ya samu nutsuwa ko Yaya ne amma sai gashi ko ta kansa bata bi ba ta kulle k'ofar,ya balain saka Rai da samun nutsuwa da ita,Koda ya kwanta juyi kawai ya ringayi,yanda zai samu nutsuwa kawai yake nema, wajen daya ya Kara mik'ewa ya nufi d'akin Lubna ya hau bubugawa amma lubna ko kulashi batayi ba balle ma tasan ana kwankwasa sai gajiya yayi da bugun k'ofar ya koma dakinsa.
Hannunsa dafe a mararsa ya d'auko wayarsa shi kansa bai san dalilin dayasa ya dauko wayar ba.
Na fara k'ok'arin kewaye shi na wuce dan yayansa har ya fice daga palon
Mahfuz ya rike kafata gam dan duk abinan da ake Yana tsugunne akan gwiwarsa
"Wlh bani na Kai Hadeeza gidanmu ba,ita ta Kai kanta ki yarda dani,Wlh wasu Abubuwan da ta fada Miki karyane so take ta rabamu lubna ki dubi soyayyar dake tsakanina dake ki yafemin"
Ba abinda nake sai k'ok'arin fusge kafata amma ya rik'e gam har sai da na hada Masa da duka Ina ya sakeni.
Karar bugun da nake Masa ne ya fito da mummy daga d'aki da sauri tayo wajena tana ke Mai haka ka cika ta mahfuz.
Sai a lokacin ya cika ni na kewaye shi na shige dakinmu ya hau rokon mummy akan ta bani hakuri yayi nadamar abinda yayi na Masa kowane irin hukuncine,mummy ce masa tayi yaje gida zata min magana godiya ha hau yi Mata yace mata Yana San ganin Mimi,Mummy tace Masa bacci take.
Ina Jin Yana Mata sallama akan zai dawo daddare,mummy tace ba sai yazo ba ya bari a kwana biyu har yanzu Ina Kan zuciya ne.
Koda na Shiga d'akin Ina Kara tuna abinda mahfuz yamin ne ina Kara Jin zafi a zuciyata.
Mummy kuwa data shigo rarrashina ta hau yi tana nayi hakuri,mijina na sona kila ma asiri Hadeeza ta Masa baa hayyacinsa ya kaita gida ba"
Murmushin takaici nayi dan nasan an Sha rainawa Mata wayo da Sunan asiri aka yiwa mazajensu bayan karyane ba wani asiri zalar iskanci ne ko asirine ma asiri na tada hali.
Wayata ta mikomin akan shi ya kawomin
Na kuwa karba nayi blocking lambarsa.
Miscall din Abdul nagani rututu har dasu text Koda na bud'e text dinsa hakuri yaringa bani da rantsuwar baisan abinda Mahfuz yayi ba kenan da bai kawota ba.
Ban Masa reply ba dan ba amfanin hakan ban Kuma wani ji haushinsa ba dan ada na dauka da hadin bakinsa amma tunda ga lokacin da nasan ba ruwansa naji ban rik'e sa a raina ba.
Har a raina so nake bayan sallah idan har Mahfuz bai kawomin takarda ta ba hisba Zan Kai sa.
Wasa Wasa sai gashi kullum mahfuz sai yazo gidanmu duk da bana fita,haka ya ringa kawomin mutane iri iri akan su bani hakuri ciki kuwa har da mijin mmn Iman da yace mahfuz Yana neman zarewa na yafe Masa yayi nadama.
Sam bana Jin mahfuz a Raina dan Mummy ma yanzu tausayinsa takeji,ita ta ringa hanani zuwa hisba.
Daidai da zainab kanwata sai da ta fara tausayinsa amma niko Ina nan Ina Jin haushinsa har yanzu Ina kwanta bacci Ina tuno yanda na gansa da Hadeeza.
A irin wanan lokacin Ina da wata daya da sati daya a gida Abdul yazo bayan dogon nasihar da yamin da waazi da roko akan na komawa Mahfuz na dage Masa na gama auren mahfuz,dan ko na koma wlh bazai ji dadin Zama dani ba dan mutuncinsa ya zube a idona na har abada ba Kuma na jinsa a zuciyata balle har na iya kyautata Masa.
A takaice dak'yar da nasiha da rarrashi dan mahaifiyata da ta sakoni agaba da mmn Iman na yarda Zan koma baa san Raina ba Ina jimanta irin zaman da zamuyi da mahfuz da ko kad'an bana kaunarsa, indai Zan gansa sai na tuna abinda yamin zuciyata tayi ciwon abinda yamin,sabida na bashi wahala nace Masa bazan zauna a gidanmu ba dan indai Zan kalli d'akin da Hadeeza ta zauna sai na tuna ta.
Take ya nemo gidan haya ya Kama mana sai rawar jiki yake yabi ya rame Kamar bashi ba,bana ma jinsa a Raina nasan bazaiji dadin Zama dani ba,dan.bazan tab'a yarda ya kusanceni ba dan bazai zo ya shafamin cuta ba......
Duk wayanda suke min sharing na barsu da Allah
MG'S SKINCARE
In akaji gangami labarin kidane,sun shahara sun tumbatsa sunkai sunwuce tunanin duk wani meson Adama dashi aharkar gyaranfata d walwalinta,
Yar uwa haske ko qyalqyale kikeso kiyi Abu yaci tura?
Kyan fuskarda ko yar uwarki mace kance dama dama kikeso?
Kokuma ke kuraje d tabbuna suka lahanta mki fuska har ake ganinki d wani idon n daban,
Nankarwace tayimiki zanen kura a kyakyawar fatarki?
Kokumade Mai kikashafa be amshekiba yasa duk kika koma ruwa biyu Nan fari Nan baqi?
To duk kuzo insha Allah kudai naku y qare gdan kukazo,
Munkawo shahararrun kayangyaran jiki
Sabulu,
Man shafawa,
Man fuska,
Scrub,
Cleanser,
Glow oil,
Dukdan qawarmaku d matsaltsalunku,
Da 11k kachal zatasa kihaske kizama kalar madara qirar models,
Set 11k
Sabulu 3k
Student package:7k
Munakuma bayarwa in pieces duk afarashin mesauki.kayanmu bbu fariya ko tutiya angwada andawo,ankumayi farinciki d hkan,Kuna iya samummu d wadannan numbobin,
WhatsApp,
08062991549 or 07046881166 or 07067210195
Call only
08064532391
Instagram: glow_with_mgs
Facebook:mg's skincare
Idanba wadannan numbobinba to gaskiya b mg's bane, available in Kaduna and Kano only, thanks for always trusting us,our returning customers we really do appreciate wadanda sukeda burin Siya munamaku fatan alkhairi ubangiji ybaku yenda zakuyi,Allah Kuma yqaro mna dukiya me amfani ta hanyar halalinmu.
*WANAN NOVEL DIN NA KUDINE BIYA 500 zuwa 2029764071 first bank nafisa Nuhu sai a tura shaidar biya zuwa ga lambar Nan 08033719070 ko katin mtn mutanen Niger Airtel Kika min SHARING bansanki ba Allah Yana kallonki na barki dashi*
Duk wacce batayi anfani da sabulunnan ba anbarta abaya acan karshen bayama kuwa duk Mai tantama akan sabulai nagyaranjiki cewa basa Aiki toh yacire mg's domin kankat ne insha Allah babu Wanda yayi anfani dasabulunmu yace baiyi ba koyaushe mg's sai sanbarka amare da uwargidaye hardama yanmata kuhanzarta kusamu naku ba karya domin bama cika Baki kugwada kubada labari da bakunanku sabulu daya tamkar dubu wadandama basasan using cream sabulun mg's herbal whitening black soap yawadacemuku jikinku zaiyi kyau koyaushe kukasance clean cikin kamshi Kuna glowing koda bakusa turare ba🤗
Kayanmu bana bleaching bn organic ne sunagyarajiki fiye da tsammaninku zaifiddomuku da ainihin natural beauty dinkine Wanda yagwada shi zaitabbar amare kuyi kokari kumallaki mg's domin baruwanku da zuwa adirjemuku jiki zakuga yanda fatarku zata dinga walwali
Ina masu pimples
Tabo(spot)
Sunburn dama dukwani matsalar fata kuyi kokari kunemi soap dinnan before 2weeks zaisharemuku hawaye kuzama abun kwatance
Sister's masu nankarwa kuma kunemi soap dinnan Yana rage nankarwa sosai🧖🏻♀️duk me shakku tayi kokari tagwada mg's insha Allah bazakiso rabuwa dashi ba
Akwai maisa haske Amma kayanmu nafada bana bleaching bn zaifiddomiki d ainihin halittarkine yagoge dukkan dattin jiki
Akwai Kuma Wanda zaimiki maintaining skin dinki yasaki fresh fatanki tazama kalar hutu
Pls bamacika Baki you HV to try it and see for yourself
100%tested nd trusted
Soap price:3k
Location:kaduna buh munaturawa ko Ina Amma delivery is not free
Maiso kindly message 08062991549
07046881166
Call 08064532391
Note:Babu inda zakusami mg's herbal whitening black soap sai a number dinnan bairiga yakai market b inyakai we will let you know buh as for now wnn numbern ne kawai🙏
Maiso yahanzarta before yaji sold out akwaisu available now insunkare you HV to wait akawo so maiso yahanzarta🙏adade anayi sai gsky🤭🤝
Mg's skincare
*WANAN NOVEL DIN NA KUDINE BIYA 500 zuwa 2029764071 first bank nafisa Nuhu sai a tura shaidar biya zuwa ga lambar Nan 08033719070 ko katin mtn mutanen Niger Airtel Kika min SHARING bansanki ba Allah Yana kallonki na barki dashi*
*Page 18*
"Lubna Wai Mai hakane dan Allah dan Annabi so kike sai na kwanta jinya ko na kashe kaina kafin ki hakura"
Ya cigaba da jijjiga k'ofar daya dameni ma na kunna karatu a wayata bansan Mai yasa zuciyata ta k'ek'eshe ba mahfuz ganinsa na Yan mintina ma batamin rai yake abinda ko kusa bazan yarda ba shine yace zai tabani da sunan zai samu nutsuwa dani, bayan ya kwanta da Hadeeza da ita kanta bata San adadin mazan da suka nemeta Ina matarsa ta sunna ya tsallakeni ya tafi wajenta hmmm macen data Kama mijinta da laifin cin amanar irin na mahfuz kawai zata Gane mai nakeji a zuciyata,ko kishiya aka ma kana dadewa cikin Jin Haushin mijin ka ballantana Wai budurwa naja dogon tsaki na Kara gyara kwanciyata dan idan har zan tuna sai naji kamar a yanzu abin ya faru ina jinsa ya bar bugun k'ofar.
Bansan a Ina ya Kwanta ba har bacci yayi awon gaba dani.
Mahfuz
Yasan yayi wa Lubna laifi amma wulakanci da take Masa ya fara isarsa,ya bata hakurin yayi rarrashin yayi kukan,baisan Mai takeso yayi ba har rantse mata yayi akan ya rabu da Hadeeza duk abinda takeso zaiyi amma Sam Taki saurarensa k'arfi da yaji yake neman zaucewa rabonsa da wata ya mace tun lokacin daya sadu da Hadeeza,wata wajen biyu kenan da sati,tunda yayi aure,bai tab'a sati ba mace ba ko period lubna take takan Masa dabaru ya samu nutsuwa amma sai gashi Yana fama da matsanacin shaawa sai aukin Shan kanwa da yake,a dawowar nan da tayi ya d'auka zata barshi ya samu nutsuwa ko Yaya ne amma sai gashi ko ta kansa bata bi ba ta kulle k'ofar,ya balain saka Rai da samun nutsuwa da ita,Koda ya kwanta juyi kawai ya ringayi,yanda zai samu nutsuwa kawai yake nema, wajen daya ya Kara mik'ewa ya nufi d'akin Lubna ya hau bubugawa amma lubna ko kulashi batayi ba balle ma tasan ana kwankwasa sai gajiya yayi da bugun k'ofar ya koma dakinsa.
Hannunsa dafe a mararsa ya d'auko wayarsa shi kansa bai san dalilin dayasa ya dauko wayar ba.