Sashe 6
Basan Raina Bace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tasake ballewa da kuka tareda jifa da wayarta,'
Daga BASAM zuwa meenal zuwa Basma bawanda yaruntsa acikinsu yadda sukaga rana haka sukaga dare har garin Allah yawaye,'
*love u oll*
🏓🏓🏓🏓🏓🏓
🏓🏓🏓🏓
🏓🏓🏓
🏓
*BASAN🏓*
*RAINA BACE*
*BY__________________*
*_Badiat Ibrahim*_
*_________________71to75✍🏻*
Cikin sallama tashiga Gidan khadija da mama suka amsa mata yayinda aka gaggaisa Meenal tafito kanta asunkuye tagaida Momy da fara'a ta amsa sannan tamike takoma ciki gabanta yanata faduwa,'
__"amm Khadija kifita kishigoda BASAM yana cikin Mota,'
__"to mama,' amsarda tabayar kenan tazari hijabinta tafita atsanake takarasa wajan motar tareda kwankwasawa,'
Ahankali yazage glass din suka hada idanu da khadija zare idanunta tayi tareda rufe bakinta acikin ranta tace,'
___'lahhhh wanake gani ido da ido kamar BB dama shine wanda Anty meenal zata aure?,' inkuwa shine to wlh tamore da hadadden miji kuma jaruminda duniya tasanshi ta hanyar jarumtarshi,'
__"hellow lfy malama yahaka?,'.
"Firgigit tadawo daga zancan zuchinta tace,'. __"dama cewa akayi inyima jagora zuwa ciki sunana Khadija ina murnar ganinka sosai bismillah kashigo,'
Yadanja wani karamin tsaki Mara sauti kana yafito ahankali akyamace yaketaka kasar Layin yabiyo bayan khadija itakuma tanata mamakin ganinshi da sallamarshi yashiga Gidan dukkansu suka amsa mama tasha mayafi yatsugunna agabanta,'
___"ina wuni mama ya gida munsameku lfy,?:
___"lfy lau yahanya kadawo lfy ko?,'
___"ahh lafiya lau mama"
__"to madallah sannu Allah yayi albarka Allah ya tabbatar da aikairi' khadija kaishi falo yazauna mana,'
Khadija tamike yabiyo bayanta taimasa iso har falon sannan dasauri tasomakai abincin dakin shidai yana zaune tagama tsab tace,'. ___"yaya BASAM bara inkira Anty meenal din kaci abinci gashinan,'
Yabita da kallo kawai ranshi yayi mummunan baci sosai,'
Dagudu khadija tashiga dakinsu hartana tuntube
_"ke lfy meye haka dagudu?,'
___'uhm bazaki ganeba ina wannan shahararren dan kwallon dokinnan da kwanaki akayi hira dashi a NTA dinnan BASAM B salees wanda akabi Sani da BB ?.'
__"eh natuna wani abunne yasaneshi kome?,"
___"aa shine mijinki shine yakawo sadakinki shine yaron Momy shine BASAM dinki gashican afalo keyake jira,'.
Jadabaya meenal tasomayi tareda tariyo fuskar gayanda akayi hira dashi a Gidan TV __"BASAM shine dama yaron Momy turkashi nasanma bazai yadda ya aureniba shida yasaba Hulda da kasar turawa ina,'
___"karkice haka karkifa manta akwai sadakinshi agidannan harda baikonshi akanki aure yarage kawai kuma dama Momy tace shikawai ake jira bakiganshiba yahadu yafi Kyau afili wlh farine sosai fa,'
Meenal dai gabaki daya guiwowinta sunsage khadija tabata mayafinda tace dakanta tayafa mata kana asanyaye tafito tanufi kofar falon jikinta yanata rawa ga faduwar gaba dataketayi,' da sallama tashiga,'
Harsaida tashiga ta zauna sannan ya'iya amsawa a dakile baiko kalletaba yadaura kafarshi daya kan daya yana karkadawa,'
___"ina wuni kazo lafia ya hanya?,'
Saidayakusan minty biyar yadaure yace ___"lfy sannu '
Kanta yana kasane yayinda shikuma baiko kalletaba dakin yadauki shiru inbanda takaici daya rurnikeshi tareda wani zugi da zuchiyarshi takeyi babu abunda yakeji dataji shirun yaimata yawa tace,'
___"bakaci komaiba koruwa baka shaba?,'.
___"hmmmm ke nalura kinajin dadin kulani ko to kisani ninafi karfinki nesa bakusaba sannan kar kanki yabuga cewarni natako kafata nazo wajanki never kinyi kadan nazone sabida Momy kuma umarninta nabi kingane ko dan haka kikama kanki bansan kauyanci,'
Maganganunshi suka huda dodon kunnenta tareda ratsa duk illahirin jijiyoyin jikinta hawayene ya gangaro a kumatunta yayinda tatsuke bakinta tayi shiru kanta yana kasa yana digar hawaye
Mikewa yayi tareda wani kallamata uwar harara yaja tsaki haryakai kofar fita yatsaya tareda Ciro bandirdin kudi dubu Dari yajefa mata cinyarta yafice abunshi,'
Mama tana hangoshi tasoma murmushi. __"kafito kenan abincinfa kaci kuwa?,'
Yadan Sosa kanshi,'. ___"am banciba akoshe nake a office ne akaikirana ana nemanmu shiyasa tafito da wuri,' yasaka hannu a ajjihu yaciro dubu Dari ya ajjiye,'. Nizan koma,'
___"to madallah Allah yasaka da alkhari sauka lafiya,'
__"mom ina jiranki amota,' yasaka kanshi yafita jiyakeyi kamar yamutu yahuta da rayuwarshi,'
___"to mama saikusoma gaiyatar Yan Uwa nanda sati biyu za'a daura aure sannan ta bangaran kayan dakin amarya wannan kibarmun komai duk abunda Uwa takema diyarta nizanma meenal kudai diya muka nema awajanku ita zakubamu insha Allah bayan meenal bama bukatar komai sannan abincin daza'aci zansa akawo muku komai.'
Kuka mama tasaka tanata godiya meenal tana tsaye abakin kofar falo tana jiyosu kukanta yasake tsananta tareda tsantsar tausayin kanta saidataji tashin motarsu tafito tashare hawayanta ta daddaure bataso tabatama mama rai tabata wannan kudin tahada danawajanta daki tasoma tazauna Tarasa abunda keyimata Dadi aduniya tanaso tayi kuka kozataji sanyi amma badama,'
Basma v
Ce amota itada kawarta manan suna tafe danzuwa gidansu BASAM suduvashi sujiko lafiya sunkaraso kofar Gidan yayinda megadi ya tambayesu sukace wajan BASAM sukazo yabude musu suka shigo taredayin parking motarsu a harabar Gidan,'
Ummu tace,'. ____"leka kigani megidane suka dawo?,
Dasauri kausar taleka tahansu Basma tace '. ____"basubane inaga baki Momy tayi yan matane su biyu gasunanma shigowa,'
Da sallama suka shigo tareda zama akujera suka gaisheda Ummu kausar tamike takawo musu abunsha sunadai zaune sunacin dambun kifi Basma tadauki remote tacanja chanal TAKAI inda takeao ta kalla Ummu tajuyo tace,'
___"bamufa ganekuba wajan wakukazone?,'
Manan tace ___"sunana manan wannan kawatace Basma munzo wajan BASAM ne Basma budurwarshice munkawomai ziyarane,'
Basma tace,' ___"eh hajia nice batsman shi dama munzone muganshi yana cikine?,'
Mamakine yakashe Ummu da kausar kamun suce wani Abu motar BASAM tashigo Gidan ',
*love u oll*
🏓🏓🏓🏓🏓🏓
🏓🏓🏓🏓
🏓🏓🏓
🏓
*BASAN🏓*
*RAINA BACE*.
*BY_________________*
_*Badiat Ibrahim*_
*___________________76to80✍🏻*
"Momy cetariga shigowa cikin sallama daukeda farin ciki a fuskarta ganinsu Basma yasata karaso,'
____"sannunku ahh baki mukayine kausar kawayankine?,'
Manan tace,'. ___"amm sannu Momy ina wuni?,'
___"lfy lau Yan mata daga ina?,'
___"dama munzo wajan BASAM ne ,'
Mamakine yacika Momy tace,'. ___"BASAM kuma?.
Da sallama yashigo falon yana ambatan ,'. ____"Matas matas bazakizo kizo kimun tarbaba ko?,: carab suka hada idanu da Basma gabanshi saidaya fadi yayi kasake awajan yana kallonsu cikin tuhuma,'
Ummu tamike tace,'. ___"saika karaso ga bakinka nan suna jiranka.' Tajuya tawuce kausar tabiyo bayanta suka wuce ,'
Momy takuramai idanu yayinda Basma takurama BASAM idanu juyawa tayi tawuce daki falon yarage dagashi saisu,'
Ahankali yakaraso tareda zama akujera yarasa mezaice mata karasowa tayi kujerar dayake tazauna tareda kamo hannansa tasaka anata dagowa yayi suka hada idanu idanta ya soma Tara ruwan hawaye girgiza mata kai yayi halamar kartayi kuka yamatse hannunta anashi taruntse idanunta hawayan yazubo akumatunta dasauri yasaka babban yatsanshi yana goge mata hawayan,'
___"why heart beat menayima zakamun irin wannan horon metsanani kaki kunna wayoyinka narasa yadda zanganka kaduba rabonmu da waya tun randa zakadawo najeria damukayi waya shikenanfa naje office dinka akace kana gida kana Hutu why?,'
Gabaki daya kanshi yadauki zafi yarasa yadda zaiyi da Bby girl dinshi yasan halinta sarai. ___"come on Bby girl relax bakimun komaiba nikaina nadamu da rashin ganinki da jinki ina bukatar hutune sabida nasha wuya shiyasa nakashe duk wayoyina sabida inhuta kinsan bazakimun komaiba dazanyi fishi dake u are the best kinsani Ai plz Bby girl smile come on 😃
Murmushi taimasa tareda dan dukan kirjinshi ,'. ____"amma kabani wuya dayawa harda nasoma tunanin to menayima,'
___"ohhhh no bakiyi komaiba oya kuci abinci ina zuwa ko,'. Yamike tareda shigewa dakinshi yarasa yadda zaiyi da Basma yazataji inyasanar da'ita aure za'aimai shikanshi yana shakkar sanar da'ita
Tamike tareda karasawa gaban hoton BASAM garjeje ajikin bango yanakan farin doki yana murmushi yasha fararen kaya yayi mugun Kyau tashiga shafa fuskarshi ahankali yayinda manan tagamacin dambun kifin takorada. Drink daidai BASAM yafito tace '
___"heart beat zamutafi dama inganka ne kawai kafadama su Momy zamuwuce,'
___"wucewa yayi dakin Momy sa sallama tana ganinshi tahade rai,'
___"wadanne Mara kunyan yarane sukazo wajanka suwaye su badakai nake maganaba BASAM,?' To karnaji karna kuma ganin kafarsu agidanan kanajina?,'
___"kiyi hakuri Momy fan's dinane kawai kuma aidole inkula fan's dina Momy aduk inda suke masoyanane kiyi hakuri fan's ne kawai,'
___"to naji shikenan yawuce ,'
Tare suka jero har falon sukayi sallama da Momy suka wuce yarakasu wajen motarsu sukayi sallama yadawo kaitsaye yashiga dakin Ummu tadingamai fada akan Basma,'
.___"dama wannan fitsararriyar yarinyar kake kokarin kawomana cikin family dinmu kabani kunya har macce zata kwaso kafarta tazo gidansu amsaurayi nemanshi ba kunya tazauna akujera gardawani canja chanal yayima Kyau,'
____"haba Ummu nafabaki hakuri kuma in Momy tasan Basma itace budurwata wlg zata batamun rai yanzuma saida nace fan's dinane shinefa tasakko,'
Ummu tace,'. ___"yawuce megida bazatajiba,' sukaita wasanninsu dasuka saba yakoma daki cikeda tunane tunane,'
Haka akaita shirye shiryen biki agidan BASAM Ko'a jikinshi bai gaiyaci kowaba kuma baida niyar gaiyatan kowa sai abokinshi amininshi wato Khalid shima Momy ce tasanar dashi BASAM yaki fadamai yanzuma suna dakine shida Khalid,'
___"waibakasan abun takaiciba Momy wai harwani honeymoon tashirya washe garin kawo amarya wai zamu wuce kaikaji bakaga yarinyarba bagidajiya abun kunyane wlh aganni da'ita wlh jinakeyi kamar zanmutu wlh inna tuno wai yarinyarnan za'abani ,'
Khalid yace,'. ___"ni wlh daria abun takebani inbanda iyayanmu da karambani inasu ina zabamana matan aure alaji abarka kaxabi choice dinka barinma kaidakake star kowa zaiso ganin wacce mesa'arce tasameka kawai Saikuma aga Beb din gashi kace Yar kauyece badadin ji wlh,'
___"kaidai bari shiyasa banfadama kowaba secret marriage zanyi duniya bazatasan me'ake cikiba sai lokacinda zan auri Basma haba Ai itace text dina,'
Sukaita aibanta meenal baiwar Allah,'
Gidansu meenal acike yake dam da Mata anata dafa lafiyayyan abinci harda kaji amarya kuma tana zaune ana kyaramata kai anamata Jan lalli tayi Kyau fatarta tamurje tasake haske,'
Hajjo kuwa tanata hada hada da kawayansu Na islamiyya dasuka gaiyato sunata surutai irinna kawayan amarya Baraka tace,'
.___"Allah yayi BASAM shizai dauka shiyasa kaddara tarabaki da Yusuf da Anas gashi kinyi dace da masoyi jarumi wanda jarumtarshi tafito duniya tasani gaskia Kawata inatayaki murna bansan wanne irin Kyau yaranku zasuyiba ke mekyau mijinki me Kyau,'
Hajjo tace gashi abun Dadi da'ankaita Gidan mijinta washe gari zasu wuce honeymoon abunsu har kasashe uku naturawa suje suhuce gajiyar biki gaskia abun kwanin Kyau.'
Meenal tanajinsu sunata surutansu batace musu uhumba itadai,'
Yan guima sunata shigowa dansuyi gulma anata Yan kutsiri tsoma cewar duk yadda akayi mijinda zai auri meenal baisan kanwarta garin zubarda ciki tamutuba,'
Kujifa halin dan Adam afili yanunama farin ciki yaxoma amma acikin ranshi bahakaba yana nuna adawarshi agareka Allah yashiryemu,'
Daga BASAM zuwa meenal zuwa Basma bawanda yaruntsa acikinsu yadda sukaga rana haka sukaga dare har garin Allah yawaye,'
*love u oll*
🏓🏓🏓🏓🏓🏓
🏓🏓🏓🏓
🏓🏓🏓
🏓
*BASAN🏓*
*RAINA BACE*
*BY__________________*
*_Badiat Ibrahim*_
*_________________71to75✍🏻*
Cikin sallama tashiga Gidan khadija da mama suka amsa mata yayinda aka gaggaisa Meenal tafito kanta asunkuye tagaida Momy da fara'a ta amsa sannan tamike takoma ciki gabanta yanata faduwa,'
__"amm Khadija kifita kishigoda BASAM yana cikin Mota,'
__"to mama,' amsarda tabayar kenan tazari hijabinta tafita atsanake takarasa wajan motar tareda kwankwasawa,'
Ahankali yazage glass din suka hada idanu da khadija zare idanunta tayi tareda rufe bakinta acikin ranta tace,'
___'lahhhh wanake gani ido da ido kamar BB dama shine wanda Anty meenal zata aure?,' inkuwa shine to wlh tamore da hadadden miji kuma jaruminda duniya tasanshi ta hanyar jarumtarshi,'
__"hellow lfy malama yahaka?,'.
"Firgigit tadawo daga zancan zuchinta tace,'. __"dama cewa akayi inyima jagora zuwa ciki sunana Khadija ina murnar ganinka sosai bismillah kashigo,'
Yadanja wani karamin tsaki Mara sauti kana yafito ahankali akyamace yaketaka kasar Layin yabiyo bayan khadija itakuma tanata mamakin ganinshi da sallamarshi yashiga Gidan dukkansu suka amsa mama tasha mayafi yatsugunna agabanta,'
___"ina wuni mama ya gida munsameku lfy,?:
___"lfy lau yahanya kadawo lfy ko?,'
___"ahh lafiya lau mama"
__"to madallah sannu Allah yayi albarka Allah ya tabbatar da aikairi' khadija kaishi falo yazauna mana,'
Khadija tamike yabiyo bayanta taimasa iso har falon sannan dasauri tasomakai abincin dakin shidai yana zaune tagama tsab tace,'. ___"yaya BASAM bara inkira Anty meenal din kaci abinci gashinan,'
Yabita da kallo kawai ranshi yayi mummunan baci sosai,'
Dagudu khadija tashiga dakinsu hartana tuntube
_"ke lfy meye haka dagudu?,'
___'uhm bazaki ganeba ina wannan shahararren dan kwallon dokinnan da kwanaki akayi hira dashi a NTA dinnan BASAM B salees wanda akabi Sani da BB ?.'
__"eh natuna wani abunne yasaneshi kome?,"
___"aa shine mijinki shine yakawo sadakinki shine yaron Momy shine BASAM dinki gashican afalo keyake jira,'.
Jadabaya meenal tasomayi tareda tariyo fuskar gayanda akayi hira dashi a Gidan TV __"BASAM shine dama yaron Momy turkashi nasanma bazai yadda ya aureniba shida yasaba Hulda da kasar turawa ina,'
___"karkice haka karkifa manta akwai sadakinshi agidannan harda baikonshi akanki aure yarage kawai kuma dama Momy tace shikawai ake jira bakiganshiba yahadu yafi Kyau afili wlh farine sosai fa,'
Meenal dai gabaki daya guiwowinta sunsage khadija tabata mayafinda tace dakanta tayafa mata kana asanyaye tafito tanufi kofar falon jikinta yanata rawa ga faduwar gaba dataketayi,' da sallama tashiga,'
Harsaida tashiga ta zauna sannan ya'iya amsawa a dakile baiko kalletaba yadaura kafarshi daya kan daya yana karkadawa,'
___"ina wuni kazo lafia ya hanya?,'
Saidayakusan minty biyar yadaure yace ___"lfy sannu '
Kanta yana kasane yayinda shikuma baiko kalletaba dakin yadauki shiru inbanda takaici daya rurnikeshi tareda wani zugi da zuchiyarshi takeyi babu abunda yakeji dataji shirun yaimata yawa tace,'
___"bakaci komaiba koruwa baka shaba?,'.
___"hmmmm ke nalura kinajin dadin kulani ko to kisani ninafi karfinki nesa bakusaba sannan kar kanki yabuga cewarni natako kafata nazo wajanki never kinyi kadan nazone sabida Momy kuma umarninta nabi kingane ko dan haka kikama kanki bansan kauyanci,'
Maganganunshi suka huda dodon kunnenta tareda ratsa duk illahirin jijiyoyin jikinta hawayene ya gangaro a kumatunta yayinda tatsuke bakinta tayi shiru kanta yana kasa yana digar hawaye
Mikewa yayi tareda wani kallamata uwar harara yaja tsaki haryakai kofar fita yatsaya tareda Ciro bandirdin kudi dubu Dari yajefa mata cinyarta yafice abunshi,'
Mama tana hangoshi tasoma murmushi. __"kafito kenan abincinfa kaci kuwa?,'
Yadan Sosa kanshi,'. ___"am banciba akoshe nake a office ne akaikirana ana nemanmu shiyasa tafito da wuri,' yasaka hannu a ajjihu yaciro dubu Dari ya ajjiye,'. Nizan koma,'
___"to madallah Allah yasaka da alkhari sauka lafiya,'
__"mom ina jiranki amota,' yasaka kanshi yafita jiyakeyi kamar yamutu yahuta da rayuwarshi,'
___"to mama saikusoma gaiyatar Yan Uwa nanda sati biyu za'a daura aure sannan ta bangaran kayan dakin amarya wannan kibarmun komai duk abunda Uwa takema diyarta nizanma meenal kudai diya muka nema awajanku ita zakubamu insha Allah bayan meenal bama bukatar komai sannan abincin daza'aci zansa akawo muku komai.'
Kuka mama tasaka tanata godiya meenal tana tsaye abakin kofar falo tana jiyosu kukanta yasake tsananta tareda tsantsar tausayin kanta saidataji tashin motarsu tafito tashare hawayanta ta daddaure bataso tabatama mama rai tabata wannan kudin tahada danawajanta daki tasoma tazauna Tarasa abunda keyimata Dadi aduniya tanaso tayi kuka kozataji sanyi amma badama,'
Basma v
Ce amota itada kawarta manan suna tafe danzuwa gidansu BASAM suduvashi sujiko lafiya sunkaraso kofar Gidan yayinda megadi ya tambayesu sukace wajan BASAM sukazo yabude musu suka shigo taredayin parking motarsu a harabar Gidan,'
Ummu tace,'. ____"leka kigani megidane suka dawo?,
Dasauri kausar taleka tahansu Basma tace '. ____"basubane inaga baki Momy tayi yan matane su biyu gasunanma shigowa,'
Da sallama suka shigo tareda zama akujera suka gaisheda Ummu kausar tamike takawo musu abunsha sunadai zaune sunacin dambun kifi Basma tadauki remote tacanja chanal TAKAI inda takeao ta kalla Ummu tajuyo tace,'
___"bamufa ganekuba wajan wakukazone?,'
Manan tace ___"sunana manan wannan kawatace Basma munzo wajan BASAM ne Basma budurwarshice munkawomai ziyarane,'
Basma tace,' ___"eh hajia nice batsman shi dama munzone muganshi yana cikine?,'
Mamakine yakashe Ummu da kausar kamun suce wani Abu motar BASAM tashigo Gidan ',
*love u oll*
🏓🏓🏓🏓🏓🏓
🏓🏓🏓🏓
🏓🏓🏓
🏓
*BASAN🏓*
*RAINA BACE*.
*BY_________________*
_*Badiat Ibrahim*_
*___________________76to80✍🏻*
"Momy cetariga shigowa cikin sallama daukeda farin ciki a fuskarta ganinsu Basma yasata karaso,'
____"sannunku ahh baki mukayine kausar kawayankine?,'
Manan tace,'. ___"amm sannu Momy ina wuni?,'
___"lfy lau Yan mata daga ina?,'
___"dama munzo wajan BASAM ne ,'
Mamakine yacika Momy tace,'. ___"BASAM kuma?.
Da sallama yashigo falon yana ambatan ,'. ____"Matas matas bazakizo kizo kimun tarbaba ko?,: carab suka hada idanu da Basma gabanshi saidaya fadi yayi kasake awajan yana kallonsu cikin tuhuma,'
Ummu tamike tace,'. ___"saika karaso ga bakinka nan suna jiranka.' Tajuya tawuce kausar tabiyo bayanta suka wuce ,'
Momy takuramai idanu yayinda Basma takurama BASAM idanu juyawa tayi tawuce daki falon yarage dagashi saisu,'
Ahankali yakaraso tareda zama akujera yarasa mezaice mata karasowa tayi kujerar dayake tazauna tareda kamo hannansa tasaka anata dagowa yayi suka hada idanu idanta ya soma Tara ruwan hawaye girgiza mata kai yayi halamar kartayi kuka yamatse hannunta anashi taruntse idanunta hawayan yazubo akumatunta dasauri yasaka babban yatsanshi yana goge mata hawayan,'
___"why heart beat menayima zakamun irin wannan horon metsanani kaki kunna wayoyinka narasa yadda zanganka kaduba rabonmu da waya tun randa zakadawo najeria damukayi waya shikenanfa naje office dinka akace kana gida kana Hutu why?,'
Gabaki daya kanshi yadauki zafi yarasa yadda zaiyi da Bby girl dinshi yasan halinta sarai. ___"come on Bby girl relax bakimun komaiba nikaina nadamu da rashin ganinki da jinki ina bukatar hutune sabida nasha wuya shiyasa nakashe duk wayoyina sabida inhuta kinsan bazakimun komaiba dazanyi fishi dake u are the best kinsani Ai plz Bby girl smile come on 😃
Murmushi taimasa tareda dan dukan kirjinshi ,'. ____"amma kabani wuya dayawa harda nasoma tunanin to menayima,'
___"ohhhh no bakiyi komaiba oya kuci abinci ina zuwa ko,'. Yamike tareda shigewa dakinshi yarasa yadda zaiyi da Basma yazataji inyasanar da'ita aure za'aimai shikanshi yana shakkar sanar da'ita
Tamike tareda karasawa gaban hoton BASAM garjeje ajikin bango yanakan farin doki yana murmushi yasha fararen kaya yayi mugun Kyau tashiga shafa fuskarshi ahankali yayinda manan tagamacin dambun kifin takorada. Drink daidai BASAM yafito tace '
___"heart beat zamutafi dama inganka ne kawai kafadama su Momy zamuwuce,'
___"wucewa yayi dakin Momy sa sallama tana ganinshi tahade rai,'
___"wadanne Mara kunyan yarane sukazo wajanka suwaye su badakai nake maganaba BASAM,?' To karnaji karna kuma ganin kafarsu agidanan kanajina?,'
___"kiyi hakuri Momy fan's dinane kawai kuma aidole inkula fan's dina Momy aduk inda suke masoyanane kiyi hakuri fan's ne kawai,'
___"to naji shikenan yawuce ,'
Tare suka jero har falon sukayi sallama da Momy suka wuce yarakasu wajen motarsu sukayi sallama yadawo kaitsaye yashiga dakin Ummu tadingamai fada akan Basma,'
.___"dama wannan fitsararriyar yarinyar kake kokarin kawomana cikin family dinmu kabani kunya har macce zata kwaso kafarta tazo gidansu amsaurayi nemanshi ba kunya tazauna akujera gardawani canja chanal yayima Kyau,'
____"haba Ummu nafabaki hakuri kuma in Momy tasan Basma itace budurwata wlg zata batamun rai yanzuma saida nace fan's dinane shinefa tasakko,'
Ummu tace,'. ___"yawuce megida bazatajiba,' sukaita wasanninsu dasuka saba yakoma daki cikeda tunane tunane,'
Haka akaita shirye shiryen biki agidan BASAM Ko'a jikinshi bai gaiyaci kowaba kuma baida niyar gaiyatan kowa sai abokinshi amininshi wato Khalid shima Momy ce tasanar dashi BASAM yaki fadamai yanzuma suna dakine shida Khalid,'
___"waibakasan abun takaiciba Momy wai harwani honeymoon tashirya washe garin kawo amarya wai zamu wuce kaikaji bakaga yarinyarba bagidajiya abun kunyane wlh aganni da'ita wlh jinakeyi kamar zanmutu wlh inna tuno wai yarinyarnan za'abani ,'
Khalid yace,'. ___"ni wlh daria abun takebani inbanda iyayanmu da karambani inasu ina zabamana matan aure alaji abarka kaxabi choice dinka barinma kaidakake star kowa zaiso ganin wacce mesa'arce tasameka kawai Saikuma aga Beb din gashi kace Yar kauyece badadin ji wlh,'
___"kaidai bari shiyasa banfadama kowaba secret marriage zanyi duniya bazatasan me'ake cikiba sai lokacinda zan auri Basma haba Ai itace text dina,'
Sukaita aibanta meenal baiwar Allah,'
Gidansu meenal acike yake dam da Mata anata dafa lafiyayyan abinci harda kaji amarya kuma tana zaune ana kyaramata kai anamata Jan lalli tayi Kyau fatarta tamurje tasake haske,'
Hajjo kuwa tanata hada hada da kawayansu Na islamiyya dasuka gaiyato sunata surutai irinna kawayan amarya Baraka tace,'
.___"Allah yayi BASAM shizai dauka shiyasa kaddara tarabaki da Yusuf da Anas gashi kinyi dace da masoyi jarumi wanda jarumtarshi tafito duniya tasani gaskia Kawata inatayaki murna bansan wanne irin Kyau yaranku zasuyiba ke mekyau mijinki me Kyau,'
Hajjo tace gashi abun Dadi da'ankaita Gidan mijinta washe gari zasu wuce honeymoon abunsu har kasashe uku naturawa suje suhuce gajiyar biki gaskia abun kwanin Kyau.'
Meenal tanajinsu sunata surutansu batace musu uhumba itadai,'
Yan guima sunata shigowa dansuyi gulma anata Yan kutsiri tsoma cewar duk yadda akayi mijinda zai auri meenal baisan kanwarta garin zubarda ciki tamutuba,'
Kujifa halin dan Adam afili yanunama farin ciki yaxoma amma acikin ranshi bahakaba yana nuna adawarshi agareka Allah yashiryemu,'