Sashe 5
Afnan Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Doctor ne ta fito daga cikin dakin cikin masifa Yana cewa" wanna ay rashin hankaline da rashin tunani" Anya kuwa wanan yarkuce Kay kana da hankali?" Doctor me yafaru"? mené ma be faruba kunzo zaku hallaka yarinya ubanwaye yasa don an hayfeta da *dick* ana amfani da ita irin Haka so kuke ku kasheta waye dawana haukan"? Doctor ya tambaya Yana kallonsu, shiru dukkansu suka Masa ,sai ko yaciga ba da cewa" wanan ay rashin tinanine yanzu gashinan yarinya tarasa ruwa ajikinta ga Bata da isheshshen jini ga Al,ada Tace Amma Sabi da rashin imani akai amfani da ita" Banda aukama yarinyar nawa take wanna yarkaramar yarinyar Kash oh God" doctor kadaina fadar Haka Dan Allah mudai asamu yarinyar ta rayu" hmm shikkenan kabiyo Ni office" dasauri AREEF yabi shi abaya har suka Isa office din ,kujera yasamu wadda take fece din ta doctor ya zauna Yana Mai da numfashi kirjinsa na dukan uku uku yace doctor lafiya" kardai kafadamin AFNAN ta mutu?" A,a bata mutuba amma tana cikin hadarin da idan aka cigaba da takurawa mata zata iya tsintar kanta Awani yanayi da zaiyi yuwa Bata gurbata rayuwar Yan mata dadama"amma Kai yayantane?" A,a ni mijin tane" zaro Ido doctor yayi yace "what mijinta Kuma haba Dole Ashe Kai kasata a wannan halin" a,a doctor wallahi bani bane akanme Zan cutar da rayuwarta ,Ni ko shigarta bantaba yiba Sabi da aganina yarinyar tayi kankanta tausayin ta nakeji"tom Amma meyasa ka aureta BAYAN kasan tayi kankanta"? Uhm doctor kenan Sabi da wannan ciwon datake dashi yasa aka auramin ita ko za a samu saukin sha,awar amma abin sai Kara yawa yake" Dan Allah doctor idan kasan inda ake aykin *dick*ka fadamin konawane Zan baka Ni dai BURINA tasamu lafiya"
"Tab dijan babbar magana" doctor ya jinjina Kai sannan yadanyi shiru nawasu Yan dakiku kana yace " A.R agaskiya wannan Abu dakake yun kurin yinsa babban barazanane da rayuwar AFNAN"aduk fadin duniyarnan asbiti dayane wan da nasani ake aykin *dick*shima Kuma an Hana aykin saka makon halaka da yara yukeyi wajan yin aykin Amma akwai wani likita wan da nasani ya shahara wajan aykin Nan sai dai babban tashin hankalin haduwa dashi dakuma inda zaka sameshi" to AREEF ya rike Baki tare da jinjina Kai yace" to shi wannan wanene kenan da ganinsa zaimin wahala afadin duniyar Nan bayan Babu abin da kudi basa saya" ni A.R ban da wannan likitan "natakar cemaka acikin likitocin duniya shine nadaya Wanda yaci gasar ayki iri iri likitane sannan Kuma sojane Haka zalika lauya ne" kudade kuwa saï dai yabaka badai Kai kabashi ba "anan garin waye yafi kowa kudi?" Kaine ko Wanda ake Kiran da millions A.R to idan Wannan mutumin yaba ka sadaka daga cikin dukiyarsa karamar sadaka ta baka sai tafi karfin yawan dukiyarka sabo da Haka ba asamun da ta sauki "shawara da Zan baka ka hakura da wannan aykin dakakeso ayi mata" a,a bazan taba hakura ba doctor dolene sai na nemawa AFNAN lafiya Aina kake tunanin Zan sameshi?" Agaskiya baya zama agari daya kuma bani da tabbacin mené asalin sunan doctor Amma Ina da wan da yasan gidan su "okay Dan Allah doctor kahadani dashi" sai dai nabaka numbar sai domin shima Wanda yasan gidan Basu yadade baya kasar ko nakirasa baya dagawa amma ina da number doctor takasar *FARIS* Zan baka idan ka Kira kasameshi saikamasa bayani idan Kuma baka sameshi ba shikkenan sai dai ka hakura" "wallahi bazan hakura ba duk yadda za ay saina samo doctor ko bawa Zan kashe yanzu yajikin AFNAN din" tom yanzu dai munsamu ta Dan samu sauki munmata allurar bacci zuwan da awa2 zata iya farkawa" nagode doctor bani number yanzu sai naje nayiwa su momy bayani dan nasan yanzu hankalinsu ba a kwance yakeba .
___ 💋 *AFNAN* 💋______
*Chptar 5*
💃💃*TO!! TO!! TO!! Shhhh*😌 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*💋*AFNAN*💋WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 💋 *AFNAN* 💋.
*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *✍️
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
_*AFNAN*_
_*BY*_
_*HAFSAT UMAR ƊAN GORO*_
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
_*JARUMAI💪🏻WRITER'S ASSOCIATION📚*_
_*Marubuciyar*_
1- Burina Mu'azzam
2- Ba Mahaifiyata bace
3- Babana ne sila
4- Ummu Amani
5- Amatullah
6- Zuciyarta
7- Mace Rayuwa
8- Rayuwar Ƙasƙanci
9- Mar'atussaliha
10-Babbar sakayya
_And now_
💋_*AFNAN*_💋
*BOOK one*
*Chapter 5*
______ AREEF Yana fitowa da ga office din ya janyo kofar tare da karasawa kusa da su momy, Anne ya musu bayanin abin da doctor yace Masa" abbane yace "yanzu son Aina kake tunanin zamu samu wannan likitan?" Abba nima ban sani ba wallahi amma ga numbar sa doctor ya bani Zan jarraba nagani ko zamu samu" to Amma son kudi me yakeyi ay nake ganin tun da muna da kudi shi dakansa likitan *dick* din zai nememu" a,a fa Abba wannan likitan dakake gani yafi karfin arzikinmu kanaji ance dukiyata Gaba kidaya itace wadda yake ba da sadakarta kaga kuwa shi mutum ne n'a daban ba irin sauran mutane ba "nidai BURINA nasamu number sa ta shiga ko da ace rokonsa ne sais nayi indai zai taimaka yayi mata aykin" tooo!! Ikon Allah wannan wanene kuwa Anya AREEF kasan yawan dukiyar da muke da ita kuwa sadaka fa kace "?Abba shi doctor shi lauya shi soja abba ga kudi ga tarun ilimi Dole ganinsa yamana wahala Ina ma ace Zan ganshi Dana rokeshi Akan wannan ayki "Ni Zan koma gida domin inason naje nayi wanka sai na dawo kafinan AFNAN ta tashi" tom shikkenan son sai kadawo Allah ya taimakeka Dana ya tsaremin gabanka da bayanka" ameen abbana ya fada tare da karasawa wajen motarsa.
AREEF Yana Shiga motarsa Kai tsaye gidan su fadeela ya nufa ba gida ba, Yana zuwa ya ganta tacika akwati da Kaya ta fito harabar gidan zata gudu, da sauri ya Sha gaban ta da motar, parking yayi ya fito daga ciki, tun da ya fito fadeela taga shine gaban ta yashiga bugu kamar Ganga nan take zuciyarta ta fara harbawa da sauri ,wani azabebben yawu ta hadiye ji kuke kutttt ,tasaki a kwatin a kasa tana kallonsa cike da tsoro da fargaba, shiko AREEF girar sama da ta kasa ya hade tare da tauna lebe inda ga San ba AREEF ba Gaba kidaya yanayinsa ya sauya idanuwan sa sun kada sunyi jajur sun wani canza kala, magana ya farayi cikin bacin Rai Yana sa hannunsa a saman wan donsa Nan take yazaro belet daga jikinsa ,idanuwansa sun kankance yace" mugawa fasika azzaluma wallahi Ni AREEF nine zanyi maganinki" tsorata fadeela tayi tayi baya ayko AREEF yashiga zuba mata belet d'in ajikinta ,ihu Fadeela take tana kuka tana neman taimako amma shiru kakeji Babu wan da ya kawo mata dauki, shiko AREEF sai da ya tabbatar yagama tafasa mata jiki ta galabaita sosai sannan ya durkusa ya kamo hannunta zuwa cikin gidan nasu, suna Shiga ya bude har cikin falon gidan su ummanta da abbanta dama sauran kannan ta suna zaune ciki harda kanwarta zee kawar AFNAN, mamakine ya Kama iyayenta yadda suka ganta AREEF ya rukota ga jikinta da fuskarta duk sun kunbura tsabar duka da taci, Basu an Kara ba sukaga AREEF ya hurgar da ita a kasa ayko sai gashi ta Fadi sharaf a gurin Nan take ya saka hannunsa ya ja rigar dake jikinta ayko sai gashi ta yage har kasa ,sai ga fadeela nononta ya bayyana komai nata duk a waje ga jikinta ko bura Babu hatta wando Babu ajikinta" umma ce Tace "innalillahi wa'inna ilaihirraju un "munshiga uku ta runtse idonta shiko baban fadeela sumar zaune yayi Yana kallon ikon allah ,dur kusawa AREEF yayi ya kamo habarta ya Dora bakinsa a nata yashiga cizon ta ta ko Ina acikin bakinta sai da ya tabbatar yagama ragargaza fatar lebanta tukunna ya cikata take agurin fadeela tafadi sumammiya, shiko AREEF ko da da minti daya beyi na damar abin da yayi mataba domin shi a tinaninsa hakan shine daidai, kallon su yayi Gaba daya yace" kunga yanzu saï kuyiwa yarku tarbiyya ba taje gidanmu tana lalatamin kanwa agaban iyayena ba "kuma kuji inda dadi" kamar yadda AFNAN take kwance agadon asbiti itama ta kwanta taji yadda baiwar Allah take ji shashasha Mara tarbiyya kawai" Yana Gama fadar Haka yayi tsaki ya fuce daga gidan.
Kuka umma tasaki tana Allah wadaran halinki fadeela"gashinan Kiki kiyi aure ga irin abin da kika jawo mana jibi har gida an cimana zarafi " zainab tashi ki dakko zani ki rufeta banason ganin wannan abin bakincikin " Kuma wallahi Babu Wanda zai kaiki asbiti kigama sumarki ki tashi kiyi jinya agida Kinga daga yau bazaki sake zuwa ki lalata Yar mutaneba" tana karasa magana ta tashi ta bar kurin"shikuwa baban fadeela agurin ya Suma bekara mitsawaba sauran kannenta kuwa tashi sukayi suka shiga cikin daki domin sun gaji daganin tsaraicin ta.
"Tab dijan babbar magana" doctor ya jinjina Kai sannan yadanyi shiru nawasu Yan dakiku kana yace " A.R agaskiya wannan Abu dakake yun kurin yinsa babban barazanane da rayuwar AFNAN"aduk fadin duniyarnan asbiti dayane wan da nasani ake aykin *dick*shima Kuma an Hana aykin saka makon halaka da yara yukeyi wajan yin aykin Amma akwai wani likita wan da nasani ya shahara wajan aykin Nan sai dai babban tashin hankalin haduwa dashi dakuma inda zaka sameshi" to AREEF ya rike Baki tare da jinjina Kai yace" to shi wannan wanene kenan da ganinsa zaimin wahala afadin duniyar Nan bayan Babu abin da kudi basa saya" ni A.R ban da wannan likitan "natakar cemaka acikin likitocin duniya shine nadaya Wanda yaci gasar ayki iri iri likitane sannan Kuma sojane Haka zalika lauya ne" kudade kuwa saï dai yabaka badai Kai kabashi ba "anan garin waye yafi kowa kudi?" Kaine ko Wanda ake Kiran da millions A.R to idan Wannan mutumin yaba ka sadaka daga cikin dukiyarsa karamar sadaka ta baka sai tafi karfin yawan dukiyarka sabo da Haka ba asamun da ta sauki "shawara da Zan baka ka hakura da wannan aykin dakakeso ayi mata" a,a bazan taba hakura ba doctor dolene sai na nemawa AFNAN lafiya Aina kake tunanin Zan sameshi?" Agaskiya baya zama agari daya kuma bani da tabbacin mené asalin sunan doctor Amma Ina da wan da yasan gidan su "okay Dan Allah doctor kahadani dashi" sai dai nabaka numbar sai domin shima Wanda yasan gidan Basu yadade baya kasar ko nakirasa baya dagawa amma ina da number doctor takasar *FARIS* Zan baka idan ka Kira kasameshi saikamasa bayani idan Kuma baka sameshi ba shikkenan sai dai ka hakura" "wallahi bazan hakura ba duk yadda za ay saina samo doctor ko bawa Zan kashe yanzu yajikin AFNAN din" tom yanzu dai munsamu ta Dan samu sauki munmata allurar bacci zuwan da awa2 zata iya farkawa" nagode doctor bani number yanzu sai naje nayiwa su momy bayani dan nasan yanzu hankalinsu ba a kwance yakeba .
___ 💋 *AFNAN* 💋______
*Chptar 5*
💃💃*TO!! TO!! TO!! Shhhh*😌 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*💋*AFNAN*💋WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 💋 *AFNAN* 💋.
*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *✍️
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
_*AFNAN*_
_*BY*_
_*HAFSAT UMAR ƊAN GORO*_
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
_*JARUMAI💪🏻WRITER'S ASSOCIATION📚*_
_*Marubuciyar*_
1- Burina Mu'azzam
2- Ba Mahaifiyata bace
3- Babana ne sila
4- Ummu Amani
5- Amatullah
6- Zuciyarta
7- Mace Rayuwa
8- Rayuwar Ƙasƙanci
9- Mar'atussaliha
10-Babbar sakayya
_And now_
💋_*AFNAN*_💋
*BOOK one*
*Chapter 5*
______ AREEF Yana fitowa da ga office din ya janyo kofar tare da karasawa kusa da su momy, Anne ya musu bayanin abin da doctor yace Masa" abbane yace "yanzu son Aina kake tunanin zamu samu wannan likitan?" Abba nima ban sani ba wallahi amma ga numbar sa doctor ya bani Zan jarraba nagani ko zamu samu" to Amma son kudi me yakeyi ay nake ganin tun da muna da kudi shi dakansa likitan *dick* din zai nememu" a,a fa Abba wannan likitan dakake gani yafi karfin arzikinmu kanaji ance dukiyata Gaba kidaya itace wadda yake ba da sadakarta kaga kuwa shi mutum ne n'a daban ba irin sauran mutane ba "nidai BURINA nasamu number sa ta shiga ko da ace rokonsa ne sais nayi indai zai taimaka yayi mata aykin" tooo!! Ikon Allah wannan wanene kuwa Anya AREEF kasan yawan dukiyar da muke da ita kuwa sadaka fa kace "?Abba shi doctor shi lauya shi soja abba ga kudi ga tarun ilimi Dole ganinsa yamana wahala Ina ma ace Zan ganshi Dana rokeshi Akan wannan ayki "Ni Zan koma gida domin inason naje nayi wanka sai na dawo kafinan AFNAN ta tashi" tom shikkenan son sai kadawo Allah ya taimakeka Dana ya tsaremin gabanka da bayanka" ameen abbana ya fada tare da karasawa wajen motarsa.
AREEF Yana Shiga motarsa Kai tsaye gidan su fadeela ya nufa ba gida ba, Yana zuwa ya ganta tacika akwati da Kaya ta fito harabar gidan zata gudu, da sauri ya Sha gaban ta da motar, parking yayi ya fito daga ciki, tun da ya fito fadeela taga shine gaban ta yashiga bugu kamar Ganga nan take zuciyarta ta fara harbawa da sauri ,wani azabebben yawu ta hadiye ji kuke kutttt ,tasaki a kwatin a kasa tana kallonsa cike da tsoro da fargaba, shiko AREEF girar sama da ta kasa ya hade tare da tauna lebe inda ga San ba AREEF ba Gaba kidaya yanayinsa ya sauya idanuwan sa sun kada sunyi jajur sun wani canza kala, magana ya farayi cikin bacin Rai Yana sa hannunsa a saman wan donsa Nan take yazaro belet daga jikinsa ,idanuwansa sun kankance yace" mugawa fasika azzaluma wallahi Ni AREEF nine zanyi maganinki" tsorata fadeela tayi tayi baya ayko AREEF yashiga zuba mata belet d'in ajikinta ,ihu Fadeela take tana kuka tana neman taimako amma shiru kakeji Babu wan da ya kawo mata dauki, shiko AREEF sai da ya tabbatar yagama tafasa mata jiki ta galabaita sosai sannan ya durkusa ya kamo hannunta zuwa cikin gidan nasu, suna Shiga ya bude har cikin falon gidan su ummanta da abbanta dama sauran kannan ta suna zaune ciki harda kanwarta zee kawar AFNAN, mamakine ya Kama iyayenta yadda suka ganta AREEF ya rukota ga jikinta da fuskarta duk sun kunbura tsabar duka da taci, Basu an Kara ba sukaga AREEF ya hurgar da ita a kasa ayko sai gashi ta Fadi sharaf a gurin Nan take ya saka hannunsa ya ja rigar dake jikinta ayko sai gashi ta yage har kasa ,sai ga fadeela nononta ya bayyana komai nata duk a waje ga jikinta ko bura Babu hatta wando Babu ajikinta" umma ce Tace "innalillahi wa'inna ilaihirraju un "munshiga uku ta runtse idonta shiko baban fadeela sumar zaune yayi Yana kallon ikon allah ,dur kusawa AREEF yayi ya kamo habarta ya Dora bakinsa a nata yashiga cizon ta ta ko Ina acikin bakinta sai da ya tabbatar yagama ragargaza fatar lebanta tukunna ya cikata take agurin fadeela tafadi sumammiya, shiko AREEF ko da da minti daya beyi na damar abin da yayi mataba domin shi a tinaninsa hakan shine daidai, kallon su yayi Gaba daya yace" kunga yanzu saï kuyiwa yarku tarbiyya ba taje gidanmu tana lalatamin kanwa agaban iyayena ba "kuma kuji inda dadi" kamar yadda AFNAN take kwance agadon asbiti itama ta kwanta taji yadda baiwar Allah take ji shashasha Mara tarbiyya kawai" Yana Gama fadar Haka yayi tsaki ya fuce daga gidan.
Kuka umma tasaki tana Allah wadaran halinki fadeela"gashinan Kiki kiyi aure ga irin abin da kika jawo mana jibi har gida an cimana zarafi " zainab tashi ki dakko zani ki rufeta banason ganin wannan abin bakincikin " Kuma wallahi Babu Wanda zai kaiki asbiti kigama sumarki ki tashi kiyi jinya agida Kinga daga yau bazaki sake zuwa ki lalata Yar mutaneba" tana karasa magana ta tashi ta bar kurin"shikuwa baban fadeela agurin ya Suma bekara mitsawaba sauran kannenta kuwa tashi sukayi suka shiga cikin daki domin sun gaji daganin tsaraicin ta.