Sashe 16
Afnan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ita kuwa momy fita tayi daga dakin azafafe, Kai tsaye Bata Shiga part dinta ba saï ta huce part d'in Dake fece din nata, shiga Tai afusace ko sallama Babu ta tarar da ita azaune tana sallar nafila, batare da tinanin salla takeba ta tsaya akanta tafara surfa bala,I tana cewa" YAYA gurin ki nazo ,sonake naji idan kece kika daurewa AREEYAAN hindi yake abin da yakeso ,harni zaikalla yayi wa rashin kunya kodan bani na haifesa ba "wallahi kijamasa kunne akan lallai lallai yafita daga idon MASARAUTAR Nan ,akanshi akafara yafi kowane dazaice bazai bi umarnina ba shi wane" shiru Yaya babba wadda ke durkushe tana salla tayi ,batare da ta saurareta na taci gaba da yin sallarta har Tai sallama sanan tayi addu,a tukunna ta juyo takalli momy " inajinki " kinajina fa kikace wato duk abin da nake cewa bama kisan Ina yiba kenan?" Lokacin bakiga salla nake ba" to Amma kunnene yakeji ba jikiba ko" walalhi kijawa danki kunne nadai fada Miki" uhm Yaya babba tayi wani kayataccen murmushi n'a bangirma irin nasu n'a manya tace'" ay ina tunanin bana da abin da zan iya cewa akai idan har kin yarda Ni na Isa da AREEYAAN Zan iya Masa magana yaji to Bekamata kizo kaina kinamin rashin kunya ba" muddum kinason AREEYAAN ya girmamaki ya dinga jin maganarki dolene kina bani girmana " Kuma Ni Akan batun aurensa da ZAKIYYA nayi iya nawa kokarin bazan Masa Dole ba kubarshi ya auri wadda yakeso, "llai nayarda kekike goyamasa baya shiyasa yake sharra rashin mutuncin sa a MASARAUTAR Nan ,to wallahi baza a barsa ya auri wadda yakeso dinba ZAKIYYA itace matarsa, "hmm okay gaki gashinan ay kinsan AREEYAAN ba karamin yaro bane sanna koba akan aure ba shi ba a Masa Dole abin da yaga yafi dacewa da shi shiyakeyi bawan da mutane suke soba, Dan Haka idan kuka cigaba da takura Masa ayau dinna kunsan ya dawo ko, to ba karamin aykinsa bane ya Kara tattarawa yatafi wata kasar" tsaki momy tayi kawai tafice domin gani take idan ta tsaya biyewa uwa da danan zasu sakamata ciwan zuciya Dan Haka ta Kuma dakinta.
A bangaren AREEYAAN kuwa runtse idonsa yayi Yana faman tuni yadda za ai ya samu hanyar da zai fara neman AREEF ,Taya kennan gaskiya yakamata duk yadda za ay nafara neman hanyar da Zan Nemo mutanen Nan, to Amma suna Raye ko sun mutu, najifa kamar hatsari accident dukayi, Yana tsaka da wanan tunanin yasaka wancan ya warware wanan saiga Yaya babba ta shigo, da dago Ido yayi ya kalleta tare da mikewa cikin nutsuwa ya sakko kasa ya ce" barka da shigowa ya mahaifiyata dafatan nasameku lafiya" lafiya kalu alhamdulillah ya ahanya tun da dai Naga baka shigo ba shine nace Ni Bari nazo na gaysheka" am sorry Ammi wallahi yanxu nake Shirin shigowa" Yar dariya tayi Tace " harma Kashi go ay ,yaron kirki nace meya hadaka da momyn Kane yau naji kanku"? Uhm yayi kwafa ya sosa Kai azuciyarsa yace "lallai ma wanan matar wato zuwatai ta hadani da mahaifiyata " afili Kuma yace" uhm ammi bakomai kawai akan abin da suke sone nikuma banaso Kuma kinsan kema bayadda za ay kazauna da abin da bakaso" hakane kayi gaskiya Amma ita wadda kakeso Yar gidan wacece agarinan ko Yar wace MASARAUTA ce"? No Ammi ni haryanzu bansamu wadda nakeso ba tukunna dai idan da dama abari nadanyi nazari " oky amma dai kadan baza abarka kaitazama a hakaba ko?" Eh hakane Amma Dan Allah kinema min alfarma gurin memartaba abani Nan da five weeks nagani" uhm shikkenan Zan gwada nagani, amma dan Allah Kari kokari samo matar dazaka aura a wanan lokacin da kadauka daman anacewa dasa hannuna kakeyin komai bayanni Babu ruwana, idan baka samoba lokacin da aka baka yaceka komene aka ce za a maka Babu ruwa na sanan Ni dakaina Zan baka umarnin auren ZAKIYYA " Kai a,a ammi insha Allah ma zansamu kafin wanan lokacin nagode sosai mahaifiyata Ina alfahari dake " yafada tare da komawa kangadon ya kwanta ,ita Kuma Yaya babba ta fita daga dakin.
*KOGI LAKWAJA*
_ 💋 *AFNAN* 💋______
*Chptar 16*
💃💃*TO!! TO!! TO!! Shhhh*😌 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*💋*AFNAN*💋WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 💋 *AFNAN* 💋.
*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *✍️
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
_*AFNAN*_
_*BY*_
_*HAFSAT UMAR ƊAN GORO*_
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
_*JARUMAI💪🏻WRITER'S ASSOCIATION📚*_
_*Marubuciyar*_
1- Burina Mu'azzam
2- Ba Mahaifiyata bace
3- Babana ne sila
4- Ummu Amani
5- Amatullah
6- Zuciyarta
7- Mace Rayuwa
8- Rayuwar Ƙasƙanci
9- Mar'atussaliha
10-Babbar sakayya
_And now_
💋_*AFNAN*_💋
*BOOK one*
*Chapter 16*
*KOGI LAKWAJA*
____________ Tunda fadeela ta tashi daga kan AFNAN ta baje agefe tana faman Mai da numfashi, wanan ruwan dake fita daga *dick* din AFNAN ta Kama tashiga lashewa tana murmushi tana cewa"wash wayyo dadi AFNAN bazan taba rabuwa dakeba ay Ni saiyanzu ma nakara jin dadin Hana wanan aykin danayi banyi gaggawar kashe AREEF Ashe wayyo dadi Kash AFNAN kedin ta dabance kinfimin Maza dayawa" tana Nan azaune tana faman yin wanan surutana sai ga wayarta ta hau ruri, dagota tayi a hankali domin taga waye yake Kira ,zee ce, kanwarta tsaki fadeela Ray Tace" Amma wanan yarinya anyi uwar nacin jaraba haba ninaga masifa" ta daga water cikin masifa" lafiya "? Daga can bangaren zee Tace " lafiya kalau anty kawai Daman akan maganar zuwa asbiti duban AFNAN dakuma gaysuwar su Yaya AREEF kinsan banje ba kuma kince najiraki yau kwana biyu kinji dawowa, to Ni kimin kwatancen asbitin sai nazo'" kewai AFNAN dinan kanwar uwarki ce to bazaki ba idan ma kinje ansalla meta" Bata asbitin Nima danaje bansamesu ba"? To Ina Kuma taje kena nafaje gidansu ance batanan Bata dawo gida ba" "to Kinga saiki hakura indan ke ba mayya bace dolene naji bala,I shashasha kawai " "hakane Amma nasan AFNAN Bata da kowa Kuma nasan Bata da inda zatace Banda gidan su ko Nan gidanmu ,to Amma ke anty Ina kikaje ne kika kwana "? "Ina inda uwarki ta aykeni mestewwww " tayi tsaki ta katse wayar tare da kifa kanta a kasa" wanan yarinyar sotake ta min munafurci Naga alama Dan hakama kashe wayar zanyi na karya layin na canja wani Naga ta tsiya " AFNAN kuwa idonta tafara budewa a hankali tana jin radadi acikinsa Sabi da tsabar kukan datayi , fuskar nan ta kunbura tayi suntum idanuwanta sunyi jajur abin ka da farar Macé duk fuskar tazama jaa, bakinta tabude a hankali daker ta iya cewa" Anty fadeela ruwa zansha" dagowa tayi dauke da murmushi Tace "baby kinfarka sannu kinji sweetheart Bari na debo Miki ruwa Kisha kinji ko" daga Kai kawai tayi batare da Tace mata komai ba ta bita da ido har ta fice daga dakin, ita kuwa AFNAN wasu zafafan hawaye ne ke zarya a idonta tana jin yadda jikinta kemata wani iri abin kenkemi, runtse ido tayi ta bude take ta tuno da Yaya AREEF da yananan da shi zai dauketa yaje yamata wanka ta gyrata sai dai yanzu wadanan mugayen sun rabani da yayana" tasake fashewa dawani sabon kukan mecike da zafi da radadi a makogwaro.
Shigowar fadilace ta dawo da AFNAN daga tunanin datake ,ruwan da ta kawo mata takarba ta ajiye agefe, ita ko fadeela durkusawa tayi ta zuro da harshenta akan fuskar AFNAN tashiga lashe hawayen da harshenta, AFNAN batace komai ba saima kallonta datai azuciyar ta Tace" nashiga uku kodai sudin mayune bansani ba " uhm tunanin mekike AFNAN?" Ay Ni komai naki dadi yakemin hmm kedai yarinya Sha ruwa kawai " tafada tare da kashemata Ido daya , kallon ruwan AFNAN tayi ta tsiramasa Ido cikin fargaba jitayi ruwan kamar be Kwanta mata araiba tafasa Sha, saikuma ta tuna idan ma batasha ba wanne ruwa zata Sha, "tabbas Zan Sha ruwanna ko guba akasa aciki zansha Danni ayanzu nafi bukatar mutuwata fiye da rayuwa" daga kofin ruwan tayi Tasha ,tun da ta kafa Kai sai da ta shanyesa Tass sannan ta ajiye kofin, kallonta fadeela tasake Yi Tace Masha Allah my sweet baby " tafada tare da kashe mata ido daya" wayarta ce tashiga ruri ,Kamal ne cikin hanzari tadaga tare da cewa" yane kakarasa gidan" no nadai kusa karasawa Amma Ina kikasa wayarki tun dazu Ina kiranki Baki daukaba kodai kinan kina shakatawa da mutuniyar Taki?" Ah sosai ma ,yanzu ma nabata wanan ruwan Sha, awar kaga kuwa yau sai ta Allah Sha,Ani harsai na gaji dashi Daren yau" dariya Kamal yayi yace Kash kinbatama bajet Amma ay bayanzu ruwan zai fara aykiba sai anjima,Dan Haka zankira ki karkimanta idan na karasa, hmm shikkenan Kai kasan yarinyar Nan ba abata ruwan Sha,awaba ita KANTA takadiriyar kantace ballantana Kuma ambata wayyo dadi" dariya Kamal yayi kawai ya katse wayar.
Dukkan wanan wayar da fadeela tayi agaban AFNAN tayi ta Kuma AFNAN taji duk abin da ya faru, hakanne yasa hankalin AFNAN ya Kara tashi zuciyarta tashiga bugu dasauri ,yawan zubar hawayen ta ya karu Tace" Dan Allah anty menayi Miki" meyasa bakisona kintsaneni ke azzaluma ce wallahi bazaki samu rahamar ubangiji ba ,allah ya Isa na wallahi ke shedance banasonki n'a tsaneki wallahi, insha Allah saikinyi wulakantanciyar mutuwa, ace duk irin muguntar da kikamin dazu Saïda kika karasamin wani baganin aruwansha allah ta wadaran masu Hali irin naki muguwa " tasake fashewa da kuka harda shashsheka" itako fadeela Jin maganar take kamar sweet Dan Haka ta kalli AFNAN Tace" ya kika tsaya da maganar kiciga ba Mana wallahi muryarki dadi takemin idan kina magana Wai bakinsan tana karamin Sha,awarki ba woww AFNAN kin hadu kedin ta musamman ce" AFNAN dai kasacewa komai tayi dan tamarasa fadeela ajahilan mutane wacce irice, tarasa ita mutumce ko dabba Dan Haka saitayi shiru ta zuba mata ido kawai tana kallonta.
*GIDANSU AFNAN*
END book 1.
*GODIYA TA MUSAMMAN GA MASOYA LITTAFIN AFNAN ,INA KARA JADDADA GODIATA A GAREKU NAGODE KWARAI DA GASKE*
* *AFNAN BOOK ONE ANAN NAKAWO KARSHENSA ,KAMAR UADDA ALLAH YA BANI IKON KAWO MUKI WANAN LITTAFIN MECIKE DA TARIN ABIN BAN MAMAKI FADAKARWA ,TAUSAYI DA DAI SAIRANSU, INA ROKON ALLAH YA BANI IKON KAWO MUKU CIGABAN WANAN LITTAFIN BOOK TWO*
*TAKU HARKULLUM HAFSAT UMAR DANGORO*
Paid book #500 only
09166764540
A bangaren AREEYAAN kuwa runtse idonsa yayi Yana faman tuni yadda za ai ya samu hanyar da zai fara neman AREEF ,Taya kennan gaskiya yakamata duk yadda za ay nafara neman hanyar da Zan Nemo mutanen Nan, to Amma suna Raye ko sun mutu, najifa kamar hatsari accident dukayi, Yana tsaka da wanan tunanin yasaka wancan ya warware wanan saiga Yaya babba ta shigo, da dago Ido yayi ya kalleta tare da mikewa cikin nutsuwa ya sakko kasa ya ce" barka da shigowa ya mahaifiyata dafatan nasameku lafiya" lafiya kalu alhamdulillah ya ahanya tun da dai Naga baka shigo ba shine nace Ni Bari nazo na gaysheka" am sorry Ammi wallahi yanxu nake Shirin shigowa" Yar dariya tayi Tace " harma Kashi go ay ,yaron kirki nace meya hadaka da momyn Kane yau naji kanku"? Uhm yayi kwafa ya sosa Kai azuciyarsa yace "lallai ma wanan matar wato zuwatai ta hadani da mahaifiyata " afili Kuma yace" uhm ammi bakomai kawai akan abin da suke sone nikuma banaso Kuma kinsan kema bayadda za ay kazauna da abin da bakaso" hakane kayi gaskiya Amma ita wadda kakeso Yar gidan wacece agarinan ko Yar wace MASARAUTA ce"? No Ammi ni haryanzu bansamu wadda nakeso ba tukunna dai idan da dama abari nadanyi nazari " oky amma dai kadan baza abarka kaitazama a hakaba ko?" Eh hakane Amma Dan Allah kinema min alfarma gurin memartaba abani Nan da five weeks nagani" uhm shikkenan Zan gwada nagani, amma dan Allah Kari kokari samo matar dazaka aura a wanan lokacin da kadauka daman anacewa dasa hannuna kakeyin komai bayanni Babu ruwana, idan baka samoba lokacin da aka baka yaceka komene aka ce za a maka Babu ruwa na sanan Ni dakaina Zan baka umarnin auren ZAKIYYA " Kai a,a ammi insha Allah ma zansamu kafin wanan lokacin nagode sosai mahaifiyata Ina alfahari dake " yafada tare da komawa kangadon ya kwanta ,ita Kuma Yaya babba ta fita daga dakin.
*KOGI LAKWAJA*
_ 💋 *AFNAN* 💋______
*Chptar 16*
💃💃*TO!! TO!! TO!! Shhhh*😌 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*💋*AFNAN*💋WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 💋 *AFNAN* 💋.
*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *✍️
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
_*AFNAN*_
_*BY*_
_*HAFSAT UMAR ƊAN GORO*_
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
_*JARUMAI💪🏻WRITER'S ASSOCIATION📚*_
_*Marubuciyar*_
1- Burina Mu'azzam
2- Ba Mahaifiyata bace
3- Babana ne sila
4- Ummu Amani
5- Amatullah
6- Zuciyarta
7- Mace Rayuwa
8- Rayuwar Ƙasƙanci
9- Mar'atussaliha
10-Babbar sakayya
_And now_
💋_*AFNAN*_💋
*BOOK one*
*Chapter 16*
*KOGI LAKWAJA*
____________ Tunda fadeela ta tashi daga kan AFNAN ta baje agefe tana faman Mai da numfashi, wanan ruwan dake fita daga *dick* din AFNAN ta Kama tashiga lashewa tana murmushi tana cewa"wash wayyo dadi AFNAN bazan taba rabuwa dakeba ay Ni saiyanzu ma nakara jin dadin Hana wanan aykin danayi banyi gaggawar kashe AREEF Ashe wayyo dadi Kash AFNAN kedin ta dabance kinfimin Maza dayawa" tana Nan azaune tana faman yin wanan surutana sai ga wayarta ta hau ruri, dagota tayi a hankali domin taga waye yake Kira ,zee ce, kanwarta tsaki fadeela Ray Tace" Amma wanan yarinya anyi uwar nacin jaraba haba ninaga masifa" ta daga water cikin masifa" lafiya "? Daga can bangaren zee Tace " lafiya kalau anty kawai Daman akan maganar zuwa asbiti duban AFNAN dakuma gaysuwar su Yaya AREEF kinsan banje ba kuma kince najiraki yau kwana biyu kinji dawowa, to Ni kimin kwatancen asbitin sai nazo'" kewai AFNAN dinan kanwar uwarki ce to bazaki ba idan ma kinje ansalla meta" Bata asbitin Nima danaje bansamesu ba"? To Ina Kuma taje kena nafaje gidansu ance batanan Bata dawo gida ba" "to Kinga saiki hakura indan ke ba mayya bace dolene naji bala,I shashasha kawai " "hakane Amma nasan AFNAN Bata da kowa Kuma nasan Bata da inda zatace Banda gidan su ko Nan gidanmu ,to Amma ke anty Ina kikaje ne kika kwana "? "Ina inda uwarki ta aykeni mestewwww " tayi tsaki ta katse wayar tare da kifa kanta a kasa" wanan yarinyar sotake ta min munafurci Naga alama Dan hakama kashe wayar zanyi na karya layin na canja wani Naga ta tsiya " AFNAN kuwa idonta tafara budewa a hankali tana jin radadi acikinsa Sabi da tsabar kukan datayi , fuskar nan ta kunbura tayi suntum idanuwanta sunyi jajur abin ka da farar Macé duk fuskar tazama jaa, bakinta tabude a hankali daker ta iya cewa" Anty fadeela ruwa zansha" dagowa tayi dauke da murmushi Tace "baby kinfarka sannu kinji sweetheart Bari na debo Miki ruwa Kisha kinji ko" daga Kai kawai tayi batare da Tace mata komai ba ta bita da ido har ta fice daga dakin, ita kuwa AFNAN wasu zafafan hawaye ne ke zarya a idonta tana jin yadda jikinta kemata wani iri abin kenkemi, runtse ido tayi ta bude take ta tuno da Yaya AREEF da yananan da shi zai dauketa yaje yamata wanka ta gyrata sai dai yanzu wadanan mugayen sun rabani da yayana" tasake fashewa dawani sabon kukan mecike da zafi da radadi a makogwaro.
Shigowar fadilace ta dawo da AFNAN daga tunanin datake ,ruwan da ta kawo mata takarba ta ajiye agefe, ita ko fadeela durkusawa tayi ta zuro da harshenta akan fuskar AFNAN tashiga lashe hawayen da harshenta, AFNAN batace komai ba saima kallonta datai azuciyar ta Tace" nashiga uku kodai sudin mayune bansani ba " uhm tunanin mekike AFNAN?" Ay Ni komai naki dadi yakemin hmm kedai yarinya Sha ruwa kawai " tafada tare da kashemata Ido daya , kallon ruwan AFNAN tayi ta tsiramasa Ido cikin fargaba jitayi ruwan kamar be Kwanta mata araiba tafasa Sha, saikuma ta tuna idan ma batasha ba wanne ruwa zata Sha, "tabbas Zan Sha ruwanna ko guba akasa aciki zansha Danni ayanzu nafi bukatar mutuwata fiye da rayuwa" daga kofin ruwan tayi Tasha ,tun da ta kafa Kai sai da ta shanyesa Tass sannan ta ajiye kofin, kallonta fadeela tasake Yi Tace Masha Allah my sweet baby " tafada tare da kashe mata ido daya" wayarta ce tashiga ruri ,Kamal ne cikin hanzari tadaga tare da cewa" yane kakarasa gidan" no nadai kusa karasawa Amma Ina kikasa wayarki tun dazu Ina kiranki Baki daukaba kodai kinan kina shakatawa da mutuniyar Taki?" Ah sosai ma ,yanzu ma nabata wanan ruwan Sha, awar kaga kuwa yau sai ta Allah Sha,Ani harsai na gaji dashi Daren yau" dariya Kamal yayi yace Kash kinbatama bajet Amma ay bayanzu ruwan zai fara aykiba sai anjima,Dan Haka zankira ki karkimanta idan na karasa, hmm shikkenan Kai kasan yarinyar Nan ba abata ruwan Sha,awaba ita KANTA takadiriyar kantace ballantana Kuma ambata wayyo dadi" dariya Kamal yayi kawai ya katse wayar.
Dukkan wanan wayar da fadeela tayi agaban AFNAN tayi ta Kuma AFNAN taji duk abin da ya faru, hakanne yasa hankalin AFNAN ya Kara tashi zuciyarta tashiga bugu dasauri ,yawan zubar hawayen ta ya karu Tace" Dan Allah anty menayi Miki" meyasa bakisona kintsaneni ke azzaluma ce wallahi bazaki samu rahamar ubangiji ba ,allah ya Isa na wallahi ke shedance banasonki n'a tsaneki wallahi, insha Allah saikinyi wulakantanciyar mutuwa, ace duk irin muguntar da kikamin dazu Saïda kika karasamin wani baganin aruwansha allah ta wadaran masu Hali irin naki muguwa " tasake fashewa da kuka harda shashsheka" itako fadeela Jin maganar take kamar sweet Dan Haka ta kalli AFNAN Tace" ya kika tsaya da maganar kiciga ba Mana wallahi muryarki dadi takemin idan kina magana Wai bakinsan tana karamin Sha,awarki ba woww AFNAN kin hadu kedin ta musamman ce" AFNAN dai kasacewa komai tayi dan tamarasa fadeela ajahilan mutane wacce irice, tarasa ita mutumce ko dabba Dan Haka saitayi shiru ta zuba mata ido kawai tana kallonta.
*GIDANSU AFNAN*
END book 1.
*GODIYA TA MUSAMMAN GA MASOYA LITTAFIN AFNAN ,INA KARA JADDADA GODIATA A GAREKU NAGODE KWARAI DA GASKE*
* *AFNAN BOOK ONE ANAN NAKAWO KARSHENSA ,KAMAR UADDA ALLAH YA BANI IKON KAWO MUKI WANAN LITTAFIN MECIKE DA TARIN ABIN BAN MAMAKI FADAKARWA ,TAUSAYI DA DAI SAIRANSU, INA ROKON ALLAH YA BANI IKON KAWO MUKU CIGABAN WANAN LITTAFIN BOOK TWO*
*TAKU HARKULLUM HAFSAT UMAR DANGORO*
Paid book #500 only
09166764540