Sashe 6
Zumah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau kusan kwana uku da faruwar rigima tsakanin kukuwa da yaa Khalifa kuma har ila yau rarrshinta jadda keyi amma fir kamar tana zuba ruwa acikin rariya, shi kuwa Khalifa harya manta da abinda yayi mata. Yau tun safe kuluwa tabar gidan batadawoba se kusan sha biyu, tana shigowa tanufi ɗakin jadda kana tafito tayi wanka batare da tacewa komaiba. "Kuluwa zona aikeki gidan kande kinji. "To jadda Amma se anjima da yamma zanje. "To shikenan Allah yasa mujima dayawa. "Ameen. Sekuma tamiƙe tafice daga gidan, tana fita Khalifa na fitowa daga ɗakinshi ya ɗauki bokiti yashiga wanka, aicikin sauri ta dawo tareda buɗe ƴar silbar dayake dafa indomei tazuba mishi wani abin aciki kana tarufe da sauri tabar gidan. Wanka yayi yagama ya fito ɗaure towel ɗinshi, jadda nata zafga mishi harara domin har yanzu fishi takeyi dashi. Shareta yayi yaje ya shirya abinshi kana yazo yajuye indomei ɗinshi a plate yafaraci hankali kwance....shigowa tayi gidan tazo wurin jadda ta ɗauki plate ɗin itama kana ta juye awararta data soyo tayi zaune tanaci ko kallon inda Khalifa yake batayiba. Haka suka zauna kowa na abin gabanshi, Khalifa kuwa yana gab da cinye indomie yaji cikinshi yayi wani irin ƙara, kafin yayi wani tunanin yaji yaƙara mirɗawa, ai babu shiri yamiƙe aguje yafaɗa bayi, wani irin zawo yakeyi kamar an kunna panpo ko birki babu, yajima yanayinshi kafin yasamu abin yatsagaita kana yafito, Sedai kafin yabuɗe baki yayi maga amai ya biyo baya, aiko yazube nan yafara sheƙa mai tamkar ze amayarda ƴan cikinshi. Cikin sauri jadda tamiƙe tana riƙoshi tace "subahanallah hamisu miyake damunka ne? Dama baka dalafiya bayanzu kafito lafiya qalau ba? Da ƙyar ya iya cewa "eh wlh jadda nima bansan abinda kedamunaba wlh yanzu ne kawai naji cikina namin haka. "Subahanallah to Bari asiyoma magani a shago idi in sha zedena. Kafin Khalifa yabata amsa cikinshi ya koma amasawa, azabure yamiƙe da gudu yakoma bayi, anan ma zawon ne still kuma yanayi yana mai, cikin ƙanƙanin lokaci ya galabaita iya gala baita, fitowa yayi Azare yanabin gini, jadda namishi sannu. Ita kuwa kuluwa miƙewa tayi tsaye tana muƙa kafin tayi shuri da bokitin dake gabanta tana ware hannyenta sama tace "seni kuluwar jadda bada gaba da gababa kota bayan se an shirya wlh, duk wanda yaci towo dani miya yasha kuma wlh kwacci bashina seya biya koda za'azauna lafiya ehe. Dukkansu ido suka zaba mata suna kallonta kafin wani yayi magana sega wasu kaji sunahigo suna tsintar geron da jadda ta wanke. Haba ai karaye kuluwa tayi kansu tana faɗar "yawwa garada kuka shigo ai mugu shiyasan makwantar mugu, badai taƙamarku cutaba, kucinye sabar mutane ko? Tonima yau zan cimyeku wlh, tanafaɗa tana ƙoƙarin Kamasu amma ina se duk suka gudu, aiko tabisu duk inda suka shiga har ɗakin jadda da ɗakin Khalifa cikin kicin har bayi duk inda suka shiga se kuluwa tabisu, gaba ɗaya ta hargitsa tsakiyar gidan wurin kamun kaji, cikin sa'a takamo ɗaya a ɗakin jadda anan tasaka mishi wuƙa tayanke, turmi tasa ta danne shi, kana taƙara bin ɗaya aguje, yayi cikin bayi, binshi tayi da gudu jadda na faɗar "ke dakata karkije hamisu naciki karkije, amma ina ko jin jadda batayi, Khalifa na tsugunne yana zuba zawo idonshi duk sun furfito waje, yaga kaza tashigo aguje, kafin yayi wani tunanin sega kuluwa ma tafaɗo karaye tana neman kama kazar, cikin tashin hankali yazabura yamiƙe tsaye zawo nabin ƙafafunshi yana neman suturta kanshi dan kartaga tsiraicinshi, amma fa yamakaro domin tarigada tagani kawai hankalinta nagun kamun kazarta ne. Aiko cikin sa'a takamata kana ta ɗaukota tana faɗar "shegiya wlh sena cinyeki dudda kin Bani wahala sosai kinsa nashaƙi warin zawon gardi, sekuma tajiyo tace "laaaa yaa Khalifa miye wannan agabanka kake ɓoyewa kamar wuyan zakaran nan, sedai naga yafi wuyan zakara girma minene hala? Ta tambayafa kuma tayi tsaye tana jiran amsa, ga Khalifa sororo zawo nemishi ratata ga kuluwa ta tsare shi da ido, rasamizeyi mata yayi kawai Shima ya zuba mata idon yana kallonta. Itakan ganin bece komaiba, sekawai tace "laaa yaa Khalifa kacire wandon mana kaƙarasa zawonka kadena ɓoyon wuyan zakara ni tafiya zanyi kaji, tana gama faɗar hakan tajuya aguje tabar toilet ɗin. Ai tana fita Khalifa ya fashe da kuka domin iya cin zarafi wannan yarinyar taci zarafinshi gaya baya da ƙarfin yimata komai ayanzu.😥
Tana fitowa ta yanka ɗayan ma kana ta ɗauke abinta tafice daga gidan tana faɗar "yau gidan nan na ƴan zawo ne bazanyi dahuwata anan ba jadda, tafaɗa tareda ficewa tabar gidan, tanufi gidansu ƙawarta hassatu... Shiko Khalifa yarasa zeyi yafito, gaya babu wada tacci ruwa abayin doline seya fito ya ɗiba gaya jikinshi duk ya lalace, betaɓa danasanin zuwa ƙyauyen nan ba se yau wannan wanne irin bala'i. Jadda ce dataga yajima befitoba tabi bayanshi tagani ko lafiya. Anan taga abinda ya faru, dakanta tariƙa kai mishi ruwa ya gyara jikinshi kana takai mishi towel yaura, yafito. Wani maƙocinsu jadda takira tabashi kuɗi taje yanemowa khalifa magani. Bayan ya kawo masa maganin yasha baccin wahala ya ɗauke shi.... Kuluwa kuwa bata dawo gidan ba seda suka gama farfesun kajinsu itada ƙawarta bayan isha'i sannan ta shigo takawowa jadda nata domin ita tuni taci nata itada ƙawarta da umman hassatu ɗin. Jadda Kam bataciba ta ajiye domin hankalinta nakan khalifa tanaso tasan a wanne hali yake. Hakan suka kwanta ran jadda duk babu daɗi. Bayan sun shiga bacci kuwa Khalifa ya farka, zawo da mai sukace salamu alaikum, yanzu aka farasu kala yanayi dazarafi haryakai yakasa tashi, anan inda yake kwance anan zawo kezuba kojin fitarshi bayayi😥
Misalin ƙarfe 2 dare kuluwa tafito cikin sanɗa tanabin jikin gini ta haye bishiya kana ta haura katanga, tana dira a baya taje tabiyawa hafssatu suka fice daga gidan kai tsaye suka nufi inda ilu ke kwana....!
Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏
Autar alheri✍️
[13/05, 1:59 pm] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝
🐝 *ZUMAH*🐝
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
ZUMAH
GAZAƘI GA HARBI
MAGANINKI🙄
(SEDA WUTA🔥)💃
Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳
Writer by
Autar alheri✍️
🐝🐝🐝🐝🐝
🐝🐝🐝🐝
🐝🐝🐝
🐝🐝
🐝
Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃
Oh'oh'ohhhh 💋🔥
This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷
Bismillahirahamanirrahim
Book 1
Page 15&16
"Dasuka isa ma katanga suka haura suka shiga gidan kamar ɓarayi. Dukkansu aje suka samesu kwance su duka uku, ilu, idi, tukur, dawani wanda ake kira, saminu. Allinnan nata tazaro tabawa kowacce ta shafa a fuskarta kana sukabi da kwalli, suka shafawa bakin su kana suka zagaye idanunwansu, seya kasance, kewayen idonsu baƙiƙirin, acikin idon fari gakuma Ball ɗin idon baƙi, kana duka fuskar farin alli, daga bakinsu kuma baƙin kwalli. Seda sukayi kwalliyar yadda suke so kana ta ɗauko igiyar datazo da ita, suka warware igiyar.
Wani abun tafitar a leda tahura musu a fuska, atake kowannensu ya motsa kana suka koma gyara kwanciyarsu, murmushin mugunta tayi ganin komai natafiya yadda takeso, domin kuwa wannan, asoso ne ta haɗa da alakka, wuri ɗaya kana ta busa musu,. Duk wanda yasan asosa yasan cewar ƙaiƙayine nafitar hankali, shikuwa alakka yana mayarda mutun tamkar wanda aka zarewa laka ajiki, komotsin kirki baya bari kayi balle wani abin.
Tana gama wannan suka kama su duka sukayi musu sikitir kana suka ɗaure su da igiyar nan datazo da ita. Kana suka kowacce ta fiddo ƙatuwar dorinarta suka riƙe, da ido kukuwa tayi musu inkiya dasu zabga musu dorinun. Aiko kowace ta ware da iya ƙarfinta, suka zuba musu ita. Afirgice duk suka buɗe idonsu jin saukar dorina ajikinsu, ware duka idonsu sukayi aiko sukayi tozali da fuskokin su kuluwa wanda suka koma tamkar aljanun gaske. Ihu suka saki atare suna neman miƙewa amma ina babu dama domin bazasu iya motsawaba balle sugudu. Cikin tashin hankali da tsoro Tukur yace "na shiga uku aljannune wlh kuma sunriƙeni bazan iya tashiba wayyoo Allah ilu kutemakeni, yafaɗa yana kuma so yasosa jikinshi sabida wani azababben ƙaiƙayi daya rufeshi amma bahali domin kowani ƙwaƙƙwaran motsi yakasayi. Shima ilu nashi ihun ya ɗauka domin yagansu, cikin tashin hankali yace "kune kuke ganinmu bamu muke ganinkuba dan Allah da darajar sulaimanu yau miyasa kuka bari muka ganku wayyoo innata yau munshigo komai fatalwai ahhh ƙaiƙayi wayyoo bindina wayyoo kaina ƙaiƙayiiii, yaƙarasa zancen jikin wani irin gunji yana neman molaƙewa akan shimfiɗarshi amma baze iya domin duka jikinshi amace yake, gakuma ƙaiƙayin azaba, penis ɗinshi tayi wani irin zabura taniƙe samɓal sabida azabar ƙaiƙayi bahalin susa, gasu ƙwace tunɓur kuma aɗaure, burinoni suna reto afilin Allah🤩🙈 gaya babu damar koda motsa jiki balle arufesu, gada gefe ɗaya kuma gasu kuluwa sun zuba muso ido kawai suna kallon yadda azaba kecinsu suna ƙunshe dariya.....shidai idi rabon ido kawai yakeyi kamar an turke shege Lahira, ga azabar ƙaiƙayi ga tsoro gaya babu halin motsi. Ganin yadda yake rabon ido ne yaƙi kuka kamar yadda sauran keyi yasa kuluwa ta ɗaga dorinarta ta laftamai akan buranshi dake tsaye tana wutsil wutsil sabida azabar ƙaiƙayi, ai wani irin ƙugi idi yayi yana neman mamusa jikinshi yariƙe buran data shiga mazarin azaba amma yasaka, cikin azaba yace "wayyoo mun mutu shikenan kashemu zasuyi sunciremin bindi sun zare komai wayyoo wayyo bindina yagutsure, yafaɗa yana ƙara rushewa da kukan Shima kamar sauran ƴan uwanshi.
Tana fitowa ta yanka ɗayan ma kana ta ɗauke abinta tafice daga gidan tana faɗar "yau gidan nan na ƴan zawo ne bazanyi dahuwata anan ba jadda, tafaɗa tareda ficewa tabar gidan, tanufi gidansu ƙawarta hassatu... Shiko Khalifa yarasa zeyi yafito, gaya babu wada tacci ruwa abayin doline seya fito ya ɗiba gaya jikinshi duk ya lalace, betaɓa danasanin zuwa ƙyauyen nan ba se yau wannan wanne irin bala'i. Jadda ce dataga yajima befitoba tabi bayanshi tagani ko lafiya. Anan taga abinda ya faru, dakanta tariƙa kai mishi ruwa ya gyara jikinshi kana takai mishi towel yaura, yafito. Wani maƙocinsu jadda takira tabashi kuɗi taje yanemowa khalifa magani. Bayan ya kawo masa maganin yasha baccin wahala ya ɗauke shi.... Kuluwa kuwa bata dawo gidan ba seda suka gama farfesun kajinsu itada ƙawarta bayan isha'i sannan ta shigo takawowa jadda nata domin ita tuni taci nata itada ƙawarta da umman hassatu ɗin. Jadda Kam bataciba ta ajiye domin hankalinta nakan khalifa tanaso tasan a wanne hali yake. Hakan suka kwanta ran jadda duk babu daɗi. Bayan sun shiga bacci kuwa Khalifa ya farka, zawo da mai sukace salamu alaikum, yanzu aka farasu kala yanayi dazarafi haryakai yakasa tashi, anan inda yake kwance anan zawo kezuba kojin fitarshi bayayi😥
Misalin ƙarfe 2 dare kuluwa tafito cikin sanɗa tanabin jikin gini ta haye bishiya kana ta haura katanga, tana dira a baya taje tabiyawa hafssatu suka fice daga gidan kai tsaye suka nufi inda ilu ke kwana....!
Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏
Autar alheri✍️
[13/05, 1:59 pm] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝
🐝 *ZUMAH*🐝
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
ZUMAH
GAZAƘI GA HARBI
MAGANINKI🙄
(SEDA WUTA🔥)💃
Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳
Writer by
Autar alheri✍️
🐝🐝🐝🐝🐝
🐝🐝🐝🐝
🐝🐝🐝
🐝🐝
🐝
Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃
Oh'oh'ohhhh 💋🔥
This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷
Bismillahirahamanirrahim
Book 1
Page 15&16
"Dasuka isa ma katanga suka haura suka shiga gidan kamar ɓarayi. Dukkansu aje suka samesu kwance su duka uku, ilu, idi, tukur, dawani wanda ake kira, saminu. Allinnan nata tazaro tabawa kowacce ta shafa a fuskarta kana sukabi da kwalli, suka shafawa bakin su kana suka zagaye idanunwansu, seya kasance, kewayen idonsu baƙiƙirin, acikin idon fari gakuma Ball ɗin idon baƙi, kana duka fuskar farin alli, daga bakinsu kuma baƙin kwalli. Seda sukayi kwalliyar yadda suke so kana ta ɗauko igiyar datazo da ita, suka warware igiyar.
Wani abun tafitar a leda tahura musu a fuska, atake kowannensu ya motsa kana suka koma gyara kwanciyarsu, murmushin mugunta tayi ganin komai natafiya yadda takeso, domin kuwa wannan, asoso ne ta haɗa da alakka, wuri ɗaya kana ta busa musu,. Duk wanda yasan asosa yasan cewar ƙaiƙayine nafitar hankali, shikuwa alakka yana mayarda mutun tamkar wanda aka zarewa laka ajiki, komotsin kirki baya bari kayi balle wani abin.
Tana gama wannan suka kama su duka sukayi musu sikitir kana suka ɗaure su da igiyar nan datazo da ita. Kana suka kowacce ta fiddo ƙatuwar dorinarta suka riƙe, da ido kukuwa tayi musu inkiya dasu zabga musu dorinun. Aiko kowace ta ware da iya ƙarfinta, suka zuba musu ita. Afirgice duk suka buɗe idonsu jin saukar dorina ajikinsu, ware duka idonsu sukayi aiko sukayi tozali da fuskokin su kuluwa wanda suka koma tamkar aljanun gaske. Ihu suka saki atare suna neman miƙewa amma ina babu dama domin bazasu iya motsawaba balle sugudu. Cikin tashin hankali da tsoro Tukur yace "na shiga uku aljannune wlh kuma sunriƙeni bazan iya tashiba wayyoo Allah ilu kutemakeni, yafaɗa yana kuma so yasosa jikinshi sabida wani azababben ƙaiƙayi daya rufeshi amma bahali domin kowani ƙwaƙƙwaran motsi yakasayi. Shima ilu nashi ihun ya ɗauka domin yagansu, cikin tashin hankali yace "kune kuke ganinmu bamu muke ganinkuba dan Allah da darajar sulaimanu yau miyasa kuka bari muka ganku wayyoo innata yau munshigo komai fatalwai ahhh ƙaiƙayi wayyoo bindina wayyoo kaina ƙaiƙayiiii, yaƙarasa zancen jikin wani irin gunji yana neman molaƙewa akan shimfiɗarshi amma baze iya domin duka jikinshi amace yake, gakuma ƙaiƙayin azaba, penis ɗinshi tayi wani irin zabura taniƙe samɓal sabida azabar ƙaiƙayi bahalin susa, gasu ƙwace tunɓur kuma aɗaure, burinoni suna reto afilin Allah🤩🙈 gaya babu damar koda motsa jiki balle arufesu, gada gefe ɗaya kuma gasu kuluwa sun zuba muso ido kawai suna kallon yadda azaba kecinsu suna ƙunshe dariya.....shidai idi rabon ido kawai yakeyi kamar an turke shege Lahira, ga azabar ƙaiƙayi ga tsoro gaya babu halin motsi. Ganin yadda yake rabon ido ne yaƙi kuka kamar yadda sauran keyi yasa kuluwa ta ɗaga dorinarta ta laftamai akan buranshi dake tsaye tana wutsil wutsil sabida azabar ƙaiƙayi, ai wani irin ƙugi idi yayi yana neman mamusa jikinshi yariƙe buran data shiga mazarin azaba amma yasaka, cikin azaba yace "wayyoo mun mutu shikenan kashemu zasuyi sunciremin bindi sun zare komai wayyoo wayyo bindina yagutsure, yafaɗa yana ƙara rushewa da kukan Shima kamar sauran ƴan uwanshi.