Sashe 7
Yarinyar Baba Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
YARINYAR BABA
[05:52 AM, 02-Oct-16]
by ZAINAB ELKASEEM
*YARINYAR*
*BABA*
_*Written & Edited*_
_*By Zee Mmn Khady*_
*```Just a short story```*
*Page* 181-200
haka sukacigaba da sha'kar azababben hayaki
me d'aci da yaji cikin 'kan'kanin lokaci
numfashinsu yafara d'aukewa, kafin kace me
wasu dayawa daga ciki sun rasa rayuwarsu,
Haka Abigael tacigaba da sarrafa tsafinta saida
ta tabbatar da duk 'yan 'kungiyar sun mutu bame
sauran numfashi sannan ta 6a66ake da wata
mahaukaciyar dariya.
A hankali Hakeem ya bud'e idanunshi wad'anda
ko gani baya iyayi sosai, yacigaba da jan ciki
yana matsawa daga inda yake, har ya isa inda
wukar da aka kashe ilham take yade yasa hannu
ya d'auko.
Abigael kuwa tajuya bayanta, tanata zuba wata
uwar mahaukaciyar dariya, dan ganin tayi nasarar
kashe mutanen dasukayi niyyar kasheta, har
Hakeem yazo gaf da ita batasan yazoba saboda
tsananin sautin dariyar datake gagga6awa, dan
yanzu burinta idan kome ya lafa zata sake
sabbin yan kungi.
Hakeem kuwa iya 'karfinsa ya da6ama Abigael
wannan wu'kar gefen cikinta, wata
matsananciyar 'kara tasaki tare da d'aga sandar
tsafinta ta bugama hakeem a ka, shima wata
uwar 'kara yasaki lokaci guda sukayi mutuwar
kasko.
_*Wannan shine 'karshen 'kungiyar aji dad'in
rayuwa tare da 'yan 'kungiyar baki d'aya*_.
Bayan kwana bakwai da rasuwar ilham, momy ta
aiki Ameeno me aikin ilham kasuwa tasiyo mata
cefane, kan hanyarta ta dawowa gida taga an
dadda6e wani me siyar da jarida anata siye
matsawa tayi itama dan ganema idonta, ganin
hotunan su ilham 6aro-6aro cikin shigar yan
mafiya yasa hankalinta yayi masifar tashi, kud'i
tami'ka itama ta siyo sannan ta wuto gida.
Bayan taba Hajiya cefanen tawuce d'akinsu can
ta iske jummai me aiki dame aikin 'yan biyu, bata
tsaya wata-wataba ta tattara yanata-yanata tace
tom sai anjimanku ni aikina daga yau yakare
gidannan, su jummai suka tambayeta dalili bata
tsaya wani dogon bayaniba tami'ka masu jarida
tafice ko bankwana batayima momyba tabar
gidan.
Su inna jummai ma koda suka fahimci abinda
jaridar ta kunsa tattara yanasu-yanasu sukayi
sukabar gidan tare da bawa momy jaridar.
Koda momy ta karanta tayi kukan ba'kin ciki,
'karshe kuma tagodema Allah dayasa ilham ta
mutu kafin ta kashesu, amma dukda haka
tanamata addu'ar neman gafara gurin ubangiji
itada mahaifinta.
_*Alhmdulillahi Anan nakawo 'karshen wannan
takaitaccen littafin nawa, ina fatan masu karatu
sun ilmantu kuma sun nishand'antu sun kuma
d'auki darussan dake ciki*_
Litatafan marubuciyar.
1)Siyasa ko soyayya
2)Duniya juyi
3)Halin girma
4)Gidan Asali
5)Autar Hajiya
6)Alhini
7Yarinyar baba.
*ZANEN ZUCIYA*
*Coming* *Soon*
```Kyakkyawar gaisuwa ga group members
*Ciwon ya mace* *Zee Mmn khady fans nd
novel*```
*Sai kunjini a sabon littafina bye*
Love u all
Zee Elkaseem
By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
07039625239
[05:52 AM, 02-Oct-16]
by ZAINAB ELKASEEM
*YARINYAR*
*BABA*
_*Written & Edited*_
_*By Zee Mmn Khady*_
*```Just a short story```*
*Page* 181-200
haka sukacigaba da sha'kar azababben hayaki
me d'aci da yaji cikin 'kan'kanin lokaci
numfashinsu yafara d'aukewa, kafin kace me
wasu dayawa daga ciki sun rasa rayuwarsu,
Haka Abigael tacigaba da sarrafa tsafinta saida
ta tabbatar da duk 'yan 'kungiyar sun mutu bame
sauran numfashi sannan ta 6a66ake da wata
mahaukaciyar dariya.
A hankali Hakeem ya bud'e idanunshi wad'anda
ko gani baya iyayi sosai, yacigaba da jan ciki
yana matsawa daga inda yake, har ya isa inda
wukar da aka kashe ilham take yade yasa hannu
ya d'auko.
Abigael kuwa tajuya bayanta, tanata zuba wata
uwar mahaukaciyar dariya, dan ganin tayi nasarar
kashe mutanen dasukayi niyyar kasheta, har
Hakeem yazo gaf da ita batasan yazoba saboda
tsananin sautin dariyar datake gagga6awa, dan
yanzu burinta idan kome ya lafa zata sake
sabbin yan kungi.
Hakeem kuwa iya 'karfinsa ya da6ama Abigael
wannan wu'kar gefen cikinta, wata
matsananciyar 'kara tasaki tare da d'aga sandar
tsafinta ta bugama hakeem a ka, shima wata
uwar 'kara yasaki lokaci guda sukayi mutuwar
kasko.
_*Wannan shine 'karshen 'kungiyar aji dad'in
rayuwa tare da 'yan 'kungiyar baki d'aya*_.
Bayan kwana bakwai da rasuwar ilham, momy ta
aiki Ameeno me aikin ilham kasuwa tasiyo mata
cefane, kan hanyarta ta dawowa gida taga an
dadda6e wani me siyar da jarida anata siye
matsawa tayi itama dan ganema idonta, ganin
hotunan su ilham 6aro-6aro cikin shigar yan
mafiya yasa hankalinta yayi masifar tashi, kud'i
tami'ka itama ta siyo sannan ta wuto gida.
Bayan taba Hajiya cefanen tawuce d'akinsu can
ta iske jummai me aiki dame aikin 'yan biyu, bata
tsaya wata-wataba ta tattara yanata-yanata tace
tom sai anjimanku ni aikina daga yau yakare
gidannan, su jummai suka tambayeta dalili bata
tsaya wani dogon bayaniba tami'ka masu jarida
tafice ko bankwana batayima momyba tabar
gidan.
Su inna jummai ma koda suka fahimci abinda
jaridar ta kunsa tattara yanasu-yanasu sukayi
sukabar gidan tare da bawa momy jaridar.
Koda momy ta karanta tayi kukan ba'kin ciki,
'karshe kuma tagodema Allah dayasa ilham ta
mutu kafin ta kashesu, amma dukda haka
tanamata addu'ar neman gafara gurin ubangiji
itada mahaifinta.
_*Alhmdulillahi Anan nakawo 'karshen wannan
takaitaccen littafin nawa, ina fatan masu karatu
sun ilmantu kuma sun nishand'antu sun kuma
d'auki darussan dake ciki*_
Litatafan marubuciyar.
1)Siyasa ko soyayya
2)Duniya juyi
3)Halin girma
4)Gidan Asali
5)Autar Hajiya
6)Alhini
7Yarinyar baba.
*ZANEN ZUCIYA*
*Coming* *Soon*
```Kyakkyawar gaisuwa ga group members
*Ciwon ya mace* *Zee Mmn khady fans nd
novel*```
*Sai kunjini a sabon littafina bye*
Love u all
Zee Elkaseem
By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
07039625239