Sashe 6
Yarinyar Baba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yarinyar Baba
[05:48 AM, 02-Oct-16]
by ZAINAB ELKASEEM
*YARINYAR*
*BABA*
_*Written & Edited*_
_*By Zee Mmn Khady*_
*```Just a short story```*
*Page* 151-160
saka 'kafar daddy keda wuya cikin toilet d'in ya
dorata akan wani jan abu me kama da bawon
ayaba, wanda keda tsananin tsantsi sai kuma ya
had'u da santsin tiles d'in dake toilet d'in 'kafarsa
tayi gaba yayinda yakasa d'aga ta bayan, kawai
sai jinsa yayi 'kasa tare da sakin wata
razananniyar 'kara
Da gudu Momy tayo kansa tana salati, amma
kafin ta 'karaso inda yake har rai yayi halinsa.
Wata irin razananniyar 'kara ilham tasaki lokacin
da aka tabbatar mata da mutuwar daddynta,
tashiga rera wani irin kuka na fitar hayyaci,
Koke koke akayi sosai 'yan'uwan daddy Dana
momy duk sunzo akayima daddy sutura aka
kaishi makwancinsa.
*su daddy an kwanta dama, oh,oh duniya kenan*
**********************
Yau kwanan daddy bakwai da rasuwa ilham
bataje meeting d'in 'kungiyaba, saboda haka
'kungiya tayi matsanancin fushi da ita,
Yau da misalin 'karfe biyu da rabi na dare duk
'yan 'kungiyar sun halarta hada ilham, gurin yayi
tsit Kowa yana jiran jin irin hukuncin da Abigael
zatayima ilham dan ba wanda besan yanda
Abigael take jiran zuwan ilham ba,
Saboda tsarin 'kungiyarsu ba'a fashin zuwa
meeting saboda hakan ba 'karamin cibaya yake
kawomasuba rashin zuwan d'aya daga cikinsu.
Cikin bala'i da matsanancin 6acin rai Abigael ke
magana "ilham kina nema kikawo mamu na'kasu
cikin wannan 'kungiyar tamu, a tarihin wannan
'kungiya yau tsawon shekaru goma sha biyu
kenan da kafuwarta amma babu wanda yata6ayin
fashin kwana biyu be halarci taroba, amma ke
yau tsawon kwana bakwai bakizoba, sabida haka
yanzu zamuyimaki hukunci dai-dai da laifinki.
Sannan ta kalli sauran 'yan 'kungiyar tace kunsan
duk wanda yayi fashin kwana d'aya bulala goma
ce, saboda haka zamu had'a goma sau bakwai
zamuyima ilham hukunci kamar yanda akema
kowane d'an 'kungiya.
Hakeem najin haka hankalinsa yayi matu'kar
tashi dan yasan da'kyar idan akayima ilham
bulala saba'in ta rayu saboda yasan azabar
bulalar ana bugunka kamar ana zubama wuta
ajiki.
Saboda haka cikin tsananin tausayin ilham yafito
ya dur'kusa gaban Abigael sannan ya had'e
hannuwansa alamar Neman alfarma yace "ina
neman alfarma daga gareki shugaba da a
rangwantama ilham sakamakon jikinta baze iya
d'aukar bulalar 'kungiya d'ai-d'ai har saba'in ba.
Hakeem yanada 'kima a idon Abigael baze iya
naman wani Abu tahanshiba, saboda haka aka
sassautama ilham zuwa bulala hamsin.
Ilham na dur'kushe gaban Abigael,
Abigael ta nunata da hannu take wata igiya ta
d'ad'd'aureta ta yanda ko motsin kirki bata
iyawa, sannan tanunata da sandar tsafinta
bulalace taji tanata sauka ajikinta me tsananin
azaba batare dataga Wanda ke dukantaba.
Haka akayimata bulala hamsin tanata ihu, bayan
an gama ne, Abigael tace "sannan kuma
hukuncin na 'karshe agareki muna bu'katar jinin
momynki daga yau zuwa gobe, bamu buk'katar
6ata lokaci.....
Love u all
Zee Elkaseem
YARUNYAR BABA
[05:50 AM, 02-Oct-16]
by ZAINAB ELKASEEM
*YARINYAR*
*BABA*
_*Written & Edited*_
_*By Zee Mmn Khady*_
*```Just a short story```*
*Page* 161-170
washe gari haka ilham ta tashi cikin tsananin
tashin hankali, dan yanzu tariga tasan Momy
kad'ai taragemata idan taba 'kyngiya jininta wane
hali zasu shiga itada 'kannenta,
Wani irin kuka tafashe dashi, kukan yinsa take
kamar na fitar rai har batasan shigowar momy
d'akin ba.
Momy takai kimanin minti goma tsaye tanama
ilham magana amma ilham batasan da
zuwantaba, saboda haka zama tayi gefen gadon
tare da dafa ilham d'in tace "ilham meke
damunki,? Meyasa kike kuka haka,?
Wani irin rud'u ilham tashiga dan batasan da
zuwan momy d'akinba.
Saboda haka batada amsar dazataba momy
kawai sai tafad'a jikin Momy tacigaba da wani
irin kuka me tsuma zuciya,
Momy kuwa ganin ilham na kuka batasan lokacin
da itama wasu zafafan hawaye suka zubo daga
idanuntaba, tashiga rarrashin ilham dan a
tunaninta ilham tana kukan rashin mahaifinta
ne.....
Haka sukayita kuka bame rarrashinsu, ilham dai
tana kukan yanda Abigael takeson takawo jinin
momy, itakuma momy tana kukan tausayin 'yarta
dan tasan irin sha'kuwar dasukayi da mahaifinta.
Ranar haka ilham tawuni baci ba sha, duk tabi
tafita hayyacinta, momy tayi rarrashin harta gaji,
tasamata ido.
_*3:00am*_ na dare, duk yan 'kungiya sun
halarta, yayinda ilham take dur'kushe gaban
Abigael tanata kuka tana ro'konta akan
tabarmata momynta kada takasheta, wata irin
mahaukciyar dariya Abigael ta 6a66ake da ita,
sannan ta d'ad'd'aure kamar bata ta6a koda
fara'aba tace ilham kina wasa da 'karfin tsafin
wannan 'kumgiyar amma yanzu zakiga abin
mamaki.
Momy na kwance kan katafaren gadonta tana
bacci marar dad'i, duk tahad'a uban gumi
sakamakon mafarkin datakeyi meban tsoro daban
mamaki.....
Abigael dake zaune kan katafariyar kujerar
tsafinta tayi nuna wani iccen bedi dake nesa
kad'an da gurin dasuke, saiga momy ta bayyana
d'ad'd'aure jikin iccen anyimata mugun d'auri
yanda ko motsin kirki bata iyawa.
Abigael tayi nuni da momy tare da cewa ilham
kalli can,
Cikin sanyin jiki ilham takai dabanta ga inda
Abigael ta nunamata
Wani irin matsancin tashin hanakali tashiga
sakamakon ganin momynta daure jikin iccen bedi
gakuma wani 'katon mutum ya tunkareta da wata
shar6e6eyar wu'ka da niyyar soka mata ita aciki.
Ilham naganin haka batasaan lokacin datafasa
wata uwar 'karaba tanufi gurin da gudun tsiya
wanda ita kanta batasan tanadashiba, yayinda
shima wanda ze kashe Momyn ya zura a guje
yanufi momy da wu'ka tsirara a hannunsa.
Amma kafin yakai ga momy ilham ta isa ta shige
gaban momyn takareta, shikuma idanunshi sun
rufe besan lokacin daya caka wukar da niyyar
cakata a cikin momy, amma sai ya cakata a
cikin ilham
Lokacin tasaki wata mahaukaciyar 'kara wacce
duk illahirin dajin saida ya amsa, tafad'i nan ba
alamar numfashi tattare da ita.
Lokacin momy tafarka daga mawuyacin baccin
datake duk tahad'a uban gumi kamar an
she'kamata ruwa,
Lokacin kuma mugun mafarkin datayi da ilham
yashiga dawomata a kwalwa.
Cikin tsananin firgici tatashi ba abunda bakinta
keyi sai addu'oi tanufi d'akin ilham dan ganin
halin datake ciki.
Love u all
Zee Elkaseem
YARINYAR BABA
[05:52 AM, 02-Oct-16]
by ZAINAB ELKASEEM
*YARINYAR*
*BABA*
_*Written & Edited*_
_*By Zee Mmn Khady*_
*```Just a short story```*
*Page* 171-180
Da hanzari momy ta Isa d'akin cikin tashin
hankali dan ganin ilham kwance 'kasa tayi wata
irin kwanciya wacce daganin wanda yayita kasan
be cikin lafiyarsa koma ace babu rai tattare
dashi,
Ilham......ilham....ilham...momy tashiga jijjigata
tana kiran sunanta, amma ba Alamar numfashi
tattare da ita, cikin tsananin tashin hankali momy
takira Ameeno me aikin ilham takama mata ilham
suka kaita mota driver yaja suka nufi asibiti.
Suna zuwa aka nufi emergency da ita wani
likitane ya tabbatar masu da mutuwar ilham.
Nan momy ta aza hannu aka tafashe da wani irin
matsanancin kuka me ban tausayi, haka aka
d'auko gawar ilham aka koma da ita gida,
Bayan sunkoma ne momy tashiga kiran
'yan'uwanta dana daddyn ilham tana sanar dasu,
cikin 'kan'kanin lokaci gidan yacika da jama'a
haka akayima ilham sutura aka kaita kushewa.
_*Oh ilham anshafe babinta tazama labari,*_
_*Ya Allah ka tsare mana 'ya'yanmu a duk inda
suke, Allah karesu daga duk wani sharri na
duniya Allah kabamu ikon tarbiyantar dasu
tarbiya tagari*_.
A gurin 'kungiya kuwa tun lokacin da 'yan
'kungiya sukaga yanda akyima ilham kisan
wula'kanci duk sai hankalinsu yatashi dan basu
ta6a manta ranar da aka kafa 'kungiya saida
Abigael ta tabbatar masu babu cuta ba cutarwa
ga 'yan 'kungiya, amma gashi yau an kashe
'yar'kungiyar kenan suma watarana za'a iya
kashesu.
Aiko nan suka shiga magan-ganu 'kasa-'kasa
take suka yanke shawara tsakaninsu, aiko kamar
had'a baki sukayo kan abigel suna fad'in bazamu
ta6a yarda da kisan 'yar'uwarmuba, suka rufar
mata da duka, kafin ta farga sunyimata laga-laga,
saida suka tabbatar dabata numfashi sannan
suka barta, amma meze faru suduka suka kasa
matsawa daga inda suke, yayinda wani ba'kin
haya'ki ya turni'ke gurin suduka suka shiga wani
irin mawuyacin hali wanda ko nufashi basu iya
maidawa.......
Hakeem kuwa yana gefe ba abinda yake sai
zubar da hawayen ba'kin cikin kisan da'akayima
ilham d'insa.
Yana kallon yanda 'yan kungiyar keta wahala
cikin wannan ba'kin haya'kin me tsananin yaji.
Love u all
Zee Elkaseem
[05:48 AM, 02-Oct-16]
by ZAINAB ELKASEEM
*YARINYAR*
*BABA*
_*Written & Edited*_
_*By Zee Mmn Khady*_
*```Just a short story```*
*Page* 151-160
saka 'kafar daddy keda wuya cikin toilet d'in ya
dorata akan wani jan abu me kama da bawon
ayaba, wanda keda tsananin tsantsi sai kuma ya
had'u da santsin tiles d'in dake toilet d'in 'kafarsa
tayi gaba yayinda yakasa d'aga ta bayan, kawai
sai jinsa yayi 'kasa tare da sakin wata
razananniyar 'kara
Da gudu Momy tayo kansa tana salati, amma
kafin ta 'karaso inda yake har rai yayi halinsa.
Wata irin razananniyar 'kara ilham tasaki lokacin
da aka tabbatar mata da mutuwar daddynta,
tashiga rera wani irin kuka na fitar hayyaci,
Koke koke akayi sosai 'yan'uwan daddy Dana
momy duk sunzo akayima daddy sutura aka
kaishi makwancinsa.
*su daddy an kwanta dama, oh,oh duniya kenan*
**********************
Yau kwanan daddy bakwai da rasuwa ilham
bataje meeting d'in 'kungiyaba, saboda haka
'kungiya tayi matsanancin fushi da ita,
Yau da misalin 'karfe biyu da rabi na dare duk
'yan 'kungiyar sun halarta hada ilham, gurin yayi
tsit Kowa yana jiran jin irin hukuncin da Abigael
zatayima ilham dan ba wanda besan yanda
Abigael take jiran zuwan ilham ba,
Saboda tsarin 'kungiyarsu ba'a fashin zuwa
meeting saboda hakan ba 'karamin cibaya yake
kawomasuba rashin zuwan d'aya daga cikinsu.
Cikin bala'i da matsanancin 6acin rai Abigael ke
magana "ilham kina nema kikawo mamu na'kasu
cikin wannan 'kungiyar tamu, a tarihin wannan
'kungiya yau tsawon shekaru goma sha biyu
kenan da kafuwarta amma babu wanda yata6ayin
fashin kwana biyu be halarci taroba, amma ke
yau tsawon kwana bakwai bakizoba, sabida haka
yanzu zamuyimaki hukunci dai-dai da laifinki.
Sannan ta kalli sauran 'yan 'kungiyar tace kunsan
duk wanda yayi fashin kwana d'aya bulala goma
ce, saboda haka zamu had'a goma sau bakwai
zamuyima ilham hukunci kamar yanda akema
kowane d'an 'kungiya.
Hakeem najin haka hankalinsa yayi matu'kar
tashi dan yasan da'kyar idan akayima ilham
bulala saba'in ta rayu saboda yasan azabar
bulalar ana bugunka kamar ana zubama wuta
ajiki.
Saboda haka cikin tsananin tausayin ilham yafito
ya dur'kusa gaban Abigael sannan ya had'e
hannuwansa alamar Neman alfarma yace "ina
neman alfarma daga gareki shugaba da a
rangwantama ilham sakamakon jikinta baze iya
d'aukar bulalar 'kungiya d'ai-d'ai har saba'in ba.
Hakeem yanada 'kima a idon Abigael baze iya
naman wani Abu tahanshiba, saboda haka aka
sassautama ilham zuwa bulala hamsin.
Ilham na dur'kushe gaban Abigael,
Abigael ta nunata da hannu take wata igiya ta
d'ad'd'aureta ta yanda ko motsin kirki bata
iyawa, sannan tanunata da sandar tsafinta
bulalace taji tanata sauka ajikinta me tsananin
azaba batare dataga Wanda ke dukantaba.
Haka akayimata bulala hamsin tanata ihu, bayan
an gama ne, Abigael tace "sannan kuma
hukuncin na 'karshe agareki muna bu'katar jinin
momynki daga yau zuwa gobe, bamu buk'katar
6ata lokaci.....
Love u all
Zee Elkaseem
YARUNYAR BABA
[05:50 AM, 02-Oct-16]
by ZAINAB ELKASEEM
*YARINYAR*
*BABA*
_*Written & Edited*_
_*By Zee Mmn Khady*_
*```Just a short story```*
*Page* 161-170
washe gari haka ilham ta tashi cikin tsananin
tashin hankali, dan yanzu tariga tasan Momy
kad'ai taragemata idan taba 'kyngiya jininta wane
hali zasu shiga itada 'kannenta,
Wani irin kuka tafashe dashi, kukan yinsa take
kamar na fitar rai har batasan shigowar momy
d'akin ba.
Momy takai kimanin minti goma tsaye tanama
ilham magana amma ilham batasan da
zuwantaba, saboda haka zama tayi gefen gadon
tare da dafa ilham d'in tace "ilham meke
damunki,? Meyasa kike kuka haka,?
Wani irin rud'u ilham tashiga dan batasan da
zuwan momy d'akinba.
Saboda haka batada amsar dazataba momy
kawai sai tafad'a jikin Momy tacigaba da wani
irin kuka me tsuma zuciya,
Momy kuwa ganin ilham na kuka batasan lokacin
da itama wasu zafafan hawaye suka zubo daga
idanuntaba, tashiga rarrashin ilham dan a
tunaninta ilham tana kukan rashin mahaifinta
ne.....
Haka sukayita kuka bame rarrashinsu, ilham dai
tana kukan yanda Abigael takeson takawo jinin
momy, itakuma momy tana kukan tausayin 'yarta
dan tasan irin sha'kuwar dasukayi da mahaifinta.
Ranar haka ilham tawuni baci ba sha, duk tabi
tafita hayyacinta, momy tayi rarrashin harta gaji,
tasamata ido.
_*3:00am*_ na dare, duk yan 'kungiya sun
halarta, yayinda ilham take dur'kushe gaban
Abigael tanata kuka tana ro'konta akan
tabarmata momynta kada takasheta, wata irin
mahaukciyar dariya Abigael ta 6a66ake da ita,
sannan ta d'ad'd'aure kamar bata ta6a koda
fara'aba tace ilham kina wasa da 'karfin tsafin
wannan 'kumgiyar amma yanzu zakiga abin
mamaki.
Momy na kwance kan katafaren gadonta tana
bacci marar dad'i, duk tahad'a uban gumi
sakamakon mafarkin datakeyi meban tsoro daban
mamaki.....
Abigael dake zaune kan katafariyar kujerar
tsafinta tayi nuna wani iccen bedi dake nesa
kad'an da gurin dasuke, saiga momy ta bayyana
d'ad'd'aure jikin iccen anyimata mugun d'auri
yanda ko motsin kirki bata iyawa.
Abigael tayi nuni da momy tare da cewa ilham
kalli can,
Cikin sanyin jiki ilham takai dabanta ga inda
Abigael ta nunamata
Wani irin matsancin tashin hanakali tashiga
sakamakon ganin momynta daure jikin iccen bedi
gakuma wani 'katon mutum ya tunkareta da wata
shar6e6eyar wu'ka da niyyar soka mata ita aciki.
Ilham naganin haka batasaan lokacin datafasa
wata uwar 'karaba tanufi gurin da gudun tsiya
wanda ita kanta batasan tanadashiba, yayinda
shima wanda ze kashe Momyn ya zura a guje
yanufi momy da wu'ka tsirara a hannunsa.
Amma kafin yakai ga momy ilham ta isa ta shige
gaban momyn takareta, shikuma idanunshi sun
rufe besan lokacin daya caka wukar da niyyar
cakata a cikin momy, amma sai ya cakata a
cikin ilham
Lokacin tasaki wata mahaukaciyar 'kara wacce
duk illahirin dajin saida ya amsa, tafad'i nan ba
alamar numfashi tattare da ita.
Lokacin momy tafarka daga mawuyacin baccin
datake duk tahad'a uban gumi kamar an
she'kamata ruwa,
Lokacin kuma mugun mafarkin datayi da ilham
yashiga dawomata a kwalwa.
Cikin tsananin firgici tatashi ba abunda bakinta
keyi sai addu'oi tanufi d'akin ilham dan ganin
halin datake ciki.
Love u all
Zee Elkaseem
YARINYAR BABA
[05:52 AM, 02-Oct-16]
by ZAINAB ELKASEEM
*YARINYAR*
*BABA*
_*Written & Edited*_
_*By Zee Mmn Khady*_
*```Just a short story```*
*Page* 171-180
Da hanzari momy ta Isa d'akin cikin tashin
hankali dan ganin ilham kwance 'kasa tayi wata
irin kwanciya wacce daganin wanda yayita kasan
be cikin lafiyarsa koma ace babu rai tattare
dashi,
Ilham......ilham....ilham...momy tashiga jijjigata
tana kiran sunanta, amma ba Alamar numfashi
tattare da ita, cikin tsananin tashin hankali momy
takira Ameeno me aikin ilham takama mata ilham
suka kaita mota driver yaja suka nufi asibiti.
Suna zuwa aka nufi emergency da ita wani
likitane ya tabbatar masu da mutuwar ilham.
Nan momy ta aza hannu aka tafashe da wani irin
matsanancin kuka me ban tausayi, haka aka
d'auko gawar ilham aka koma da ita gida,
Bayan sunkoma ne momy tashiga kiran
'yan'uwanta dana daddyn ilham tana sanar dasu,
cikin 'kan'kanin lokaci gidan yacika da jama'a
haka akayima ilham sutura aka kaita kushewa.
_*Oh ilham anshafe babinta tazama labari,*_
_*Ya Allah ka tsare mana 'ya'yanmu a duk inda
suke, Allah karesu daga duk wani sharri na
duniya Allah kabamu ikon tarbiyantar dasu
tarbiya tagari*_.
A gurin 'kungiya kuwa tun lokacin da 'yan
'kungiya sukaga yanda akyima ilham kisan
wula'kanci duk sai hankalinsu yatashi dan basu
ta6a manta ranar da aka kafa 'kungiya saida
Abigael ta tabbatar masu babu cuta ba cutarwa
ga 'yan 'kungiya, amma gashi yau an kashe
'yar'kungiyar kenan suma watarana za'a iya
kashesu.
Aiko nan suka shiga magan-ganu 'kasa-'kasa
take suka yanke shawara tsakaninsu, aiko kamar
had'a baki sukayo kan abigel suna fad'in bazamu
ta6a yarda da kisan 'yar'uwarmuba, suka rufar
mata da duka, kafin ta farga sunyimata laga-laga,
saida suka tabbatar dabata numfashi sannan
suka barta, amma meze faru suduka suka kasa
matsawa daga inda suke, yayinda wani ba'kin
haya'ki ya turni'ke gurin suduka suka shiga wani
irin mawuyacin hali wanda ko nufashi basu iya
maidawa.......
Hakeem kuwa yana gefe ba abinda yake sai
zubar da hawayen ba'kin cikin kisan da'akayima
ilham d'insa.
Yana kallon yanda 'yan kungiyar keta wahala
cikin wannan ba'kin haya'kin me tsananin yaji.
Love u all
Zee Elkaseem