Sashe 4
Wayafi K'aunata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan mun gama na shige d'aki nayi alwala ganin har mangaruba tayi ina cikin sallah naji muryarsa ya shigo suna gaisawa da Iya data idar da sallah, jawo mai d'an waken tayi ta zuba mai, saida ya fara ci yana tand'e hannu sai da ya gama ci tas ya wanke hannu yasha ruwa ya goge baki, da kamar bazai tankama Iya ba can kuma sai ya ce "na ce dai Iya ba wannan k'azamar yarinyar taki ce kika ba ta jefa min d'an wake ba" wani dogon tsaki Iya taja tana cewa "kai Abbas bafa nason rashin ta ido ka kalli zabar ido na sai da ka gama lashe abinci zaka zo kana kawo min wani suki burutsu, to ita ce tayi, kaga saika amayoshi ko", ta idasa maganar cike da gatse tashi yayi yana murmushi wadda Iya ce kawai take ganinsa zaro kud'i yayi zasu kai dubu uku ya aje mata yana cewa "haba Iya ta kar aji kanmu mana yanzu ga wannan ladar yimin d'an wake da kikai ne" tashi Iya tayi tana washe baki dan Iya akwai son kud'i ta ce "yauwa d'an albarka yanzu kayi zance mai kyau to na gode Allah shi k'aro bud'e" da amin ya amsa yana ficewa daga sashin.
Ni kuwa dake cikin d'aki, fitowa nayi ina sane nak'i fitowa yana nan samu nasan bazamu kwashi ta dad'i ba nida shi kamar wuta da ruwa ne.
Zaunawa nayi ina zunb'uro baki gaba ina cewa "Iya kinji fa mi ya ce wai ni ce k'aza ma" na k'arashe maganar cike da jin haushinsa a raina tashi Iya tayi tana d'aure kud'in daya bata a hab'ar zaninta tana cewa "ke kinga ni bana son wannan sokiburutsin naku keda shi wadda baya k'arewa ba kinsan halinsa ba?, fad'a yayi fa dama dan kiji haushi ai", tashi nayi ina cewa "yauwa Iya candynmu fa ya kusa na gama secondary school kuma kinmin alk'awari zan wuce ko ina so nima nayi karatun likitancin nan", Iya dake zama kusa dani ta kunna rediyon ta tana cewa "eh nima ina son haka amma dole sai mun zauna da Iyayanki kinsan dai bake kad'ai zaki gama makarantar ba bansan mi suka yanke a kanku ba idan aure suka yanke a kanku haka zakiyi hakuri kiyi shi banda ta cewa tunda bake kad'ai ce ba" hankali na yayi mugun tashi matsowa nayi kusa da ita ina cewa "Iya aure kuma?, ni dai gaskiya wallahi Allah ban shirya mashi yanzu ba dan Allah Iya karki bari a durkusar min da rayuwata duka nawa nake da za'a ce wai aure", tashi Iya tayi tana janye ni daga jikinta itama kanta zata so na wuce d'in sai dai kuma abun zai zama abun magana a cikin gidan ta ce "Maryam bawai bana so kiyi karatu bane a'a abunne zai zama abun magana dama yanzu ana min surutu nida ke cewa nafi sonki, ke kuma kin tare ko ina kin hana sauran jikokina suji d'umin jikina, kuma ba haka bane ke kad'ai ce marainiyar babu wadda zaki rab'a kiji dad'i idan ba niba, ina suke so kije to? shi yasa nake k'ara jawoki a jikina dan bana so kiyi kukan maraici amma gani ake kamar son kai ne nake nunawa a kanki gani suke kamar soyayyar da nake ma Mahaifinki ce ta dawo kanki, Maryam Mahaifinki sadda yana raye kwata-kwata baya so yaga kuka na ko b'acin raina yana min biyayya sosai koda zai cutu kuwa , duk cikin y'ay'ana nafi jinshi a raina badan komai ba sai dan harga Allah zuciya na son mai kyautata mata, Mahaifinki kullum cikin kyautata min yake, to taya za'ai bazan so jininsa ba?, kawai kiyi hakuri muga miye suka yanke komi Allah ya tsara miki Maryam a rayuwa ki karb'esa hannu biyu-biyu kinji?", shigewa nayi kawai jikinta ban k'ara cewa komai ba dan baki na yayi min nauyi.........
*KADUNA* POV
Hajiya cike da masifa ta rufesa da fad'a tana cewa "kai kai kai tsaya daga nan na ce, dukanta zakai akan waccar abar akan ta fad'i gaskiya, ai gaskiya ta fad'a, uban miye take a cikin gidan naka inba taci ta kwanta ba, tabi ta kanainaye komai, sai abunda ta ce shi kakeyi, dan haka karka sake ka k'ara kai hannunka akan yarana indai akan waccar matar taka ce", ficewa yayi daga gidan gaba d'aya ranshi idan yayi dubu ya b'ace.
Yana fita Nawwara ta ce "ai wallahi kin min dai-dai wallahi waccar matar ba'a banza ta barshi ba kina ganin daga anyi maganarta ance tayi kaza harya tashi a hargitse", zaunawa Hajiya tana jawo Hasana dake bayanta ta ce "ke kuma gobe ki k'ara shiga harkarsa idan yayi miki illa ke kika sani" k'unkuni ta farayi tana zama kan kujera Inteesar ce da har yanzu bata sa baki ba tana danne-dannen waya ta ce "nifa wallahi wani lokacin ban ganin laifin Munnira saboda tsantsar kulawa ce take bama mijinta kun kasa fahimta ne ba wani asiri a ciki", da sauri Hajiya ta ce "kinga Inteesar ki fita ido na rufe ki fita samgar wannan sha'ani tunda naga kema ta shanye ki ta gama dake, dan haka karna k'ara jin bakinki a ciki, tunda naga keda Ramadan d'in kamar an canza min ku, ke Nawwara maza idan kin gama abunda kike ki kira min Halima", da to ta amsa Inteesar kuwa tab'e baki tayi tana tashi tabar masu parlon dan ita Allah ya gani bata ga wani abunda Munnira take na rashin kyautawa ba kawai dai dama can Hajiya ba son Munnirar take ba.
Ramadan yana isa gida ya saita kansa baya so ya shigar mata da b'acin rai bata ji ba bata gani ba,
Amma duk da haka Munnira na ganinsa tasan ransa a b'ace yake, ruwa mai sanyi ta kowa mai ya sha yana sauke ajiyar zuciya bata ce mai komai har sai da ta taimaka mai yayi wanka ta kaishi har darning ta zaunar dashi sai da ta zuba mai abinci, yadda k'amshin girkin ya bigi hancinsa yasa ba shiri ya lumshe idonsa har miyan bakinsa na tsinkewa zama tayi kusa dashi tana d'an tsotsar alawa dake bakinta kallonta yayi ya ce "minene kika ta tsotsa ne wai?" murmushi ta sakar mai, mai tsada ta ce "alawa ce fa" jawota yayi jikinsa yana cewa "oya zan sha bani nima" turo mai d'an k'aramin bakinta tayi, ta had'e da nasa ta tura mai alawar cikin bakinsa sai kuma ta d'an kamo harshansa tayi mai wata irin tsotsar da yasa lumfashin Ramadan d'aukewa na wucin gani, can kuma saita sakar mai bakin har yanzu idonsa lumshi yake yadda yake jin zak'in alewar da miyan bakinta sai suka bashi wani irin gard'i kamar karta saki idonsa harya canza launi murmushi ta k'ara sakar mai tana jan kujerar da yake kai ta zauna akan cinyarsa ta fara basa abincin da kanta, shima haka tana bashi yana bata haka har suka gama cin abincin, satin abincin kuwa ta shashi kamar mi ji yayi kamar kunnunasa zai tsinke tsabar yadda abincin yake jin dad'insa.
Suna gamawa ya fita masallaci saboda jin ana kiran sallar magaruba bai dawo gidan ba sai bayan anyi isha'i koda ya shigo bai ganta a parlo ba kai tsaye bedroom d'in ya shiga, tana tsaye bakin madubi tana d'an shafa man baki, rungumeta yayi ta baya lumshe idonta tayi jin yana hura mata iskar bakinsa a dai-dai wuyanta wata wawar ajiyar zuciya ta sauke tsigar jikinta na tashi.
D'aukarta yayi cak sai kan gado kwantar da ita yayi yana mata runfa da faffad'an k'irjinsa, had'e bakinsu yayi waje d'aya yana sa hannunsa ya cire mata y'ar ficiciyar rigar data sa, ajiyar zuciya ya sake jin hannunsa a ciki na shanonta sakin bakinta yayi yana kai bakinsa a kansu wata irin ajiyar zuciya ta sauke tana k'ara tallafo kansa yadda yake shan na shanonta kamar wani yaro cike da wani irin salo tasan mijinta ba abinda yafi k'auna yake kuma d'auke mai hankali irin su.
Sai da komai ya lafa har sunyi wanka suna kwance manne da juna har yanzu yana wasa da na shanonta sai jagwalgwala su yake son ransa, yi tayi kamar zata mik'e ya d'an kwafe fuska yana cewa "please ki k'ara min nasha kinji" wata irin kasala ke k'ara saukar mata ta ce "anya my idan muka haihu zaka bar yara su sha kuwa?" dariya ya saki yana cewa "hmm gaskiya sai dai suyi hakuri" ya idasa maganar cike da zolaya murmushi ta saki tana kamo kansa ta ciro guda d'aya tana manna mai a baki kamar wani jariri haka ya kama ya fara sha haka sukayi bacci d'aya yana bakinsa d'aya yana shafawa...........✍️
ZAHRA ROYAL STAR CE
SHARE FISABILILLAHI🥰🙏
*👩❤️👨💞 WAYAFI K'AUNATA 👩❤️👨💞*
(Love Story)
PAID BOOK #500
MALLAKIN
*©ZAHRA ROYAL STAR*
*Littafin kud'i ne wadda ya shirya yin tafiyar dashi zai iya turo kud'insa, ko katin MTN ko hoton katin saika turo shaidar biya #500 ne kacal*
8130479973
*FATIMA RABI'U OPAY BANKA*
Zaka turo shaidar biyanka ko hoton katin ta wannan number d'in,
(08130479973.08035023054)
Free Page 7-8
بسم الله الرحمن الرحيم العالم
Washe gari haka na tashi suku-suku ko arzik'in shiryawa naje makaranta banyi ba, yau ta kasance al'hamis ne duk da muna ta shirye-shiryen gama school d'in amma maganar da mukai jiya da Iya ita ce duk ta sakar min da gwaiwa.
Iya ce a kaina kallona take tana nazari na, ta ce "nikam Maryam makarantar ce bazaki ba ko kuwa?, idan ma zaki saki ranki ki saki ranki ni banga abun tada hankali a nan ba, duk abinda Allah ya rubuta a cikin kuddun k'addararki to tabbas sai faru da kai, babu mahaluk'in daya isa kawar dashi, ki tashi ki shirya ki daina wannan k'uncin dan Allah?", tashi nayi ina d'an zunb'uro baki na ce "nifa Iya yau bana jin zuwa makarantar ne shi yasa hutawa nake so nayi" fita Iya tayi tana cewa "ai shikenan sai kiyi ta zama".
Ni kuwa dake cikin d'aki, fitowa nayi ina sane nak'i fitowa yana nan samu nasan bazamu kwashi ta dad'i ba nida shi kamar wuta da ruwa ne.
Zaunawa nayi ina zunb'uro baki gaba ina cewa "Iya kinji fa mi ya ce wai ni ce k'aza ma" na k'arashe maganar cike da jin haushinsa a raina tashi Iya tayi tana d'aure kud'in daya bata a hab'ar zaninta tana cewa "ke kinga ni bana son wannan sokiburutsin naku keda shi wadda baya k'arewa ba kinsan halinsa ba?, fad'a yayi fa dama dan kiji haushi ai", tashi nayi ina cewa "yauwa Iya candynmu fa ya kusa na gama secondary school kuma kinmin alk'awari zan wuce ko ina so nima nayi karatun likitancin nan", Iya dake zama kusa dani ta kunna rediyon ta tana cewa "eh nima ina son haka amma dole sai mun zauna da Iyayanki kinsan dai bake kad'ai zaki gama makarantar ba bansan mi suka yanke a kanku ba idan aure suka yanke a kanku haka zakiyi hakuri kiyi shi banda ta cewa tunda bake kad'ai ce ba" hankali na yayi mugun tashi matsowa nayi kusa da ita ina cewa "Iya aure kuma?, ni dai gaskiya wallahi Allah ban shirya mashi yanzu ba dan Allah Iya karki bari a durkusar min da rayuwata duka nawa nake da za'a ce wai aure", tashi Iya tayi tana janye ni daga jikinta itama kanta zata so na wuce d'in sai dai kuma abun zai zama abun magana a cikin gidan ta ce "Maryam bawai bana so kiyi karatu bane a'a abunne zai zama abun magana dama yanzu ana min surutu nida ke cewa nafi sonki, ke kuma kin tare ko ina kin hana sauran jikokina suji d'umin jikina, kuma ba haka bane ke kad'ai ce marainiyar babu wadda zaki rab'a kiji dad'i idan ba niba, ina suke so kije to? shi yasa nake k'ara jawoki a jikina dan bana so kiyi kukan maraici amma gani ake kamar son kai ne nake nunawa a kanki gani suke kamar soyayyar da nake ma Mahaifinki ce ta dawo kanki, Maryam Mahaifinki sadda yana raye kwata-kwata baya so yaga kuka na ko b'acin raina yana min biyayya sosai koda zai cutu kuwa , duk cikin y'ay'ana nafi jinshi a raina badan komai ba sai dan harga Allah zuciya na son mai kyautata mata, Mahaifinki kullum cikin kyautata min yake, to taya za'ai bazan so jininsa ba?, kawai kiyi hakuri muga miye suka yanke komi Allah ya tsara miki Maryam a rayuwa ki karb'esa hannu biyu-biyu kinji?", shigewa nayi kawai jikinta ban k'ara cewa komai ba dan baki na yayi min nauyi.........
*KADUNA* POV
Hajiya cike da masifa ta rufesa da fad'a tana cewa "kai kai kai tsaya daga nan na ce, dukanta zakai akan waccar abar akan ta fad'i gaskiya, ai gaskiya ta fad'a, uban miye take a cikin gidan naka inba taci ta kwanta ba, tabi ta kanainaye komai, sai abunda ta ce shi kakeyi, dan haka karka sake ka k'ara kai hannunka akan yarana indai akan waccar matar taka ce", ficewa yayi daga gidan gaba d'aya ranshi idan yayi dubu ya b'ace.
Yana fita Nawwara ta ce "ai wallahi kin min dai-dai wallahi waccar matar ba'a banza ta barshi ba kina ganin daga anyi maganarta ance tayi kaza harya tashi a hargitse", zaunawa Hajiya tana jawo Hasana dake bayanta ta ce "ke kuma gobe ki k'ara shiga harkarsa idan yayi miki illa ke kika sani" k'unkuni ta farayi tana zama kan kujera Inteesar ce da har yanzu bata sa baki ba tana danne-dannen waya ta ce "nifa wallahi wani lokacin ban ganin laifin Munnira saboda tsantsar kulawa ce take bama mijinta kun kasa fahimta ne ba wani asiri a ciki", da sauri Hajiya ta ce "kinga Inteesar ki fita ido na rufe ki fita samgar wannan sha'ani tunda naga kema ta shanye ki ta gama dake, dan haka karna k'ara jin bakinki a ciki, tunda naga keda Ramadan d'in kamar an canza min ku, ke Nawwara maza idan kin gama abunda kike ki kira min Halima", da to ta amsa Inteesar kuwa tab'e baki tayi tana tashi tabar masu parlon dan ita Allah ya gani bata ga wani abunda Munnira take na rashin kyautawa ba kawai dai dama can Hajiya ba son Munnirar take ba.
Ramadan yana isa gida ya saita kansa baya so ya shigar mata da b'acin rai bata ji ba bata gani ba,
Amma duk da haka Munnira na ganinsa tasan ransa a b'ace yake, ruwa mai sanyi ta kowa mai ya sha yana sauke ajiyar zuciya bata ce mai komai har sai da ta taimaka mai yayi wanka ta kaishi har darning ta zaunar dashi sai da ta zuba mai abinci, yadda k'amshin girkin ya bigi hancinsa yasa ba shiri ya lumshe idonsa har miyan bakinsa na tsinkewa zama tayi kusa dashi tana d'an tsotsar alawa dake bakinta kallonta yayi ya ce "minene kika ta tsotsa ne wai?" murmushi ta sakar mai, mai tsada ta ce "alawa ce fa" jawota yayi jikinsa yana cewa "oya zan sha bani nima" turo mai d'an k'aramin bakinta tayi, ta had'e da nasa ta tura mai alawar cikin bakinsa sai kuma ta d'an kamo harshansa tayi mai wata irin tsotsar da yasa lumfashin Ramadan d'aukewa na wucin gani, can kuma saita sakar mai bakin har yanzu idonsa lumshi yake yadda yake jin zak'in alewar da miyan bakinta sai suka bashi wani irin gard'i kamar karta saki idonsa harya canza launi murmushi ta k'ara sakar mai tana jan kujerar da yake kai ta zauna akan cinyarsa ta fara basa abincin da kanta, shima haka tana bashi yana bata haka har suka gama cin abincin, satin abincin kuwa ta shashi kamar mi ji yayi kamar kunnunasa zai tsinke tsabar yadda abincin yake jin dad'insa.
Suna gamawa ya fita masallaci saboda jin ana kiran sallar magaruba bai dawo gidan ba sai bayan anyi isha'i koda ya shigo bai ganta a parlo ba kai tsaye bedroom d'in ya shiga, tana tsaye bakin madubi tana d'an shafa man baki, rungumeta yayi ta baya lumshe idonta tayi jin yana hura mata iskar bakinsa a dai-dai wuyanta wata wawar ajiyar zuciya ta sauke tsigar jikinta na tashi.
D'aukarta yayi cak sai kan gado kwantar da ita yayi yana mata runfa da faffad'an k'irjinsa, had'e bakinsu yayi waje d'aya yana sa hannunsa ya cire mata y'ar ficiciyar rigar data sa, ajiyar zuciya ya sake jin hannunsa a ciki na shanonta sakin bakinta yayi yana kai bakinsa a kansu wata irin ajiyar zuciya ta sauke tana k'ara tallafo kansa yadda yake shan na shanonta kamar wani yaro cike da wani irin salo tasan mijinta ba abinda yafi k'auna yake kuma d'auke mai hankali irin su.
Sai da komai ya lafa har sunyi wanka suna kwance manne da juna har yanzu yana wasa da na shanonta sai jagwalgwala su yake son ransa, yi tayi kamar zata mik'e ya d'an kwafe fuska yana cewa "please ki k'ara min nasha kinji" wata irin kasala ke k'ara saukar mata ta ce "anya my idan muka haihu zaka bar yara su sha kuwa?" dariya ya saki yana cewa "hmm gaskiya sai dai suyi hakuri" ya idasa maganar cike da zolaya murmushi ta saki tana kamo kansa ta ciro guda d'aya tana manna mai a baki kamar wani jariri haka ya kama ya fara sha haka sukayi bacci d'aya yana bakinsa d'aya yana shafawa...........✍️
ZAHRA ROYAL STAR CE
SHARE FISABILILLAHI🥰🙏
*👩❤️👨💞 WAYAFI K'AUNATA 👩❤️👨💞*
(Love Story)
PAID BOOK #500
MALLAKIN
*©ZAHRA ROYAL STAR*
*Littafin kud'i ne wadda ya shirya yin tafiyar dashi zai iya turo kud'insa, ko katin MTN ko hoton katin saika turo shaidar biya #500 ne kacal*
8130479973
*FATIMA RABI'U OPAY BANKA*
Zaka turo shaidar biyanka ko hoton katin ta wannan number d'in,
(08130479973.08035023054)
Free Page 7-8
بسم الله الرحمن الرحيم العالم
Washe gari haka na tashi suku-suku ko arzik'in shiryawa naje makaranta banyi ba, yau ta kasance al'hamis ne duk da muna ta shirye-shiryen gama school d'in amma maganar da mukai jiya da Iya ita ce duk ta sakar min da gwaiwa.
Iya ce a kaina kallona take tana nazari na, ta ce "nikam Maryam makarantar ce bazaki ba ko kuwa?, idan ma zaki saki ranki ki saki ranki ni banga abun tada hankali a nan ba, duk abinda Allah ya rubuta a cikin kuddun k'addararki to tabbas sai faru da kai, babu mahaluk'in daya isa kawar dashi, ki tashi ki shirya ki daina wannan k'uncin dan Allah?", tashi nayi ina d'an zunb'uro baki na ce "nifa Iya yau bana jin zuwa makarantar ne shi yasa hutawa nake so nayi" fita Iya tayi tana cewa "ai shikenan sai kiyi ta zama".