Sashe 47
Shukra Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*Dr Reefat*😘😘😘
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*93*
By *Reefat yahya*
Shuairat taja wani gauron numfashi tace
"Look bestie..let's sit down n..
"Bestie! ..hmmm tsohon suna "
Shukrah ta tare numfashnta sannan ta cigaba da cewa
"Shuairat a da can baya idan wani ya gayamin cewa xaki iya aikata abunda kika min a ynxu wllhi baxan taba yarda bah amma ba abun mmki bane dama haka amintaka ta gada...cin amana da yaudara da munafurci"
"Haba shukrah wat r u talking about.. Nifa kin sani ckn duhu"
"Kinga malama ki tattara ki barmin gida Nah ..ko sai nan ma xaki nunamin gidan Dan uwanki ne?
"Pls shukrah let's talk abit "
"I don't want to...just get out now"
Shukrah ta fada tana nuna hanyar fita nan shuairat ta sabi salman tasa shi a kafada ta kama hanyar fita idanunta sun cika da kwalla tana mamakin sauyin halin shukrah kuma ta rasa gane dalilin.driver yana ganinta yayi saurin bude mata gidan baya ta xauna ya tada mota Suka koma gida.
Tana isowa ta share hawayen da ya bata mata fuska sannan ta karasa ckn gida baki ne a cike da falon suna ganinta Suka fara mata sannu da dawowa itama tana musu barka da xuwa se rawar jiki sukeyi a kanta wata ta karbe salman tana cewa
"Fine boy ya kke"
Dangin mahaifiyar umaima ne da kuwa wasu daga ckn yan uwan mr president sauran kuma washe garin xasu taho , shuairat ta shiga musu hidima se yabonta ake bayan ta tanada musu komai duk cewa masu aiki sun Riga sun kawo musu abinci har magrib ta samu ta koma dakinta tayi sallah bayan ta idar ta samu ta watsa ruwa har ynxu salman yana gun yan uwansa don haka ta shirya a nitse ta saka wata simple doguwar riga Mara nauyi ta fesa jikinta da turare nan ta kwanta a gado kalaman shukrah ne Ke yawo a kwa2lwarta ta rasa gane inda maganganun Suka dosa, mr president ya shigo har ya karasa kusa da ita ba tare da ta sani bah hannu taji ana shafa fuskarta yasa tayi saurin dagowa ya jawota a jiknsa ya rungumeta tamkar jira take nan ta fashe masa da kuka dakyar ya rarrasheta ta daina kukan wani light kiss ya mata na 2 mins sannan ya kwantar da kanta a saman kirjinsa tayi luff ta kwanta sosai ckn Muryar rada yace
"Tell me...
Babu gardama ta xayyana masa komai bata hakuri yake bata yana nuna mata cewa ta kwantar da hankalinta wataran xasu shirya daga nan ya fara mata wasu abubuwan da yasa ta manta da damuwar da take cki.
Washegari ...daddy da momsi Suka zo ga gida de a cike makil babu masaka tsinke a ckn dangin nata ne shuairat ta xabi kawaye 4 ta basu anko din ta shirya dinner hadadde bayan an daura aurene xaa yi , umaima kam tace ba ruwanta a cki ko walimah baxata yi bah..dakin umaima ta shiga ta xauna a gefen gado umaima ta tashi xaune tace
"Don Allah mom sultan ki taimaka ki barni naga uncle bash..wllhi ba dadewa zanyi bah kawai sallama zamuyi"
"Bbu inda zaki..so kike ki jawo min magana gun daddy koh, toh wllhi babu ruwana a cki"
" haba mana...eyya mom plsss"
ta marairaice shuairat tace
"xan kirashi yaxo nan gidan ya sameki"
" ehh..na amince don Allah ki taimaka"
Ta bata tausayi ba kadan bah..nan ta cire wayarta yayi ringing har ya katse baa daga bah, ta sake kira har sau3 daga bisani ya daga a wahalce yake magana
"Salamu alaikum"
Gaban shuairat ya fadi badai rashin umaima ne ya kwantar dashi haka bah ya salam! Muryarsa ne ya katse tunanin da take
"Baki jina ne"
"Yaya ina ji meyake damunka naji voice naka somhw"
tsaki yaja yace
"Wani Dan xaxxabine yake damuna amma naji sauki"
"Ahm..dama umaima ce take son ganin ka "
"Da gaske? tana ina?
"Yaya..tek it easy pls, kaxo gida ynxu amma kada ka bari mr president yasan da xuwan naka ok"
"Ok gani nan xuwa"
Nan ya kashe wayar tausayinsu ne ya kama shuairat jikinta ya mutu ta juya ga mmkinta hawayene a idon umaima tace
"Mom sultan kin gani koh...wllhi yana sona nasan yana ckn tashin hnkli ynxu"
"Umaima kiyi hakuri babu ynda muka iya umarnin iyaye ne Allah yasa hakan shine mafi alheri "
"No...ba alheri bane ni nasan aurena da uncle bash shine mafi alkairi "
Nan ta fashe da kuka shuairat tana bata hakuri dakyar ta sagaita kukan daga nan ta tashi tayi wanka ta xauna xaman jiran masoyin nata.
Har yamma babu labarin bash ga layinsa bayya shiga umaima ta birkita shuairat gaba daya ta xama tamkar wata mahaukaciya tun suna boyewa har jamaa Suka gane sun fara tambayar shuairat ko lfy shuairat de ce musu take kan umaima ta tuna da mahifiyarta shiyake sanyata yawan kuka.
Da dare suna xaune sunyi jugum shuairat ma ta shiga damuwa don rashin samun layin Dan uwan nata gashi tana kiran layin iyayen nata basa dagawa babu halin ta fita kuma don mr president baya gida.haka ta hakura momsi ta shigo dakin suna Dan taba hira sama2* dakyar Suka lallaba umaima ta yarda taci abinci, kadan ta ci ta kwanta.
11pm mr president ya shigo a wannan lokacin shuairat ta gama shirin bacci ta kwanta amma baccin yaki xuwa , ya shigo tare da sallama ta tarbesa tare da kawo masa abinci bayan ya gama wanka ya fito ya ci abincin sarai ya lura da halin da take cki amma ya share nan ya hau gado ya kwanta ckn sanyin murya ta kirasa
"Swt hrt!
"My lady yaya?
"Uhm..dama numban yaya bash ne baya shiga"
"Meya faru kuma meyasa kike nemansa"
"Uhm..dama ..daman "
Sai kuma tayi shiru ta rasa karyar da xata shirya ya kura mata ido yace
"Ina sauraronki"
"Uhm..numban mama ne idan na kira bata dagawa shine nake son ji ko lfy"
Murmushi yayi ya jawota yace
"Don't worry lfy suke babu abunda ya faru ok"
ta tura baki tare da marairaicewa
"How sure are u ko suna lfy"
"C'mon trust me..lfy lau don dazu na raka daddy yaje gun baba "
"Lfy dai koh?
"Uhm..kawai gaisuwa ce cos idan ya shiga hidimar bki baxai samu damar xuwa bah, kuma yayi inviting dinsa xuwa daurin aure "
"Ok yayi kyau"
Daga nan shiru sukayi kowa da tunanin da yake ya rungumeta sosai sannan ya kashe bedside lamp sukayi baccinsu.
*asuba ta gari masoya👌🏼*
~Gobene fah..👯👯👯rengem rengemgem gobe ne daurin auren umaima fah...rengem..rengem..gem..💃🏼💃🏼💃🏼dafatan xaku xo fah...rengem👯👯👯👯~ *dis1 naa gobe.. Oyakaka..original gobe..* 😁😁😁lolx don't mind me
U r all invited 2d wedding hop xaku xo fans..tohm duk mai xuwa ya daga hannu👆🏼👆🏼
😜😜😜sai naji daga gareku..Lov u all *Reefat CE*
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*94*
By *Reefat yahya*
*yesss oooh...2day na 2day...auren umaima n basheer😜😜*
12pm bash yana kwance a falon mahaifinsa baba ya fito ckn shirin jumaa yasha manyan kaya farare sol dasu se xuba uban qamshi yake..ya harari dan nasa tare da cewa
"Kwanciyan me kake min a falo baxaka je masallaci bane"
Ya marairaice kamar zaiyi kuka yace
"Allah baba bani da lfy I dnt tink xan iya xuwa "
"Bana son shashanci ka tashi maza ka shirya ynxun nan mu tafi don a can xaa daura auren umaima nasan take-taken naka salon kar kaje daurin auren ne kuma dole se kaje wllhi"
"Baba pls...
"Bana son maganar banxa ka tashi maxa ina nan ina jiranka"
Sum sum ya tashi ya koma dakin da yake zama ckn kankanin lokaci yayi wanka ya fito blue shadda yasa kayan sun masa kyau ba kadan bah ga qamshin turare kala2* ya ajiye hula sannan ya fito baba ya bisa da harara daga nan Suka wuce central mosque a can xaayi daurin auren.
Umaima tana kwance ta duba agogon dake makale a bangon dakin Karfe 1:10 shikenan saura kiris ta xama matar ismaeel , shuairat ce ta shigo tare da sallama abinci ta kawo mata farfesun kaxa ne yasha hadi sosai ta tura plate din agaban umaima ckn tamke fuska tace
"Maxa ki cinye ki bani plate ynxu"
"Mom sultan wai fushi kke dani"
"Mtsww..toh me! Ke kin damu kanki akan mutumin da bai damu dake bah, da a CE yana sonki ai da yaxo tuntuni amma saboda bai damu ba kinga ya nemeki ne? Kina nan kina Neman halaka kanki "
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*93*
By *Reefat yahya*
Shuairat taja wani gauron numfashi tace
"Look bestie..let's sit down n..
"Bestie! ..hmmm tsohon suna "
Shukrah ta tare numfashnta sannan ta cigaba da cewa
"Shuairat a da can baya idan wani ya gayamin cewa xaki iya aikata abunda kika min a ynxu wllhi baxan taba yarda bah amma ba abun mmki bane dama haka amintaka ta gada...cin amana da yaudara da munafurci"
"Haba shukrah wat r u talking about.. Nifa kin sani ckn duhu"
"Kinga malama ki tattara ki barmin gida Nah ..ko sai nan ma xaki nunamin gidan Dan uwanki ne?
"Pls shukrah let's talk abit "
"I don't want to...just get out now"
Shukrah ta fada tana nuna hanyar fita nan shuairat ta sabi salman tasa shi a kafada ta kama hanyar fita idanunta sun cika da kwalla tana mamakin sauyin halin shukrah kuma ta rasa gane dalilin.driver yana ganinta yayi saurin bude mata gidan baya ta xauna ya tada mota Suka koma gida.
Tana isowa ta share hawayen da ya bata mata fuska sannan ta karasa ckn gida baki ne a cike da falon suna ganinta Suka fara mata sannu da dawowa itama tana musu barka da xuwa se rawar jiki sukeyi a kanta wata ta karbe salman tana cewa
"Fine boy ya kke"
Dangin mahaifiyar umaima ne da kuwa wasu daga ckn yan uwan mr president sauran kuma washe garin xasu taho , shuairat ta shiga musu hidima se yabonta ake bayan ta tanada musu komai duk cewa masu aiki sun Riga sun kawo musu abinci har magrib ta samu ta koma dakinta tayi sallah bayan ta idar ta samu ta watsa ruwa har ynxu salman yana gun yan uwansa don haka ta shirya a nitse ta saka wata simple doguwar riga Mara nauyi ta fesa jikinta da turare nan ta kwanta a gado kalaman shukrah ne Ke yawo a kwa2lwarta ta rasa gane inda maganganun Suka dosa, mr president ya shigo har ya karasa kusa da ita ba tare da ta sani bah hannu taji ana shafa fuskarta yasa tayi saurin dagowa ya jawota a jiknsa ya rungumeta tamkar jira take nan ta fashe masa da kuka dakyar ya rarrasheta ta daina kukan wani light kiss ya mata na 2 mins sannan ya kwantar da kanta a saman kirjinsa tayi luff ta kwanta sosai ckn Muryar rada yace
"Tell me...
Babu gardama ta xayyana masa komai bata hakuri yake bata yana nuna mata cewa ta kwantar da hankalinta wataran xasu shirya daga nan ya fara mata wasu abubuwan da yasa ta manta da damuwar da take cki.
Washegari ...daddy da momsi Suka zo ga gida de a cike makil babu masaka tsinke a ckn dangin nata ne shuairat ta xabi kawaye 4 ta basu anko din ta shirya dinner hadadde bayan an daura aurene xaa yi , umaima kam tace ba ruwanta a cki ko walimah baxata yi bah..dakin umaima ta shiga ta xauna a gefen gado umaima ta tashi xaune tace
"Don Allah mom sultan ki taimaka ki barni naga uncle bash..wllhi ba dadewa zanyi bah kawai sallama zamuyi"
"Bbu inda zaki..so kike ki jawo min magana gun daddy koh, toh wllhi babu ruwana a cki"
" haba mana...eyya mom plsss"
ta marairaice shuairat tace
"xan kirashi yaxo nan gidan ya sameki"
" ehh..na amince don Allah ki taimaka"
Ta bata tausayi ba kadan bah..nan ta cire wayarta yayi ringing har ya katse baa daga bah, ta sake kira har sau3 daga bisani ya daga a wahalce yake magana
"Salamu alaikum"
Gaban shuairat ya fadi badai rashin umaima ne ya kwantar dashi haka bah ya salam! Muryarsa ne ya katse tunanin da take
"Baki jina ne"
"Yaya ina ji meyake damunka naji voice naka somhw"
tsaki yaja yace
"Wani Dan xaxxabine yake damuna amma naji sauki"
"Ahm..dama umaima ce take son ganin ka "
"Da gaske? tana ina?
"Yaya..tek it easy pls, kaxo gida ynxu amma kada ka bari mr president yasan da xuwan naka ok"
"Ok gani nan xuwa"
Nan ya kashe wayar tausayinsu ne ya kama shuairat jikinta ya mutu ta juya ga mmkinta hawayene a idon umaima tace
"Mom sultan kin gani koh...wllhi yana sona nasan yana ckn tashin hnkli ynxu"
"Umaima kiyi hakuri babu ynda muka iya umarnin iyaye ne Allah yasa hakan shine mafi alheri "
"No...ba alheri bane ni nasan aurena da uncle bash shine mafi alkairi "
Nan ta fashe da kuka shuairat tana bata hakuri dakyar ta sagaita kukan daga nan ta tashi tayi wanka ta xauna xaman jiran masoyin nata.
Har yamma babu labarin bash ga layinsa bayya shiga umaima ta birkita shuairat gaba daya ta xama tamkar wata mahaukaciya tun suna boyewa har jamaa Suka gane sun fara tambayar shuairat ko lfy shuairat de ce musu take kan umaima ta tuna da mahifiyarta shiyake sanyata yawan kuka.
Da dare suna xaune sunyi jugum shuairat ma ta shiga damuwa don rashin samun layin Dan uwan nata gashi tana kiran layin iyayen nata basa dagawa babu halin ta fita kuma don mr president baya gida.haka ta hakura momsi ta shigo dakin suna Dan taba hira sama2* dakyar Suka lallaba umaima ta yarda taci abinci, kadan ta ci ta kwanta.
11pm mr president ya shigo a wannan lokacin shuairat ta gama shirin bacci ta kwanta amma baccin yaki xuwa , ya shigo tare da sallama ta tarbesa tare da kawo masa abinci bayan ya gama wanka ya fito ya ci abincin sarai ya lura da halin da take cki amma ya share nan ya hau gado ya kwanta ckn sanyin murya ta kirasa
"Swt hrt!
"My lady yaya?
"Uhm..dama numban yaya bash ne baya shiga"
"Meya faru kuma meyasa kike nemansa"
"Uhm..dama ..daman "
Sai kuma tayi shiru ta rasa karyar da xata shirya ya kura mata ido yace
"Ina sauraronki"
"Uhm..numban mama ne idan na kira bata dagawa shine nake son ji ko lfy"
Murmushi yayi ya jawota yace
"Don't worry lfy suke babu abunda ya faru ok"
ta tura baki tare da marairaicewa
"How sure are u ko suna lfy"
"C'mon trust me..lfy lau don dazu na raka daddy yaje gun baba "
"Lfy dai koh?
"Uhm..kawai gaisuwa ce cos idan ya shiga hidimar bki baxai samu damar xuwa bah, kuma yayi inviting dinsa xuwa daurin aure "
"Ok yayi kyau"
Daga nan shiru sukayi kowa da tunanin da yake ya rungumeta sosai sannan ya kashe bedside lamp sukayi baccinsu.
*asuba ta gari masoya👌🏼*
~Gobene fah..👯👯👯rengem rengemgem gobe ne daurin auren umaima fah...rengem..rengem..gem..💃🏼💃🏼💃🏼dafatan xaku xo fah...rengem👯👯👯👯~ *dis1 naa gobe.. Oyakaka..original gobe..* 😁😁😁lolx don't mind me
U r all invited 2d wedding hop xaku xo fans..tohm duk mai xuwa ya daga hannu👆🏼👆🏼
😜😜😜sai naji daga gareku..Lov u all *Reefat CE*
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*94*
By *Reefat yahya*
*yesss oooh...2day na 2day...auren umaima n basheer😜😜*
12pm bash yana kwance a falon mahaifinsa baba ya fito ckn shirin jumaa yasha manyan kaya farare sol dasu se xuba uban qamshi yake..ya harari dan nasa tare da cewa
"Kwanciyan me kake min a falo baxaka je masallaci bane"
Ya marairaice kamar zaiyi kuka yace
"Allah baba bani da lfy I dnt tink xan iya xuwa "
"Bana son shashanci ka tashi maza ka shirya ynxun nan mu tafi don a can xaa daura auren umaima nasan take-taken naka salon kar kaje daurin auren ne kuma dole se kaje wllhi"
"Baba pls...
"Bana son maganar banxa ka tashi maxa ina nan ina jiranka"
Sum sum ya tashi ya koma dakin da yake zama ckn kankanin lokaci yayi wanka ya fito blue shadda yasa kayan sun masa kyau ba kadan bah ga qamshin turare kala2* ya ajiye hula sannan ya fito baba ya bisa da harara daga nan Suka wuce central mosque a can xaayi daurin auren.
Umaima tana kwance ta duba agogon dake makale a bangon dakin Karfe 1:10 shikenan saura kiris ta xama matar ismaeel , shuairat ce ta shigo tare da sallama abinci ta kawo mata farfesun kaxa ne yasha hadi sosai ta tura plate din agaban umaima ckn tamke fuska tace
"Maxa ki cinye ki bani plate ynxu"
"Mom sultan wai fushi kke dani"
"Mtsww..toh me! Ke kin damu kanki akan mutumin da bai damu dake bah, da a CE yana sonki ai da yaxo tuntuni amma saboda bai damu ba kinga ya nemeki ne? Kina nan kina Neman halaka kanki "