Sashe 44
Shukra Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mr president ne yayi gyaran murya tare da cewa
"Ina son ganinku"
ckn tsananin jin kunya bash ya raba jikinsa da na umaima nan Suka bi bayan mr president.. Falon kasa Suka xaune Kansu na kallon kasa daga nan ya fara magana
"Bash na zauna tare da kai na lokaci mai tsawo bana taba bata min rai ko cin amanata bah, kai mutum ne nagartacce naso ace ka auri umaima don nasan ko bayan raina xaka rike iyalina bare kuma ynxu an xama daya..but unfortunately daddy yaxo min da wata magana mai girma Wanda ni kaina banso ace hakan ta kasance bah, amma da na duba cewa shi mahaifina ne bani da xabin da ya wuce na amince da hukuncinsa domin ko ni kaina idan ya umarceni da yin wani abu baxan tsallake bah talkless of ya'r da na Haifa..so am very sorry kuyi hakuri Allah ya zaba muku mafi alhri..umaima tashi ki koma ckn gida"
Ya mike ya haura sama ba tare da kara fadan wani Abu bah...ckn raxana bash ya daga kansa sun kurawa juna ido , umaima wacce idanunta sun cika da kwalla tunda dad ya fara magana hawayen suna gangarowa daga nan ta tashi ta fice tana kuka.
Bash ya share minti 30 a falon ya rasa me Ke masa dadi a nan duniya..baisan yyi nisa ckn son umaima se ynxu da xe rasata, dakyar ya tashi jiki ba karfi ya kama hnya tfy yake tamkar xai fadi jiri yake ji , hka ya cigaba da takawa a hnkli har ya kai inda yyi parking motarsa ya budeta a hnkli ya shiga cki ya hada kansa da siteri hawayene Ke fita a idanunsa ya dde ckn wannan yanayin daga karshe ya tada motar maigadi ya bude masa gate ya tafi, umaima wacce Ke kallonsa ta tagar dakinta nan ta fada gado ta cigaba da rusa kuka babu mai rarrashinta.a can bangaren mr president ma ya shiga dakinsa jiki a mace shuairat ce take kwantar masa da hnkli da kalamai masu sanyaya xuciya.
Bash bai tsaya ko ina bah sai gidan iyayensa dakin mama ya shige ya fada saman gado yana kuka wiwi kamar mace😆😆 mama ta fito daga dakin mijin nata taxo daukar abu a dakinta turus tana ta tsaya don ganin mutum akan gado ckn tsananin mamaki tace
"Lafiyanka kuwa"
Babu kunya bash ya tashi xaune yace
"Mama xasu rabani da umaima"
Mamakin nata ya wuce na farko domin kuwa bata taba Sabin cewa basheer yana kaunar umaima don ko alamar hakan bata taba gani bah duk tsawon xaman da sukayi da ita umaimar
"Wace umaima kake nufi?
"Umaim de wacce kika sani "
"Dama kuna soyayya ne da ita"
Ya tura baki ckn shagwaba yace
"Haba mama let's b serious.. Wani xaa aura mata bani ba fah, pls do somtin Allah ina sonta"
Hhhhh sabon salo wai namiji da suna hajara..bash da ya kasance yaro mai tsananin kunya yau shi yake fadawa mamansa wai yana son wata! Ikon Allah..wani Abu se soyayya so Baka San kunya bah..hmm
Mama tayi jugum ta rasa ta ina xata fara ita dai har ynxu mamaki take kan wannan lamarin dakin mijinta ta wuce nan ta sanar dashi halin da ake cki don shima ya sakko daga fushin da yake kan xancen Karin auren..tare Suka dawo dakin yana nan xaune ya buga uban tagumi take tausayinsa ya mamaye xukatansu baba ya rike hannunsa ya fara magana
"Haba babana...kayi hkri ka daure shi namiji da juriya aka sanshi , kuka baxai warware matsala bah pls stop crying"
Yasa hannu yana share masa hawayen ya cigaba da cewa
"Meyasa tun da dadewa baka sanar dani cewa kana sonta bah..but kaga ynxu is too late don...
"Pls baba is not too late..pls do somtin bana son rasa ta ka taimakamin"
Tausayi sosai ya basu..baba yace
" is ok toh..stop crying zanyi magana da shi daddy ok"
Kai ya gyada masa yana goge hawayen da Suka bata fuskarsa, haka Suka cigaba da lallaba shi dakyar yayi shiru ya daina kukan da yake, baba yace masa ya tashi ya koma gidansa firr yaki yace musu a nan xai huta xuwa yamma bayan kuwa tunda ya dawo ko gaisuwar arxiki bata hadashi da shukrah bah.
*washegari*masu aikin gidan mr president sun dafa abinci kala2* sun gyara ko ina a ckn gidan se qamshin tyraren wuta da airfreshners Ke tashi a can kitchen kuwa qamshin girkine..gidan yayi fes ya kara kyau shuairat tayi wanka ta shirya sultan da salman ckn kaya masu kyau se xuba qamshi suke , umaima tayi wanka tayi kwalliya ba laifi tana bin shawarar da shuairat ta bata.mr president kuwa fararen kaya ya saka har da babban Riga shuairat tana xolayarsa wai surukai xasu xo gaisuwa su mr president an tsufa..murmushi kawai yayi har ynxu de baya ckn walwala wannan ma don shuairat tana yawan jansa da magana ne tana son ganinsa ckn farin cki.
10am jirginsu ya sauka mr president tare da driver Suka je airport ckn jin dadin ganin Dan nasa ya karasa sukayi huggin din juna daga can gefe kuma wani dattijo ne tare da dansa ba sai ka tambaya bah mr president ya gane cewa surukin nasa ne, ckn girmamawa Suka gaisa daga nan Suka shige mota driver yaja Suka wuce gida.kyakkyawar sauka aka musu bayan sun ci abinci Suka koma falo daga nan shuairat ta shigo tare da salman da kuma sultan.. har kasa ta sunguna Suka gaisa da daddy da kuma mahaifin yaron shi kuma ya gaisheta ta amsa ckn sakin fuska ta tashi xata koma cki daddy yace
"Ah..ina zaki kuma, munxo Neman auren ya'rki ai kema magana ta shafe ki don haka yi xamanki "
Babu gardama ta xauna a can nesa daddy ya karbi salman yana masa wasa sultan kuwa yana manne da mahaifinsa.shuairat tana Satan kallon yaron yana da kyau ba laifi Amma be kai basheer Nash girma da kyau duka... Daddy ya kira umaima a waya babu bata lokaci ta fito ckn natsuwa ta gaisa dasu gaba daya daga nan ta koma kusa da shuairat ta xauna daddy yace
"Kuje Ku tattauna Ku daidaita kawananku..gashi Ann sunansa ismaeel "
Umaima tayi shiru bata ce komai bah, shuairat ta xunguri kafarta ba tare da wani ya lura da hakan bah nan umaima ta tashi tana wani nokewa wai a dole kunya take ji..falon baki Suka nufa tana gaba yana baya ta bude musu ta nemi kujera ta xauna suna mai fuskantar juna.
Yabi ta da ido tanada kyau sosai shikam ya amince da zabin iyayen nasa ita kuwa tana satar kallonsa ba laifi yana da Dan kyau Amma ko kadan baki burgeta bah hasalima haushinsa take ji don shine silar rabuwarta da Rabin rayuwarta wato basheer!
"Umaima.. Sunana ismaeel kamar yanda kika sani, nayi makaranta nayi degree ina aikine a *NPA* dake can Lagos"
"Aw..daz gud Allah ya taimaka"
ta kirkiro wani murmushn da bai kai har xuci bah..ba karamin daurewa take bah har take kulashi tana yin hakan ne don bin umarnin shuairat..
"Dafatan xaki bani hadin kai mu xauna lfy don faranta ran iyayenmu"
"Ohh..kana nufin tilasta maka ake son yi..kenan baka son auren?
"No..ba tilastani akayi bah, bin umarnin iyayena ne "
"Just tell me idan kana da wacce kake so kada ka boyemin"
"Ah.ah nidai na amince da auren ki domin kin kwantamin a rai..u have all d qualities dat I want"
Murmushn karfin hali take masa wani sa'in kuwa ta faki idonsa ta watsa masa harara karar bude Kofa da akayine ya jawao hankulansu umaima tana daga kanta sukayi ido 2 da bash 😳😳😳😳😳😳
Muje xuwa
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*89*
By *Reefat yahya*
*pals need ur pryrs pls...Allah ya biya min bukatata idan alheri ne ....Lov u all*
Fuskar basheer babu annuri ko kadan ya hada girar sama da ta kasa yana kallon umaima ismeel ya juya don ganin me umaima take kallo bash kam ko kallo bai isheshi bah gun umaima ya dosa ckn wani irin murya yace
"Ina son ganin ki ynxu"
Ya juya xai tafi tayi karfin halin cewa
"Uncle bash ga ismaeel nan , ismaeel dis my uncle basheer"
Kafin bash yayi magana ismaeel ya tashi ckn girmamawa ya mika masa hannu babu yanda ya iya dole ya mika nasa nan Suka gaisa daga nan bash yayi gaba abinsa umaima ta tashi tamkar wata munafuka ta kirkiro murmushn dole tace
"Amm..yi hkri pls 10 mins ina xuwa"
"Olryt no p"
Daga nan ta fice yana nan tsaye a bakin kofa daga waje sai cika yake yana batsewa tana fitowa bata kula dashi bah kawai jin an fisgo hannunta yasa ta firgita ta juya Suka hada ido dashi idanun nan nasa sunyi ka kamar jini ze fita da karfi yake Jan hannunta bai tsaya da ita bah se ckn dakin baki ya wurgata saman gado ita kam tsoro ya cika xuciyarta don bata taba ganinsa ckn wannan yanayin bah nan kuwa hawaye ya fara fitowa a idanunta ta fara kuka Mara sauti ..wani wawan tsawa ya daka mata seda na fadi a kasa😜😜 ckn daga murya ya fara magana
"Shiru! Shiru nace.. Just keep quite my fren, ina can ina rashin lfy xan rasaki Ke kuma kina nan hnkli kwance kuna soyayya koh"
"BB am...
Hannu ya daga bai bari ta karasa maganar bah ya cigaba da cewa
"U have notin to say umaima.. Kin nuna min halinku na mata halin yaudara da cin amana n ...
"Dakata ..kaima ka nuna min halinku na maza halin rashin hakuri da kuma mugun zargi, did u even kia to ask me ya akayi na xauna ina magana dashi...da xan so wani baxan xauna na bata shekaru da dama ina xaman jiranka bah ..dama Ku maza haka halinku yake, excuse me pls"
ta tashi xata bar dakin bash yayi Saurin rike mata hannu ta kwace sannan ta gyara tsayuwa fuskarta na kallon gefe jikinsa ya mutu da jin kalamnta shikam kishi ya rufe masa ido har ya fara ganin tmkar soyayya suke da ismaeel musamman idan ya tuna murmushin fuskarta a wannan lokacin da ya shiga ya samesu..Muryar umaima ce ta katse tunanin da yake
"Ina son ganinku"
ckn tsananin jin kunya bash ya raba jikinsa da na umaima nan Suka bi bayan mr president.. Falon kasa Suka xaune Kansu na kallon kasa daga nan ya fara magana
"Bash na zauna tare da kai na lokaci mai tsawo bana taba bata min rai ko cin amanata bah, kai mutum ne nagartacce naso ace ka auri umaima don nasan ko bayan raina xaka rike iyalina bare kuma ynxu an xama daya..but unfortunately daddy yaxo min da wata magana mai girma Wanda ni kaina banso ace hakan ta kasance bah, amma da na duba cewa shi mahaifina ne bani da xabin da ya wuce na amince da hukuncinsa domin ko ni kaina idan ya umarceni da yin wani abu baxan tsallake bah talkless of ya'r da na Haifa..so am very sorry kuyi hakuri Allah ya zaba muku mafi alhri..umaima tashi ki koma ckn gida"
Ya mike ya haura sama ba tare da kara fadan wani Abu bah...ckn raxana bash ya daga kansa sun kurawa juna ido , umaima wacce idanunta sun cika da kwalla tunda dad ya fara magana hawayen suna gangarowa daga nan ta tashi ta fice tana kuka.
Bash ya share minti 30 a falon ya rasa me Ke masa dadi a nan duniya..baisan yyi nisa ckn son umaima se ynxu da xe rasata, dakyar ya tashi jiki ba karfi ya kama hnya tfy yake tamkar xai fadi jiri yake ji , hka ya cigaba da takawa a hnkli har ya kai inda yyi parking motarsa ya budeta a hnkli ya shiga cki ya hada kansa da siteri hawayene Ke fita a idanunsa ya dde ckn wannan yanayin daga karshe ya tada motar maigadi ya bude masa gate ya tafi, umaima wacce Ke kallonsa ta tagar dakinta nan ta fada gado ta cigaba da rusa kuka babu mai rarrashinta.a can bangaren mr president ma ya shiga dakinsa jiki a mace shuairat ce take kwantar masa da hnkli da kalamai masu sanyaya xuciya.
Bash bai tsaya ko ina bah sai gidan iyayensa dakin mama ya shige ya fada saman gado yana kuka wiwi kamar mace😆😆 mama ta fito daga dakin mijin nata taxo daukar abu a dakinta turus tana ta tsaya don ganin mutum akan gado ckn tsananin mamaki tace
"Lafiyanka kuwa"
Babu kunya bash ya tashi xaune yace
"Mama xasu rabani da umaima"
Mamakin nata ya wuce na farko domin kuwa bata taba Sabin cewa basheer yana kaunar umaima don ko alamar hakan bata taba gani bah duk tsawon xaman da sukayi da ita umaimar
"Wace umaima kake nufi?
"Umaim de wacce kika sani "
"Dama kuna soyayya ne da ita"
Ya tura baki ckn shagwaba yace
"Haba mama let's b serious.. Wani xaa aura mata bani ba fah, pls do somtin Allah ina sonta"
Hhhhh sabon salo wai namiji da suna hajara..bash da ya kasance yaro mai tsananin kunya yau shi yake fadawa mamansa wai yana son wata! Ikon Allah..wani Abu se soyayya so Baka San kunya bah..hmm
Mama tayi jugum ta rasa ta ina xata fara ita dai har ynxu mamaki take kan wannan lamarin dakin mijinta ta wuce nan ta sanar dashi halin da ake cki don shima ya sakko daga fushin da yake kan xancen Karin auren..tare Suka dawo dakin yana nan xaune ya buga uban tagumi take tausayinsa ya mamaye xukatansu baba ya rike hannunsa ya fara magana
"Haba babana...kayi hkri ka daure shi namiji da juriya aka sanshi , kuka baxai warware matsala bah pls stop crying"
Yasa hannu yana share masa hawayen ya cigaba da cewa
"Meyasa tun da dadewa baka sanar dani cewa kana sonta bah..but kaga ynxu is too late don...
"Pls baba is not too late..pls do somtin bana son rasa ta ka taimakamin"
Tausayi sosai ya basu..baba yace
" is ok toh..stop crying zanyi magana da shi daddy ok"
Kai ya gyada masa yana goge hawayen da Suka bata fuskarsa, haka Suka cigaba da lallaba shi dakyar yayi shiru ya daina kukan da yake, baba yace masa ya tashi ya koma gidansa firr yaki yace musu a nan xai huta xuwa yamma bayan kuwa tunda ya dawo ko gaisuwar arxiki bata hadashi da shukrah bah.
*washegari*masu aikin gidan mr president sun dafa abinci kala2* sun gyara ko ina a ckn gidan se qamshin tyraren wuta da airfreshners Ke tashi a can kitchen kuwa qamshin girkine..gidan yayi fes ya kara kyau shuairat tayi wanka ta shirya sultan da salman ckn kaya masu kyau se xuba qamshi suke , umaima tayi wanka tayi kwalliya ba laifi tana bin shawarar da shuairat ta bata.mr president kuwa fararen kaya ya saka har da babban Riga shuairat tana xolayarsa wai surukai xasu xo gaisuwa su mr president an tsufa..murmushi kawai yayi har ynxu de baya ckn walwala wannan ma don shuairat tana yawan jansa da magana ne tana son ganinsa ckn farin cki.
10am jirginsu ya sauka mr president tare da driver Suka je airport ckn jin dadin ganin Dan nasa ya karasa sukayi huggin din juna daga can gefe kuma wani dattijo ne tare da dansa ba sai ka tambaya bah mr president ya gane cewa surukin nasa ne, ckn girmamawa Suka gaisa daga nan Suka shige mota driver yaja Suka wuce gida.kyakkyawar sauka aka musu bayan sun ci abinci Suka koma falo daga nan shuairat ta shigo tare da salman da kuma sultan.. har kasa ta sunguna Suka gaisa da daddy da kuma mahaifin yaron shi kuma ya gaisheta ta amsa ckn sakin fuska ta tashi xata koma cki daddy yace
"Ah..ina zaki kuma, munxo Neman auren ya'rki ai kema magana ta shafe ki don haka yi xamanki "
Babu gardama ta xauna a can nesa daddy ya karbi salman yana masa wasa sultan kuwa yana manne da mahaifinsa.shuairat tana Satan kallon yaron yana da kyau ba laifi Amma be kai basheer Nash girma da kyau duka... Daddy ya kira umaima a waya babu bata lokaci ta fito ckn natsuwa ta gaisa dasu gaba daya daga nan ta koma kusa da shuairat ta xauna daddy yace
"Kuje Ku tattauna Ku daidaita kawananku..gashi Ann sunansa ismaeel "
Umaima tayi shiru bata ce komai bah, shuairat ta xunguri kafarta ba tare da wani ya lura da hakan bah nan umaima ta tashi tana wani nokewa wai a dole kunya take ji..falon baki Suka nufa tana gaba yana baya ta bude musu ta nemi kujera ta xauna suna mai fuskantar juna.
Yabi ta da ido tanada kyau sosai shikam ya amince da zabin iyayen nasa ita kuwa tana satar kallonsa ba laifi yana da Dan kyau Amma ko kadan baki burgeta bah hasalima haushinsa take ji don shine silar rabuwarta da Rabin rayuwarta wato basheer!
"Umaima.. Sunana ismaeel kamar yanda kika sani, nayi makaranta nayi degree ina aikine a *NPA* dake can Lagos"
"Aw..daz gud Allah ya taimaka"
ta kirkiro wani murmushn da bai kai har xuci bah..ba karamin daurewa take bah har take kulashi tana yin hakan ne don bin umarnin shuairat..
"Dafatan xaki bani hadin kai mu xauna lfy don faranta ran iyayenmu"
"Ohh..kana nufin tilasta maka ake son yi..kenan baka son auren?
"No..ba tilastani akayi bah, bin umarnin iyayena ne "
"Just tell me idan kana da wacce kake so kada ka boyemin"
"Ah.ah nidai na amince da auren ki domin kin kwantamin a rai..u have all d qualities dat I want"
Murmushn karfin hali take masa wani sa'in kuwa ta faki idonsa ta watsa masa harara karar bude Kofa da akayine ya jawao hankulansu umaima tana daga kanta sukayi ido 2 da bash 😳😳😳😳😳😳
Muje xuwa
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*89*
By *Reefat yahya*
*pals need ur pryrs pls...Allah ya biya min bukatata idan alheri ne ....Lov u all*
Fuskar basheer babu annuri ko kadan ya hada girar sama da ta kasa yana kallon umaima ismeel ya juya don ganin me umaima take kallo bash kam ko kallo bai isheshi bah gun umaima ya dosa ckn wani irin murya yace
"Ina son ganin ki ynxu"
Ya juya xai tafi tayi karfin halin cewa
"Uncle bash ga ismaeel nan , ismaeel dis my uncle basheer"
Kafin bash yayi magana ismaeel ya tashi ckn girmamawa ya mika masa hannu babu yanda ya iya dole ya mika nasa nan Suka gaisa daga nan bash yayi gaba abinsa umaima ta tashi tamkar wata munafuka ta kirkiro murmushn dole tace
"Amm..yi hkri pls 10 mins ina xuwa"
"Olryt no p"
Daga nan ta fice yana nan tsaye a bakin kofa daga waje sai cika yake yana batsewa tana fitowa bata kula dashi bah kawai jin an fisgo hannunta yasa ta firgita ta juya Suka hada ido dashi idanun nan nasa sunyi ka kamar jini ze fita da karfi yake Jan hannunta bai tsaya da ita bah se ckn dakin baki ya wurgata saman gado ita kam tsoro ya cika xuciyarta don bata taba ganinsa ckn wannan yanayin bah nan kuwa hawaye ya fara fitowa a idanunta ta fara kuka Mara sauti ..wani wawan tsawa ya daka mata seda na fadi a kasa😜😜 ckn daga murya ya fara magana
"Shiru! Shiru nace.. Just keep quite my fren, ina can ina rashin lfy xan rasaki Ke kuma kina nan hnkli kwance kuna soyayya koh"
"BB am...
Hannu ya daga bai bari ta karasa maganar bah ya cigaba da cewa
"U have notin to say umaima.. Kin nuna min halinku na mata halin yaudara da cin amana n ...
"Dakata ..kaima ka nuna min halinku na maza halin rashin hakuri da kuma mugun zargi, did u even kia to ask me ya akayi na xauna ina magana dashi...da xan so wani baxan xauna na bata shekaru da dama ina xaman jiranka bah ..dama Ku maza haka halinku yake, excuse me pls"
ta tashi xata bar dakin bash yayi Saurin rike mata hannu ta kwace sannan ta gyara tsayuwa fuskarta na kallon gefe jikinsa ya mutu da jin kalamnta shikam kishi ya rufe masa ido har ya fara ganin tmkar soyayya suke da ismaeel musamman idan ya tuna murmushin fuskarta a wannan lokacin da ya shiga ya samesu..Muryar umaima ce ta katse tunanin da yake