Sashe 21
Shukra Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sun shigo falon tana tare da wasu mata su 2 nan shuairat ta gaishe su sannan ta zauna a gefe momsi kuwa wani irin dadi taji don anty khady ta shaida mata komai fuskarta dauke da murmushi ta fara Jan shuairat da hira tana tambayarta ko ta taba zuwan mayo belwa can Adamawa haka dai Suka cigaba da hira shuairat ta sake kadan suna hira sultan kuwa yana makale da ita, aka kawo musu fruits da drinks dakyar shuairat ta dau apple kwaya1 tana ci wannan ma saida momsi ta bata rai ne ta nuna mata cewa ta dauka nan gidan su ne ta daina jin kunya ta sake jikinta nan ne shuairat take tmbayar ina umaima aikuwa momsi ta zayyana mata daga biri har wutsiya sannan ta Dora da nasiha kan cewa tayi hkri da halayen da zata fuskanta gun umaimA haka dai Suka cigaba da hira har magrib sannan ta koma bangaren ta tare da sultan , bayan sunyi magrib da isha ta dibawa sultan abinci yaci ya koshi ta kunna masa cartoon yana kallo har yayi bacci nan ta daukesa ta kaisa dakin barcinta daga nan ta fada wanka.tana fitowa ta tsara wani uban kwalliya sannan ta fito da wani hadaddiyar dinner gown silver da duwatsu a jiki sai shinning suke ta sanya rigar mai dogon hannu pencil hand ya dame hannunta haka nan rigar dai-dai da jikinta ta saka wasu English diamond mai uban kyau ta daura wani red net daurin step har 6 tayi kyau sosai ta saka takalmin Vinci red color ta rike clutch purse din shima red ga red lipstick tayi kyau sosai woow....ta fesa turaren laylatul sahr da musk- almudhakkr se kuma far away , bleu feeling, diable bleue, to nyt , mekako Miami, Cuba , touch me da kuma esabella Curie.☺☺☺ turare 10...hmmmm qamshi kam baa magana ita kanta tasan ta hadu sosai.wayar intercom na dakin ne ya fara ruri ta daga wata mai aiki CE take sanar da ita cewa Mr president ya turo mota yana bukatar ganinta nan ta ajiye wayar ta kurawa fyskarta ido a ckn mirror tace
"Wow...yarinya kinyi kyau but hakan ya dace ta fita ne ko ta yafa gyale? Ahhh....turawa ne bata son su mata kallon bakauyiya don haka red net din ta dauko wani ta yafa sannan ta daurashi ta baya tayi kyau sosai😘😘😘😘.
A hnkli take takawa har ta fito falon ba kowa duk masu aikin sun koma bangaren su sai masu gadi a waje ta Tarar da bodyguard din 😳😳😳gaba daya Suka zuba mata ido dakyar ya saita kansa ya bude mata gidan baya ta shige daga nan ya ja motar .
Bangaren saukan baki sukayi parking ya bude mata kofa ta fito tana takun kasaita ta hadu da yayanta yana fitowa murmushi ta sakar masa sannan ta wuce ya tsaya galala yana kallonta har ta bace masa da gani yana tsaye yana mamaki shi kadai. Suna zaune a dinning area da alama ita ake jira Mr president ne yake fuskantar kofa tana shigowa ya kasa dauke idonsa a kanta tmkar a mafarki haka ya ganta kurrr ya ajiye ido ya kasa motsi tana murmushi ta karasa kusa dashi ta mika masa hannu nan ya tashi yana rike da hannunta gaba dayawa turawan sun shagala da kallonta basu taba ganin bakin fata kyakkyawa irin shuairat bah.Mr President ne ya katse musu tunani ta hanyar cewa
"Pls meet my wife mrs Suleiman"
Murmushi shuairat ta sakan musu sannan tace
"Hello everyone" tare da mikawa matan hannu sun gaisa ckn faraa sannan Mr president ya jawo kujera kusa da nasa nan ta zauna tare da cewa
"Tnk u Darling"
Ckn wani tsiga tana fari da ido Mr president kam se kallonta yake tmkar wata sabuwar hallita nan shuairat ta fara musu barka da xuwa tare da basu hakurin rashin xuwanta akan lokaci, haka nan ta sace zukatansu hira sosai sukeyi ckn harshen turanci Mr president in banda murmushi babu abunda yake shuairat ta bashi mamaki sosai nan da nan Suka fito da wayoyinsu aka fara daukan selfie an dauketa tare da Mr president ma sunyi kyau sosai nan aka fara turawa a instagram da Facebook ana taya Mr president murna. Daga karshe Suka gabatar da kyaututtukansu diamonds golds da dalolin amurka shuairat de tasha kyaututtuka da dama har wajen 12 sannan kowannensu ya koma masaukin sa shuairat ta tashi zata tafi Mr president ya rike hannunta sai kuma ya rungumeta gam a jiki, mutuwar tsaye tayi ta kasa motsawa Sun share minti 3 ckn wannan hali dai2 nan john ya shigo don kulle kofa aikuwa a 360 yabar bangaren ya tsaya a waje ya rike kai yana maida numfashi . Mr president ya motsa bakinsa a hnkli yace
"Allah ya miki albarka nagode sosai ki fitar dani kunya tnx much Allah ya biyaki"
"Amee..men" dakyar ta amsa daga nan ya sake ta yace
"
"Muje ki kwanta dare yayi"
Nan ya rike hannunta Suka fita gidan shiru sai securities ke kaiwa da komowa sunata kallon Mr president hannunsa tsarke ckn na matarsa suna taku a hnkli farinwata da hasken fitillun gidan sun haska koina , haka Suka cigaba da tafiya har xuwa bangaren shuairat aka bude musu kofa a tuaninta nan zai dakata da rakiyar se kuma taga ya biyota har dakin bacci ya bude kofar ga mamakinsa sultan ya gani kwance yana sharar baccinsa ya juya Suka hada ido tayi murmushi nan ya sake mata hannu ya koma kusa da sultan ya shafa kansa tare da tofa masa aduoi daga nan ya tashi yace
"Nagode sosai gud nite"
"Nite" ta fada a hnkli daga nan ya sa kai ya tafi tare da rufe musu kofar yana tafiya yana murmushi shi kadai yasan abunda yake ji.
😘😘😘😘ku biyoni kusha labari
*Reefat* ce
[2/21, 2:39 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*48*
By *Reefat yahya*
Shuairat ta gama shirin kwanciya tsaf tayi aduoin bacci ta kwanta sai kuma abubuwan da Suka faru tsakaninta da Mr president ne yake yawo a kwakwalwarta haka nan ta tsinci kanta ckn wani farin ciki he is so calm bashi da matsala tabbas idan haka yake toh lallai zasu zauna lfy.haka dai ta cigaba da sake sakenta har bacci yayi awon gaba da ita.
A bangaren Mr president ma hakan ta kasance Sam ..ya kasa yin bacci fuskar shuairat yake gani idan ya rufe idanunsa dama matarsa wayayyiya ce? Daman haka take da kyau? She is so cute n presentable.tabbas yayi dace kuma yaji dadin ganin sultan a dakinta da alama tana son yara kuma xata rike masa sultan da amana , haka nan ta faranta masa rai haka ya cigaba da sake sake har bacci ya daukesa ba tare da ya sani bah.
Asuban fari shuairat ta tashi tayi wanka tare da daura alwala tayi nafilfilun ta sannan tayi sallar asuba tayi lazimi bayan ta gama tayi adua ta shafa sannan ta koma bakin gado ta zauna a hnkli ta fara shafa kan sultan bayan wani Dan lookaci ya bude ido a hnkli tace
"Boy tashi kayi sallah koh"
Ckn muryan bacci yace
"Um um anty nikam ki bari ba ynxu bah"
"Haba my boy jiya fa cemin kayi kana son ka shiga aljannah ka tuna?
Kai ya gyada mata tayi murmushi tace
"Good! Duk Wanda baya sallah akan lokaci bazai shiga aljannah bah, oya get up"
Nan kuwa sultan ya tashi ya shige toilet yayi alwala ya fito ta shinfida masa sallaya ya tada sallah tana zaune tana kula da yanda yake sallar a natse lallai ko ya iya batayi mmki bah sabida a hiran da sukayi ya gaya mata akwai malamin da yake xuwa har gida yana karantar dashi.bayan ya idar da sallah nan ya koma gado ya kwanta shuairat tace
"Boy ba gaisuwa ne?
Murmushi yayi yace
"Morning anty!
Ta shafa kansa tace
"Morning my boy! Ynxu se mu dau Qur'an mu karanta koh"
"Anty bacci nake ji kuma kinsan anjima zanje skul "
"I knw my boy! But pls mu karanta koda 5pages ne se mu koma bacci koh
"No! 5pages yayi yawa"
"Ok 3pages koh"
Dakyar ta lallabashi ya karanta pages 2 na suratul baqarah sannan ya kwanta , ita kuma ta cigaba da karatu har 6:30 sannan ta wuce falo nan ta hadu da masu aiki suna xuba gaisuwa ta bukaci su kawo mata kayan makarantar sultan babu bata lkci kuwa aka kawo duk abunda zai bukata ta bada umarnin a shirya masa kayan kari sannan ta koma daki.
Karfe 7am masu aikin sultan Suka nemi izinin ganin sultan saboda xaa mishi wanka ya tafi skul, shuairat ta hana.ita kanta ta masa wanka ta shirya sa ckn kayan makaranta ya fito fes dashi ta fesa masa turare itama ta sha wanka tayi ado ckn atamfar super masu kyau ta ajiye dankwali ga gashin kanta ya kwanta a kafada tayi kyau sosai tana rike da hannun sultan Suka fito falo masu aikin Suka kura musu ido tabbas sunyi kyau sosai.
Dinning area Suka wuce a nan ta zuba masa abinci yaci sosai tana xuba mishi hira ckn raha tana biye wa duk shirmensa har ya gama aka kai jaka da lunchbox nasa a mota.an bude motar ana jiran fitowarsa shuairat ta rike hannunsa tace
"Muje ka gaida dady koh"
Ba musu Suka wuce bangaren Mr president masu aikin Suka xuba musu ido ckn shaawar ganin sabon chanjin rayuwa da sultan ya samu.a hnkli ta tura kofar dakin da take tunanin dakin barcinsa ne sabida basu tarar dashi a falo bah, ta shigo tare da sallama yana zaune da Qur'an a hannunsa bayan ya rufe qur'anin ya amsa sallamar nan Suka hada ido shuairat tayi saurin dauke kanta
"Good morning ur Excellency"
"Morning hw was ur nite dafatan kun tashi lfy mom sultan"
Wani kayataccen murmushn jin dadi tayi saboda sunan da ya kirata dashi
" lfy alhamdulillh dady sultan hop kaima haka"
"Alhamdulillh"
"Dady good morning"
Sultan ya furta bayan ya karasa kusa da mahaifin nasa
"Morning my boy "
"Laa..dady kaga anty ma boy take kirana fah
Murmushin jin dadi yayi yana kallon shuairat wacce kanta ke kallon kasa
"Dady kaga yau na karanta Qur'an har 2pages ni da anty
"Wow...yarinya kinyi kyau but hakan ya dace ta fita ne ko ta yafa gyale? Ahhh....turawa ne bata son su mata kallon bakauyiya don haka red net din ta dauko wani ta yafa sannan ta daurashi ta baya tayi kyau sosai😘😘😘😘.
A hnkli take takawa har ta fito falon ba kowa duk masu aikin sun koma bangaren su sai masu gadi a waje ta Tarar da bodyguard din 😳😳😳gaba daya Suka zuba mata ido dakyar ya saita kansa ya bude mata gidan baya ta shige daga nan ya ja motar .
Bangaren saukan baki sukayi parking ya bude mata kofa ta fito tana takun kasaita ta hadu da yayanta yana fitowa murmushi ta sakar masa sannan ta wuce ya tsaya galala yana kallonta har ta bace masa da gani yana tsaye yana mamaki shi kadai. Suna zaune a dinning area da alama ita ake jira Mr president ne yake fuskantar kofa tana shigowa ya kasa dauke idonsa a kanta tmkar a mafarki haka ya ganta kurrr ya ajiye ido ya kasa motsi tana murmushi ta karasa kusa dashi ta mika masa hannu nan ya tashi yana rike da hannunta gaba dayawa turawan sun shagala da kallonta basu taba ganin bakin fata kyakkyawa irin shuairat bah.Mr President ne ya katse musu tunani ta hanyar cewa
"Pls meet my wife mrs Suleiman"
Murmushi shuairat ta sakan musu sannan tace
"Hello everyone" tare da mikawa matan hannu sun gaisa ckn faraa sannan Mr president ya jawo kujera kusa da nasa nan ta zauna tare da cewa
"Tnk u Darling"
Ckn wani tsiga tana fari da ido Mr president kam se kallonta yake tmkar wata sabuwar hallita nan shuairat ta fara musu barka da xuwa tare da basu hakurin rashin xuwanta akan lokaci, haka nan ta sace zukatansu hira sosai sukeyi ckn harshen turanci Mr president in banda murmushi babu abunda yake shuairat ta bashi mamaki sosai nan da nan Suka fito da wayoyinsu aka fara daukan selfie an dauketa tare da Mr president ma sunyi kyau sosai nan aka fara turawa a instagram da Facebook ana taya Mr president murna. Daga karshe Suka gabatar da kyaututtukansu diamonds golds da dalolin amurka shuairat de tasha kyaututtuka da dama har wajen 12 sannan kowannensu ya koma masaukin sa shuairat ta tashi zata tafi Mr president ya rike hannunta sai kuma ya rungumeta gam a jiki, mutuwar tsaye tayi ta kasa motsawa Sun share minti 3 ckn wannan hali dai2 nan john ya shigo don kulle kofa aikuwa a 360 yabar bangaren ya tsaya a waje ya rike kai yana maida numfashi . Mr president ya motsa bakinsa a hnkli yace
"Allah ya miki albarka nagode sosai ki fitar dani kunya tnx much Allah ya biyaki"
"Amee..men" dakyar ta amsa daga nan ya sake ta yace
"
"Muje ki kwanta dare yayi"
Nan ya rike hannunta Suka fita gidan shiru sai securities ke kaiwa da komowa sunata kallon Mr president hannunsa tsarke ckn na matarsa suna taku a hnkli farinwata da hasken fitillun gidan sun haska koina , haka Suka cigaba da tafiya har xuwa bangaren shuairat aka bude musu kofa a tuaninta nan zai dakata da rakiyar se kuma taga ya biyota har dakin bacci ya bude kofar ga mamakinsa sultan ya gani kwance yana sharar baccinsa ya juya Suka hada ido tayi murmushi nan ya sake mata hannu ya koma kusa da sultan ya shafa kansa tare da tofa masa aduoi daga nan ya tashi yace
"Nagode sosai gud nite"
"Nite" ta fada a hnkli daga nan ya sa kai ya tafi tare da rufe musu kofar yana tafiya yana murmushi shi kadai yasan abunda yake ji.
😘😘😘😘ku biyoni kusha labari
*Reefat* ce
[2/21, 2:39 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*48*
By *Reefat yahya*
Shuairat ta gama shirin kwanciya tsaf tayi aduoin bacci ta kwanta sai kuma abubuwan da Suka faru tsakaninta da Mr president ne yake yawo a kwakwalwarta haka nan ta tsinci kanta ckn wani farin ciki he is so calm bashi da matsala tabbas idan haka yake toh lallai zasu zauna lfy.haka dai ta cigaba da sake sakenta har bacci yayi awon gaba da ita.
A bangaren Mr president ma hakan ta kasance Sam ..ya kasa yin bacci fuskar shuairat yake gani idan ya rufe idanunsa dama matarsa wayayyiya ce? Daman haka take da kyau? She is so cute n presentable.tabbas yayi dace kuma yaji dadin ganin sultan a dakinta da alama tana son yara kuma xata rike masa sultan da amana , haka nan ta faranta masa rai haka ya cigaba da sake sake har bacci ya daukesa ba tare da ya sani bah.
Asuban fari shuairat ta tashi tayi wanka tare da daura alwala tayi nafilfilun ta sannan tayi sallar asuba tayi lazimi bayan ta gama tayi adua ta shafa sannan ta koma bakin gado ta zauna a hnkli ta fara shafa kan sultan bayan wani Dan lookaci ya bude ido a hnkli tace
"Boy tashi kayi sallah koh"
Ckn muryan bacci yace
"Um um anty nikam ki bari ba ynxu bah"
"Haba my boy jiya fa cemin kayi kana son ka shiga aljannah ka tuna?
Kai ya gyada mata tayi murmushi tace
"Good! Duk Wanda baya sallah akan lokaci bazai shiga aljannah bah, oya get up"
Nan kuwa sultan ya tashi ya shige toilet yayi alwala ya fito ta shinfida masa sallaya ya tada sallah tana zaune tana kula da yanda yake sallar a natse lallai ko ya iya batayi mmki bah sabida a hiran da sukayi ya gaya mata akwai malamin da yake xuwa har gida yana karantar dashi.bayan ya idar da sallah nan ya koma gado ya kwanta shuairat tace
"Boy ba gaisuwa ne?
Murmushi yayi yace
"Morning anty!
Ta shafa kansa tace
"Morning my boy! Ynxu se mu dau Qur'an mu karanta koh"
"Anty bacci nake ji kuma kinsan anjima zanje skul "
"I knw my boy! But pls mu karanta koda 5pages ne se mu koma bacci koh
"No! 5pages yayi yawa"
"Ok 3pages koh"
Dakyar ta lallabashi ya karanta pages 2 na suratul baqarah sannan ya kwanta , ita kuma ta cigaba da karatu har 6:30 sannan ta wuce falo nan ta hadu da masu aiki suna xuba gaisuwa ta bukaci su kawo mata kayan makarantar sultan babu bata lkci kuwa aka kawo duk abunda zai bukata ta bada umarnin a shirya masa kayan kari sannan ta koma daki.
Karfe 7am masu aikin sultan Suka nemi izinin ganin sultan saboda xaa mishi wanka ya tafi skul, shuairat ta hana.ita kanta ta masa wanka ta shirya sa ckn kayan makaranta ya fito fes dashi ta fesa masa turare itama ta sha wanka tayi ado ckn atamfar super masu kyau ta ajiye dankwali ga gashin kanta ya kwanta a kafada tayi kyau sosai tana rike da hannun sultan Suka fito falo masu aikin Suka kura musu ido tabbas sunyi kyau sosai.
Dinning area Suka wuce a nan ta zuba masa abinci yaci sosai tana xuba mishi hira ckn raha tana biye wa duk shirmensa har ya gama aka kai jaka da lunchbox nasa a mota.an bude motar ana jiran fitowarsa shuairat ta rike hannunsa tace
"Muje ka gaida dady koh"
Ba musu Suka wuce bangaren Mr president masu aikin Suka xuba musu ido ckn shaawar ganin sabon chanjin rayuwa da sultan ya samu.a hnkli ta tura kofar dakin da take tunanin dakin barcinsa ne sabida basu tarar dashi a falo bah, ta shigo tare da sallama yana zaune da Qur'an a hannunsa bayan ya rufe qur'anin ya amsa sallamar nan Suka hada ido shuairat tayi saurin dauke kanta
"Good morning ur Excellency"
"Morning hw was ur nite dafatan kun tashi lfy mom sultan"
Wani kayataccen murmushn jin dadi tayi saboda sunan da ya kirata dashi
" lfy alhamdulillh dady sultan hop kaima haka"
"Alhamdulillh"
"Dady good morning"
Sultan ya furta bayan ya karasa kusa da mahaifin nasa
"Morning my boy "
"Laa..dady kaga anty ma boy take kirana fah
Murmushin jin dadi yayi yana kallon shuairat wacce kanta ke kallon kasa
"Dady kaga yau na karanta Qur'an har 2pages ni da anty