Sashe 37
Shukra Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Aw..toh yayi kyau a dawo lfy"
Daga nan ta cigaba da kallonta ran bash ya baci sosai haka nan ya juya ya dauki jakarsa yabar gidan xuwa gidan iyayensa don waleed ma yana can..kuma duk shirin fatee CE ta CE shukrah ta mayar da waleed gun iyayen bash don ragewa kanta dawainiya.
Karfe 11 Suka kwanta bacci shukrah ta gama shirinta Sab...dama irin wannan Damar take jira ,ta tashi daga dakin da aka mata masauki ta xuba wasu kwayoyin magani a ckn exotic mai sanyi dakin shukrah ta wuce kai tsaye ta tura kofar shukrah tana danna wayarta da alama chat takeyi
"Sahiba bakiyi bacci bah"
"Mtsww wllhi na kasa baccin kuma wani tsoro ne ya shigeni "
"Haba dai..ko zaki zo mu kwana tare"
"Bazan takuraki bah"
"Aa ba komai wllhi"
"Toh nagode ..ga juice fah"
"No..kisha kayanki am ok"
"Kyamata kike yi? Ok sorry "
"Haba sahiba wace irin kyama kuwa"
Nan shukrah ta tashi ta karbi cup din fatee tana murmushn samun nasara aikuwa ta shanye gaba daya ta ajiye kofin...fatee ta kwanta a gefe dama wata Ya'r vest CE a jikinta.bayan 5mins shukrah taji gaba daya jikinta ya mutu ga kuma muguwar sha'awar da ta taso mata se maida numfashi take
"Lfy maman waleed"
"Uhmm..wllhi bana jin dadin jikna ne"
"Kodai kin fara missing din maigidan ne"
"Wllhi kuwa"
"Ok bari na taimaka miki"
"Taimako? Hw?
Bata Ankara ba taji bakin fatee ckn nata tana mata wani kalan kiss da koh bash bai taba mata irinsa bah..sai kuma ta fara shafa na fulaninta tana murzasu hankalin shukrah ya gushe nan itama ta fara maida martani haka dai Suka kasance har after 12 daga nan kuma fatee ta tura yatsanta a gaban shukrah ta fara wasa dashi har kururuwa shukrah take fatee shu'uma CE sosai...
(Hmm Allah ya tsaremu)
Muje xuwa
[2/21, 2:41 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*78*
By *Reefat yahya*
Da safe shukrah ce ta fara tashi ganin kanta babu kaya a jikinta yasa ta fara tuna abunda ya faru...nan kwakwalwarta ya tuna mata abubuwan da Suka faru a daren jiya, wani wawan mari ta sakarwa fatee ba shiri ta farka tare da tallabo kumatu wani Marin shukrah ta sake ajiye mata tare da cewa
"Azzaluma! Munafuka! Mayaudariya! Dama halinki kenan?...Allah ya isa tsakanina dake bazan yafe miki bah, kuma ynxu zaki tashi ki barmin gida macuciya...tirrr da hali irin naki"
Tana me xubda hawaye ta fada bayi wanka tayi tare da daura alwala sannan ta fito fatee bata dakin haka tayi sallah tana istigfari tana kuka tare da yin Allah wadai da hali irin na fatee.
Fatee kuwa dariyar mugunta tayi tare da cewa
"Yarinya ai kuka ynxu kika fara ...mu xuba nida ke kuma wannan marin se na dau fansa akai"
Daga nan taja akwatinta tabar gidan mai gadi yana mamakin fitan safiya irin haka.
Bayan kwana3 bash ya dawo daga tafiyarsa bai samu wani tarban kirki ba don kuwa har ynxu tana amfani da hudubar fatee ..sai wani hada rai take.
******shuairat CE zaune a falonta daga gefe kuma salman ne yana kwance ckn gadaje irin na kananan yara umaima ta shigo tare da sallama a gajiye ta fada kan kujera
"Yadai ..yan matan final year"
"Hmmm..mom wllhi na gaji sosai, exam din yau de se adua"
"Allah ya bada sa'a"
"Ameen...don Allah mom sultan ki tayani da adua"
"Don't worry u'll pass insha Allah ..ki kwantar da hankalinki baki da matsala"
"Nagode"
Waya ta kira masu aiki Suka shigo mata da abinci bayan ta gama ci shuairat tana murmushi tace
"Albishirinki"
"Goro"...
"Fari ko ja?
"Ummm...se wanda kika xaba amma xan baki fari Sol"
"Yawwa..gobe insha Allah dad xe bude textile industry a kano ki shirya flight din....
"Yeaaa...umaima bata bari ta karasa ma ta fada jikin shuairat ta rungumeta tana dariya"
"Nidai kada ki karyamin mata da shirmen nan naki"
Mr president ne yayi wannan furucin a yayinda yake shigowa nan kuwa yayi sallama ya koma kusa da shuairat ya xauna umaima ta xare jikinta tana murmushi tace
"Congrats dad"
"Tank u ya exam"
"Alhamdulillh"
"Allah ya taimaka ya bada sa'a kuma Allah yasa a gama lafiya"
"Ameen dad nagode"
"Ina fatan de baki da examz gobe "
"Ehh..har jibi ma bani dashi"
Dariya sukayi shuairat tace
"Ina ruwan umaima sarkin son yawo"
Umaima tana dariya tace
"Allah ina matukar son kano ne"
Dad ya juya yana murmushi yace
"Kodai a can surukin nawa yake"
Shuairat tayi saurin cewa
"Who knows ..nifa ban taba ganin wani yazo wajenta fah"
"Kyaleta..na bata nan da 1month ta fito da miji don tana gama final examz nata na next semester da 1week zan aurar da ita"
Umaima ta shagwabe fuska tace
"Haba dad..kamar ka gaji dani"
"Toh umaima zaman me zakimin? So kike na ajiyeki nayi ta kallo?..ynxu idan wani ya shigo ya ganki tare da Aysha ma ai se a rasa wacece matata a tsakaninku"
Shuairat me xatayi inba dariya bah..umaima kuwa tamkar xatayi kuka nan ta tashi tana tafiya dad yace mata
"Mark my words girl..am not joking"
Shuairat ta juya tana kallonsa tace
"Da gaske kake?
"Yeah...am serious wllhi, matukar lokacin da na bata ya wuce bata gabatar da kowa bah ni zan zaba mata duk wanda naga dama"
"Haba swt hrt ya xakayi haka"
"Don't worry..u will c Allah ya nuna mana lokacin"
"Ameen...
Nan ya jawota a jikinsa yana cewa
"Com here!..kin ajiyeni ko wlcm kiss baki min ba kun cikani da surutu"
Wani passionate kiss ya fara mata dakyar ta kwace kanta tana cewa
"Haba falo muke fah..baka tunanin wani ya shigo"
Murmushi yayi yace
"Babu mai shigowa don kuwa na basu rules na gidan babu wanda zai shiga last floor matukar ba ke kika nemesu bah"
Bai jira amsarta ba ya cigaba da kissing nata salman ne ya farka yana Neman abincinsa ba shiri Suka sake juna mr president ya shafa kai tare da cewa
"Gaskiya daddy na kana yawan shiga hakki na fah"
Dariya shuairat take masa sannan ta dauki salman tana basa nono mr president kuwa ya xauna a gefe yana masa wasa yaron se dariya yake
Shuairat tace
"Kana sa shi dariya idan ya kware ba ruwana"
"Da ruwanki"
Suna hira suna dariya.
A can ckn daki kuwa umaima ta kwanta tayi shiru tunanin kalaman mahaifin nata take ..tasan halinsa idan ya fadi magana baya canzawa , hankalinta ya tashi tabbas akwai matsala ita tasan duk duniya babu wanda take so sama da bash amma har yau bai furta yana sonta bah shin ya xatayi?
Zuwa xatayi ta zayyana masa halin da take ciki ko kuwa mahaifin nata xata fadawa? Haka ta kasance ckn rudani dakyar ta tashi ta shirya kayanta misalin 4pm jirginsu ya daga xuwa kano tana faman Neman bash a airport Amma Sam bata ganshi bah.
Bayan sallar isha suna zaune a falonsu dama mr president yana da gida a garin kano don haka can Suka sauka falo 2 ne a gidan da dakuna 6 se kitchen da dinning area daga waje kuma bangaren baki ne. Xaune suke a dayan falon shuairat tana kallon news umaima ta xauna shiru ta buga uban tagumi sultan kuwa yana wasa da salman , kamar daga sama Suka jiyo sallamar bash ya shigo tare da waleed nan kuwa sultan ya ruga a guje yayi hugging dinsa
"Oyoyo uncle Nah..
"My boy ya kke "
"Lfy uncle nayi kewarka sosai kuma nagode da ka kawomin kani Nah"
Nan sultan ya rike hannun waleed Suka koma gun salman Suka cigaba da masa wasa. Bash ya xauna Suka gaisa da shuairat tna kallonsa tace
"Ina maman waleed na dauka tare xaku zo"
"Nop...na barta a gida"
"Y?...haba my yaya "
"Bazaki gane bane baby..dama ina son muyi wata magana amma se mun koma ABJ"
"Hop de lafiya"
"Umm..kedai ki bari mu koma"
"Toh..Allah ya kaimu"
"Ameen "ya amsa a gajarce yana satan kallon umaima wacce tayi nisa ckn tunani yayi Dan kasa da Murya yace
"Ita waccan meyake damunta"
Murmushi shuairat tayi sannan tace
"Ita da dad ne as usual"
Daga nan bash ya tashi ba tare da ya kalli bangaren umaima ba ya sallami shuairat yayi ficewarsa.
Hmmm...wace irin magana bash xeyi da shuairat kodai batun umaima ne????🤔🤔🤔🤔
Muje xuwa.....
[2/21, 2:41 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*79*
BY *Reefat yahya*
10pm mr president ya shigo ya sanarda umaima ta hadawa bash tea ta kai masa yana dayan falon xuciyarta na harbawa dole ta tashi ta hada sai kuma ta xumbula dogon hijab ta nufi falon ta shigo tare da sallama firgigit ya amsa dama yayi nisa ckn tunani suna hada ido tayi saurin dauke kanta nan ta ajiye masa cup din ta juya xata tafi ya kira sunanta a hnkli
"Umaima!
Cak...ta tsaya ba tare da ta juya bah ya sake cewa
"Dawo ki xauna"
Ba musu ta dawo ta xauna a kujerar da yake kallon nasa
"Umaima meyake damunki"
"Kaima meyake damun ka?
Murmushi yayi wanda ya Kara fito da kyawunsa yace
"Ni nace miki wani Abu yana damuna ne?
"Toh.. Ni na gaya maka nawa ne?
"Umaima fuskarki ta nuna kina ckn matsala tell me"
"Kaima ai fuskar taka ce ta nuna hakan"
Shiru yayi daga bisani yace
"Bansan yaushe kika fara boyemin matsalolinki bah..da can baya har nemana kike idan kina ckn matsala Amma ynxu ki canzamin I donno y"
"Hmmm...naga babu amfanin hakan ne shiyasa"
"Haba umaima...don na kasa furta miki Kalmar so?
😳😳😳😳 ta daga kanta Suka hada ido tayi saurin sauke nata daga ta mike zumbur ta bar masa falon.tagumi bash yayi..shidai yasan yana matukar kaunar umaima tun ba yau bah Amma Sam ...ya kasa gaya mata hakan don gani yake tamkar tafi karfinsa bata dace dashi bah, mahaifinta babban mutum ne mai arziki shiyasa yake ganin kamar soyayyan nasu baxata yiwu bah..duk da cewa ya gane irin tsananin son da take masa Amma shi bazai iya tunkarar mr president da wannan zancen bah.
Daga nan ta cigaba da kallonta ran bash ya baci sosai haka nan ya juya ya dauki jakarsa yabar gidan xuwa gidan iyayensa don waleed ma yana can..kuma duk shirin fatee CE ta CE shukrah ta mayar da waleed gun iyayen bash don ragewa kanta dawainiya.
Karfe 11 Suka kwanta bacci shukrah ta gama shirinta Sab...dama irin wannan Damar take jira ,ta tashi daga dakin da aka mata masauki ta xuba wasu kwayoyin magani a ckn exotic mai sanyi dakin shukrah ta wuce kai tsaye ta tura kofar shukrah tana danna wayarta da alama chat takeyi
"Sahiba bakiyi bacci bah"
"Mtsww wllhi na kasa baccin kuma wani tsoro ne ya shigeni "
"Haba dai..ko zaki zo mu kwana tare"
"Bazan takuraki bah"
"Aa ba komai wllhi"
"Toh nagode ..ga juice fah"
"No..kisha kayanki am ok"
"Kyamata kike yi? Ok sorry "
"Haba sahiba wace irin kyama kuwa"
Nan shukrah ta tashi ta karbi cup din fatee tana murmushn samun nasara aikuwa ta shanye gaba daya ta ajiye kofin...fatee ta kwanta a gefe dama wata Ya'r vest CE a jikinta.bayan 5mins shukrah taji gaba daya jikinta ya mutu ga kuma muguwar sha'awar da ta taso mata se maida numfashi take
"Lfy maman waleed"
"Uhmm..wllhi bana jin dadin jikna ne"
"Kodai kin fara missing din maigidan ne"
"Wllhi kuwa"
"Ok bari na taimaka miki"
"Taimako? Hw?
Bata Ankara ba taji bakin fatee ckn nata tana mata wani kalan kiss da koh bash bai taba mata irinsa bah..sai kuma ta fara shafa na fulaninta tana murzasu hankalin shukrah ya gushe nan itama ta fara maida martani haka dai Suka kasance har after 12 daga nan kuma fatee ta tura yatsanta a gaban shukrah ta fara wasa dashi har kururuwa shukrah take fatee shu'uma CE sosai...
(Hmm Allah ya tsaremu)
Muje xuwa
[2/21, 2:41 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*78*
By *Reefat yahya*
Da safe shukrah ce ta fara tashi ganin kanta babu kaya a jikinta yasa ta fara tuna abunda ya faru...nan kwakwalwarta ya tuna mata abubuwan da Suka faru a daren jiya, wani wawan mari ta sakarwa fatee ba shiri ta farka tare da tallabo kumatu wani Marin shukrah ta sake ajiye mata tare da cewa
"Azzaluma! Munafuka! Mayaudariya! Dama halinki kenan?...Allah ya isa tsakanina dake bazan yafe miki bah, kuma ynxu zaki tashi ki barmin gida macuciya...tirrr da hali irin naki"
Tana me xubda hawaye ta fada bayi wanka tayi tare da daura alwala sannan ta fito fatee bata dakin haka tayi sallah tana istigfari tana kuka tare da yin Allah wadai da hali irin na fatee.
Fatee kuwa dariyar mugunta tayi tare da cewa
"Yarinya ai kuka ynxu kika fara ...mu xuba nida ke kuma wannan marin se na dau fansa akai"
Daga nan taja akwatinta tabar gidan mai gadi yana mamakin fitan safiya irin haka.
Bayan kwana3 bash ya dawo daga tafiyarsa bai samu wani tarban kirki ba don kuwa har ynxu tana amfani da hudubar fatee ..sai wani hada rai take.
******shuairat CE zaune a falonta daga gefe kuma salman ne yana kwance ckn gadaje irin na kananan yara umaima ta shigo tare da sallama a gajiye ta fada kan kujera
"Yadai ..yan matan final year"
"Hmmm..mom wllhi na gaji sosai, exam din yau de se adua"
"Allah ya bada sa'a"
"Ameen...don Allah mom sultan ki tayani da adua"
"Don't worry u'll pass insha Allah ..ki kwantar da hankalinki baki da matsala"
"Nagode"
Waya ta kira masu aiki Suka shigo mata da abinci bayan ta gama ci shuairat tana murmushi tace
"Albishirinki"
"Goro"...
"Fari ko ja?
"Ummm...se wanda kika xaba amma xan baki fari Sol"
"Yawwa..gobe insha Allah dad xe bude textile industry a kano ki shirya flight din....
"Yeaaa...umaima bata bari ta karasa ma ta fada jikin shuairat ta rungumeta tana dariya"
"Nidai kada ki karyamin mata da shirmen nan naki"
Mr president ne yayi wannan furucin a yayinda yake shigowa nan kuwa yayi sallama ya koma kusa da shuairat ya xauna umaima ta xare jikinta tana murmushi tace
"Congrats dad"
"Tank u ya exam"
"Alhamdulillh"
"Allah ya taimaka ya bada sa'a kuma Allah yasa a gama lafiya"
"Ameen dad nagode"
"Ina fatan de baki da examz gobe "
"Ehh..har jibi ma bani dashi"
Dariya sukayi shuairat tace
"Ina ruwan umaima sarkin son yawo"
Umaima tana dariya tace
"Allah ina matukar son kano ne"
Dad ya juya yana murmushi yace
"Kodai a can surukin nawa yake"
Shuairat tayi saurin cewa
"Who knows ..nifa ban taba ganin wani yazo wajenta fah"
"Kyaleta..na bata nan da 1month ta fito da miji don tana gama final examz nata na next semester da 1week zan aurar da ita"
Umaima ta shagwabe fuska tace
"Haba dad..kamar ka gaji dani"
"Toh umaima zaman me zakimin? So kike na ajiyeki nayi ta kallo?..ynxu idan wani ya shigo ya ganki tare da Aysha ma ai se a rasa wacece matata a tsakaninku"
Shuairat me xatayi inba dariya bah..umaima kuwa tamkar xatayi kuka nan ta tashi tana tafiya dad yace mata
"Mark my words girl..am not joking"
Shuairat ta juya tana kallonsa tace
"Da gaske kake?
"Yeah...am serious wllhi, matukar lokacin da na bata ya wuce bata gabatar da kowa bah ni zan zaba mata duk wanda naga dama"
"Haba swt hrt ya xakayi haka"
"Don't worry..u will c Allah ya nuna mana lokacin"
"Ameen...
Nan ya jawota a jikinsa yana cewa
"Com here!..kin ajiyeni ko wlcm kiss baki min ba kun cikani da surutu"
Wani passionate kiss ya fara mata dakyar ta kwace kanta tana cewa
"Haba falo muke fah..baka tunanin wani ya shigo"
Murmushi yayi yace
"Babu mai shigowa don kuwa na basu rules na gidan babu wanda zai shiga last floor matukar ba ke kika nemesu bah"
Bai jira amsarta ba ya cigaba da kissing nata salman ne ya farka yana Neman abincinsa ba shiri Suka sake juna mr president ya shafa kai tare da cewa
"Gaskiya daddy na kana yawan shiga hakki na fah"
Dariya shuairat take masa sannan ta dauki salman tana basa nono mr president kuwa ya xauna a gefe yana masa wasa yaron se dariya yake
Shuairat tace
"Kana sa shi dariya idan ya kware ba ruwana"
"Da ruwanki"
Suna hira suna dariya.
A can ckn daki kuwa umaima ta kwanta tayi shiru tunanin kalaman mahaifin nata take ..tasan halinsa idan ya fadi magana baya canzawa , hankalinta ya tashi tabbas akwai matsala ita tasan duk duniya babu wanda take so sama da bash amma har yau bai furta yana sonta bah shin ya xatayi?
Zuwa xatayi ta zayyana masa halin da take ciki ko kuwa mahaifin nata xata fadawa? Haka ta kasance ckn rudani dakyar ta tashi ta shirya kayanta misalin 4pm jirginsu ya daga xuwa kano tana faman Neman bash a airport Amma Sam bata ganshi bah.
Bayan sallar isha suna zaune a falonsu dama mr president yana da gida a garin kano don haka can Suka sauka falo 2 ne a gidan da dakuna 6 se kitchen da dinning area daga waje kuma bangaren baki ne. Xaune suke a dayan falon shuairat tana kallon news umaima ta xauna shiru ta buga uban tagumi sultan kuwa yana wasa da salman , kamar daga sama Suka jiyo sallamar bash ya shigo tare da waleed nan kuwa sultan ya ruga a guje yayi hugging dinsa
"Oyoyo uncle Nah..
"My boy ya kke "
"Lfy uncle nayi kewarka sosai kuma nagode da ka kawomin kani Nah"
Nan sultan ya rike hannun waleed Suka koma gun salman Suka cigaba da masa wasa. Bash ya xauna Suka gaisa da shuairat tna kallonsa tace
"Ina maman waleed na dauka tare xaku zo"
"Nop...na barta a gida"
"Y?...haba my yaya "
"Bazaki gane bane baby..dama ina son muyi wata magana amma se mun koma ABJ"
"Hop de lafiya"
"Umm..kedai ki bari mu koma"
"Toh..Allah ya kaimu"
"Ameen "ya amsa a gajarce yana satan kallon umaima wacce tayi nisa ckn tunani yayi Dan kasa da Murya yace
"Ita waccan meyake damunta"
Murmushi shuairat tayi sannan tace
"Ita da dad ne as usual"
Daga nan bash ya tashi ba tare da ya kalli bangaren umaima ba ya sallami shuairat yayi ficewarsa.
Hmmm...wace irin magana bash xeyi da shuairat kodai batun umaima ne????🤔🤔🤔🤔
Muje xuwa.....
[2/21, 2:41 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*79*
BY *Reefat yahya*
10pm mr president ya shigo ya sanarda umaima ta hadawa bash tea ta kai masa yana dayan falon xuciyarta na harbawa dole ta tashi ta hada sai kuma ta xumbula dogon hijab ta nufi falon ta shigo tare da sallama firgigit ya amsa dama yayi nisa ckn tunani suna hada ido tayi saurin dauke kanta nan ta ajiye masa cup din ta juya xata tafi ya kira sunanta a hnkli
"Umaima!
Cak...ta tsaya ba tare da ta juya bah ya sake cewa
"Dawo ki xauna"
Ba musu ta dawo ta xauna a kujerar da yake kallon nasa
"Umaima meyake damunki"
"Kaima meyake damun ka?
Murmushi yayi wanda ya Kara fito da kyawunsa yace
"Ni nace miki wani Abu yana damuna ne?
"Toh.. Ni na gaya maka nawa ne?
"Umaima fuskarki ta nuna kina ckn matsala tell me"
"Kaima ai fuskar taka ce ta nuna hakan"
Shiru yayi daga bisani yace
"Bansan yaushe kika fara boyemin matsalolinki bah..da can baya har nemana kike idan kina ckn matsala Amma ynxu ki canzamin I donno y"
"Hmmm...naga babu amfanin hakan ne shiyasa"
"Haba umaima...don na kasa furta miki Kalmar so?
😳😳😳😳 ta daga kanta Suka hada ido tayi saurin sauke nata daga ta mike zumbur ta bar masa falon.tagumi bash yayi..shidai yasan yana matukar kaunar umaima tun ba yau bah Amma Sam ...ya kasa gaya mata hakan don gani yake tamkar tafi karfinsa bata dace dashi bah, mahaifinta babban mutum ne mai arziki shiyasa yake ganin kamar soyayyan nasu baxata yiwu bah..duk da cewa ya gane irin tsananin son da take masa Amma shi bazai iya tunkarar mr president da wannan zancen bah.