Sashe 4
Sauyin Lamari Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tayi maganan kaman zata fashe da kuka. Da tasan halin data jefashi da batayi masa magana haka ba. Leben sa na k'asa ya d'an cije yana kallon d'an k'aramin bakin nata da take turowa.
"Mene me? ,laifi nayi?"
Da sauri tace " eh nanfa dakin Gwagwo ne, bai kamata ka shigo mata d'aki ba kai tsaye"
"Injiwa ya?"
Ya yi maganan kaman rad'a yana k'ara matso da fuskarsa kusa da tata har tana jin kamshin mint breath nashi. Lumshe ido tayi jin yanda numfashi sa ya daki fuskar ta. Hannu ya d'ago a hankali da hankad'a ta tayi baya luu ta zube kan gadon. Yanda abun yazo mata a bazata ta saki y'ar k'ara tana k'ok'arin riƙe shi suka fad'a gadon gaba d'aya ya yi mata rumfa da katon jikin sa. Numfashi ta sauke a wahalce tana kallon sa kaman yanda yake kallon ta ya saka hannu ya dafe gefen kanta ya d'an d'agata kad'an. Wani nishin ta k'ara saukewa idonta ya yi rau-rau.
"Don Allah ka d'aga ni. Wai menene haka? Idan Gwagwo ta shigo fa"
Baice komai ba ya sunkuyo da fuskarsa wajen tata tsinin hancin ya had'e , har zuwa lokacin idonsa na cikin nata. Saida ya hura mata iska kan lebe sannan yace
"To sai me inta gani? Dawa nake tare ne? Matata ko?"
Saurin maida ido tayi ta lumshe bata bashi amsa ba. Kaman jira yake kuwa ya karkata kai gefe ya hade bakin su. Saukar bakinshi cikin nata ta buɗe idonta da suke a waje kaman mujiya. Tana ji ya yi murmushi cikin bakin nata ya fara fisgar lips nata da zafi-zafi. Wani irin zazzafan French kiss yake bata yana gurnani cikin bakinta. Tuni Jadwah ta fara tsurewa ta fara dukansa da neman kwatar kanta. Sai suka ara y'ar kokawa kan gadon suna ta juyi kaman macizai. Sosai yake jindaɗin yanda suke ya k'ara shige mata yana Deeping kiss d'in harya samu damar kama harshenta ya tura cikin bakinsa yana masa wani irin tsotsa da dukkanin notin kanta ya kwance jikin ta ya yi wani irin sanyi kaman an watsa mata k'ank'ara. Wani juyin ya k'arayi ta dawo samansa. Hannu d'aya yasa ya riƙe kanta dashi d'ayan kuma yna shafa gadon bayanta zuwa hip's nata. Ganin yana neman shek'ata barzahu ta kwace bakinta da k'arfi tana sauke wata wahalarliyar ajiyar zuciya. Hakan ya bashi dama ya tura kai wuyanta yana bata zafafan kiss da yana lasan wuyan. Maida hannun ya yi kan Mazaunata ya matse yana d'an bata wani spank. Gasp ne ya fito daga bakinta ta fara k'ok'arin kai hannu ta riƙe nashi dake matsa mata hip yana d'an gugata a jikinta.
"Nashiga Uku" ta furta da d'an k'arfi saboda yanda taji ya matse kugunsa da nata yana gugata a kikinsa da k'arfin kaman wacce ke riding nashi. Nashi ya saki da k'arfi saitin wuyanta yana cigaba da lasanta ta ko ina. K'ok'arin kwacewa tayi ya k'ara matseta yana wani irin gurnani taji ya sakar mata wani d'an cijo gefen wuyanta. Tasan dole ya nuna abunda turawa ke kira da HICKEY. in dai aka ga wannan tabon to an san kin kasance da lover naki. Numfashi taji ya sauke a hankali ya juyar da ita gefen sa ya kwantar. Maida idanuwan ta tayi ta runtse su gam don bazata iya kallom kwayar idonsa ba. Murmushi taji ya yi mai sauti ya sumbaci goshinta da kuncinta ya miƙe ya ajiye mata wayarta da rafar kuɗi guda biyu ya fice daga d'akin. Tana jin fitarsa ta sauke wani gwauran numfashi ta miƙe zaune jikinta gaba d'aya a mace. Gadon ta kalla taga yanda duk ya cukurkude ta miƙe da sauri ta gyara k'irjin ta na harbawa. Yanzu me Gwagwo za tayi tuni ya shigo d'akin ta ya dad'e. Wai anya kuwa dashi da kunya sun had'a hanya?
Inbanda haka har uwar d'akin Gwagwo zaizo ya yi mata wannan abu?. Numfashi ta k'ara sauke duk ta tsargu kanta ta kasa motsawa daga inda take tsaye. Gwagwo ce ta d'aga labulen ta shigo . D'an firgita Jadwah tayi harta kusa baw Gwagwo dariya ta matse ta. Kallo d'aya Gwagwo tayi mata taga yanda duk ta firgice kaman wacce aka kama tana wani mugun abun. Batace da Jadwah komai ta matso ta kwashi kuɗin daya ajiyewa Jadwah ta fice tana kiran Lami mai kayan mata a waya. Ranan haka ta wuni a d'aki ta kasa fita Gwagwo kuwa ta nuna mata batasan me take ba.
To b'angaren Amina bak'in cikin kaman zata had'iye zuciya. Suna gama waya da Moha ta kira Saudat tana kuka ta gaya mata dukkanin abunda ya faru. Saudat taja dogon tsaki
"Kaga shege d'an iska. To wlh in kina da kuɗi yau d'innan ba gobe ki shirya na rakaki wajen Jalli tun wuri ayiwa tufkar hanci. Wannan y'ar iskar yarinyar ba haka take zaune ba na gaya miki. Ke kin tsaya kina jin tausayin ta. Muje a haukata shegiya kowa ya huta"
Wannan karan saboda yanda ran Amina ke suya bata musa ba. Wajen biyar na yamma bayan y'an zuwa ganin d'aki sun watse suka fice ita da Saudat. Saboda babu mota a hannunta tunda Moha bai bata mota ba tukun ,kuma bata so asan ta fice daga zuwanta suka fita suka nemi d'an sawu suka hau. Kai tsaye suka d'auki drop. Saida sukayi tafiya mai nisa sai ya d'auki wata hanya da daban. Daga Saudat har Amina babu wanda ya kuka saboda yanda sukayi zurfi wajen zagin Jadwah da irin tuggu da zasuyi mata. Saida suka nausa sosai cikin jeji sannan suka farga. A rude Amina tace
"Malam ina ne kuma nan ba inda mukace ka kawo mu ba"
Bai basu amsa ba sai d'an sahun daya tsayar tsakiyar dokan daji. Fito ya yi saiga wasu mutane sun fara fitowa bayan bishiyu sanye da bakaken kaya. Daga Amina har Saudat suka rungume juna suna ihu ganin wad'annan mutane dake tunkaro su.
26/30.
Ihu suke suna k'ara k'ank'ame juna. Mutanen suna zuwa suka zagaye d'an sahun gaba d'aya jikin su rufe da bakin kaya da bakin mask. Jajayen idansu kawai ka ke gani. Mai adaidaita ya fita daga motar yana kallon d'aya daga cikin su wanda da alama shine babban su yace
"Gasu nan d'anyen jini ne kaman yanda ku ke buƙata. "
Ai Amina da Saudat najin haka suka k'ara rushewa da matsanancin kuka suna roko Allah da Annani suyi hak'uri su kyale su. Muryar ogan da babu dad'inji yace da d'an sahun
"Aikin ka ya yi kyau. Makashi basu alk'awari da akayi dashi idan ya kawo harka mai kyau"
Wanda aka kira Makashi ya matso ya mik'owa d'an sahu Naira dubu hamsin cif. Jiki na rawa ya shige mota yana kallon su Amina.
"Ku saukar min a mota"
Wani irin rudewa sukayi suna wani irin ihu kaman tabbabbu. Ganin sunki sauka mutanen suka fisgo su daga cikin motar k'arfi da yaji suka saka musu bindiga a ka.
"Wani ya k'ara motsi a cikin ku kuga in ban tarwatsa muku kwakwalwa ba"
Babu wacce ta k'ara ko tari a cikin su sai wani irin kuka suke mara sauti. Sunaji suna gani mai adaidaita yaja motar yabar daji, su kuma Mutanen suka sasu a gaba suka k'ara nausawa ciki sai gasu sun fito wani d'an k'aramin gida cikin dokar dajin. Gidan suka shiga dasu suka tura cikin wani d'an k'aramin d'aki da ko windo babu suka rufe gashi d'akin mai masifar duhu. Kuka suka cigaba dayi da neman agaji. Amina ta fara dana sanin biyewa son zuciya gashi tun ba'aje ko ina ba ta fara girban abunda ta shuka. Saida suka d'auki tsawon awa uku cikin d'akin duk sun fice hayyacin su gashi daga ita har Saudat babu wanda ya fito da waya, wai don kar a kirasu aji basa gida. Babu wanda yasan inda suka tafi. Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un. Wannan wace irin kaddara ce.
Buɗe d'aki a akayi wani ya shigo ya fisge Saudat suna ihu ya yi waje da ita. Amina ta k'ara takurewa tana kuka kaman ranta zai fita. Basu jima da fita da Saudat ba taji ihunta na tashi a waje kaman wadda ake yankawa. Amina batasan sanda wani irin fitsari ya kubce mata ta saki shi cikin matsanancin tsoro tana kuka sosai da kiran sunan Allah. Saudat kam wajen ogan suka kaita. Ashe y'an bindiga ne. Kullum ana kawo musu mata suyi yanda sukaga dama dasu. Wasu in an kawo su idan da rabon suna da sauran kwana suna aure su su zama matan su. Wasu kuma da sun gama abunda suke dasu zasu kashesu ,su bunne. Saudat wajen ogan aka kaita. Kaman yanda suke d'auki sabon jini ne sai yaji ba haka ba. Don Saudat a wage take ba kaman yanda ya yi zato ba. Saboda haushi ba sabon jini bace ya k'ara farke ta kafin ya wullawa yaransa ita. Aikuwa sukayi rubdugu a kanta suna ci kaman sun samu nama. Ihun da Amina ta dinga ji kenan na Saudat kafin tayi ta sume.
Basu jima da watsar da ita ba a waje don sunyi zata ta mutu suka fito da Amina da zawo ke neman kufce mata tsananin firgici da tsoro. D'akin ogan sukayi da ita taba turjewa da kokawar kwacewa. Wanda ke riƙe da ida ya zabga mata mari a take hancinta ya fashe. Duk da uban zafin marin da taji batayi k'asa a gwiba ta k'ara gartsa masa wani uban cijo da babu shiri ya sake ta yana d'ura mata ashar. Ganin ta samu wannan dama ta kwasa a guje ta fice daga gidan ta nausa cikin dokar daji dake bak'ikkirin dashi cikin wannan talatainin daren. Tana jin ihunsu a bayanta suna harbi da zaginta. Amina babu waye ta dinga sharara gudu cikin daji da ita kanta bata san ina take ba. Sosai take gudu tana faduwa har ta daina jin alamun suna binta sun gaji sun hak'ura sun kyaleta, don sunsan babu inda zataje zata mutu. Ko yunwa ta kasheta ko namun daji su cinyeta.
"Mene me? ,laifi nayi?"
Da sauri tace " eh nanfa dakin Gwagwo ne, bai kamata ka shigo mata d'aki ba kai tsaye"
"Injiwa ya?"
Ya yi maganan kaman rad'a yana k'ara matso da fuskarsa kusa da tata har tana jin kamshin mint breath nashi. Lumshe ido tayi jin yanda numfashi sa ya daki fuskar ta. Hannu ya d'ago a hankali da hankad'a ta tayi baya luu ta zube kan gadon. Yanda abun yazo mata a bazata ta saki y'ar k'ara tana k'ok'arin riƙe shi suka fad'a gadon gaba d'aya ya yi mata rumfa da katon jikin sa. Numfashi ta sauke a wahalce tana kallon sa kaman yanda yake kallon ta ya saka hannu ya dafe gefen kanta ya d'an d'agata kad'an. Wani nishin ta k'ara saukewa idonta ya yi rau-rau.
"Don Allah ka d'aga ni. Wai menene haka? Idan Gwagwo ta shigo fa"
Baice komai ba ya sunkuyo da fuskarsa wajen tata tsinin hancin ya had'e , har zuwa lokacin idonsa na cikin nata. Saida ya hura mata iska kan lebe sannan yace
"To sai me inta gani? Dawa nake tare ne? Matata ko?"
Saurin maida ido tayi ta lumshe bata bashi amsa ba. Kaman jira yake kuwa ya karkata kai gefe ya hade bakin su. Saukar bakinshi cikin nata ta buɗe idonta da suke a waje kaman mujiya. Tana ji ya yi murmushi cikin bakin nata ya fara fisgar lips nata da zafi-zafi. Wani irin zazzafan French kiss yake bata yana gurnani cikin bakinta. Tuni Jadwah ta fara tsurewa ta fara dukansa da neman kwatar kanta. Sai suka ara y'ar kokawa kan gadon suna ta juyi kaman macizai. Sosai yake jindaɗin yanda suke ya k'ara shige mata yana Deeping kiss d'in harya samu damar kama harshenta ya tura cikin bakinsa yana masa wani irin tsotsa da dukkanin notin kanta ya kwance jikin ta ya yi wani irin sanyi kaman an watsa mata k'ank'ara. Wani juyin ya k'arayi ta dawo samansa. Hannu d'aya yasa ya riƙe kanta dashi d'ayan kuma yna shafa gadon bayanta zuwa hip's nata. Ganin yana neman shek'ata barzahu ta kwace bakinta da k'arfi tana sauke wata wahalarliyar ajiyar zuciya. Hakan ya bashi dama ya tura kai wuyanta yana bata zafafan kiss da yana lasan wuyan. Maida hannun ya yi kan Mazaunata ya matse yana d'an bata wani spank. Gasp ne ya fito daga bakinta ta fara k'ok'arin kai hannu ta riƙe nashi dake matsa mata hip yana d'an gugata a jikinta.
"Nashiga Uku" ta furta da d'an k'arfi saboda yanda taji ya matse kugunsa da nata yana gugata a kikinsa da k'arfin kaman wacce ke riding nashi. Nashi ya saki da k'arfi saitin wuyanta yana cigaba da lasanta ta ko ina. K'ok'arin kwacewa tayi ya k'ara matseta yana wani irin gurnani taji ya sakar mata wani d'an cijo gefen wuyanta. Tasan dole ya nuna abunda turawa ke kira da HICKEY. in dai aka ga wannan tabon to an san kin kasance da lover naki. Numfashi taji ya sauke a hankali ya juyar da ita gefen sa ya kwantar. Maida idanuwan ta tayi ta runtse su gam don bazata iya kallom kwayar idonsa ba. Murmushi taji ya yi mai sauti ya sumbaci goshinta da kuncinta ya miƙe ya ajiye mata wayarta da rafar kuɗi guda biyu ya fice daga d'akin. Tana jin fitarsa ta sauke wani gwauran numfashi ta miƙe zaune jikinta gaba d'aya a mace. Gadon ta kalla taga yanda duk ya cukurkude ta miƙe da sauri ta gyara k'irjin ta na harbawa. Yanzu me Gwagwo za tayi tuni ya shigo d'akin ta ya dad'e. Wai anya kuwa dashi da kunya sun had'a hanya?
Inbanda haka har uwar d'akin Gwagwo zaizo ya yi mata wannan abu?. Numfashi ta k'ara sauke duk ta tsargu kanta ta kasa motsawa daga inda take tsaye. Gwagwo ce ta d'aga labulen ta shigo . D'an firgita Jadwah tayi harta kusa baw Gwagwo dariya ta matse ta. Kallo d'aya Gwagwo tayi mata taga yanda duk ta firgice kaman wacce aka kama tana wani mugun abun. Batace da Jadwah komai ta matso ta kwashi kuɗin daya ajiyewa Jadwah ta fice tana kiran Lami mai kayan mata a waya. Ranan haka ta wuni a d'aki ta kasa fita Gwagwo kuwa ta nuna mata batasan me take ba.
To b'angaren Amina bak'in cikin kaman zata had'iye zuciya. Suna gama waya da Moha ta kira Saudat tana kuka ta gaya mata dukkanin abunda ya faru. Saudat taja dogon tsaki
"Kaga shege d'an iska. To wlh in kina da kuɗi yau d'innan ba gobe ki shirya na rakaki wajen Jalli tun wuri ayiwa tufkar hanci. Wannan y'ar iskar yarinyar ba haka take zaune ba na gaya miki. Ke kin tsaya kina jin tausayin ta. Muje a haukata shegiya kowa ya huta"
Wannan karan saboda yanda ran Amina ke suya bata musa ba. Wajen biyar na yamma bayan y'an zuwa ganin d'aki sun watse suka fice ita da Saudat. Saboda babu mota a hannunta tunda Moha bai bata mota ba tukun ,kuma bata so asan ta fice daga zuwanta suka fita suka nemi d'an sawu suka hau. Kai tsaye suka d'auki drop. Saida sukayi tafiya mai nisa sai ya d'auki wata hanya da daban. Daga Saudat har Amina babu wanda ya kuka saboda yanda sukayi zurfi wajen zagin Jadwah da irin tuggu da zasuyi mata. Saida suka nausa sosai cikin jeji sannan suka farga. A rude Amina tace
"Malam ina ne kuma nan ba inda mukace ka kawo mu ba"
Bai basu amsa ba sai d'an sahun daya tsayar tsakiyar dokan daji. Fito ya yi saiga wasu mutane sun fara fitowa bayan bishiyu sanye da bakaken kaya. Daga Amina har Saudat suka rungume juna suna ihu ganin wad'annan mutane dake tunkaro su.
26/30.
Ihu suke suna k'ara k'ank'ame juna. Mutanen suna zuwa suka zagaye d'an sahun gaba d'aya jikin su rufe da bakin kaya da bakin mask. Jajayen idansu kawai ka ke gani. Mai adaidaita ya fita daga motar yana kallon d'aya daga cikin su wanda da alama shine babban su yace
"Gasu nan d'anyen jini ne kaman yanda ku ke buƙata. "
Ai Amina da Saudat najin haka suka k'ara rushewa da matsanancin kuka suna roko Allah da Annani suyi hak'uri su kyale su. Muryar ogan da babu dad'inji yace da d'an sahun
"Aikin ka ya yi kyau. Makashi basu alk'awari da akayi dashi idan ya kawo harka mai kyau"
Wanda aka kira Makashi ya matso ya mik'owa d'an sahu Naira dubu hamsin cif. Jiki na rawa ya shige mota yana kallon su Amina.
"Ku saukar min a mota"
Wani irin rudewa sukayi suna wani irin ihu kaman tabbabbu. Ganin sunki sauka mutanen suka fisgo su daga cikin motar k'arfi da yaji suka saka musu bindiga a ka.
"Wani ya k'ara motsi a cikin ku kuga in ban tarwatsa muku kwakwalwa ba"
Babu wacce ta k'ara ko tari a cikin su sai wani irin kuka suke mara sauti. Sunaji suna gani mai adaidaita yaja motar yabar daji, su kuma Mutanen suka sasu a gaba suka k'ara nausawa ciki sai gasu sun fito wani d'an k'aramin gida cikin dokar dajin. Gidan suka shiga dasu suka tura cikin wani d'an k'aramin d'aki da ko windo babu suka rufe gashi d'akin mai masifar duhu. Kuka suka cigaba dayi da neman agaji. Amina ta fara dana sanin biyewa son zuciya gashi tun ba'aje ko ina ba ta fara girban abunda ta shuka. Saida suka d'auki tsawon awa uku cikin d'akin duk sun fice hayyacin su gashi daga ita har Saudat babu wanda ya fito da waya, wai don kar a kirasu aji basa gida. Babu wanda yasan inda suka tafi. Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un. Wannan wace irin kaddara ce.
Buɗe d'aki a akayi wani ya shigo ya fisge Saudat suna ihu ya yi waje da ita. Amina ta k'ara takurewa tana kuka kaman ranta zai fita. Basu jima da fita da Saudat ba taji ihunta na tashi a waje kaman wadda ake yankawa. Amina batasan sanda wani irin fitsari ya kubce mata ta saki shi cikin matsanancin tsoro tana kuka sosai da kiran sunan Allah. Saudat kam wajen ogan suka kaita. Ashe y'an bindiga ne. Kullum ana kawo musu mata suyi yanda sukaga dama dasu. Wasu in an kawo su idan da rabon suna da sauran kwana suna aure su su zama matan su. Wasu kuma da sun gama abunda suke dasu zasu kashesu ,su bunne. Saudat wajen ogan aka kaita. Kaman yanda suke d'auki sabon jini ne sai yaji ba haka ba. Don Saudat a wage take ba kaman yanda ya yi zato ba. Saboda haushi ba sabon jini bace ya k'ara farke ta kafin ya wullawa yaransa ita. Aikuwa sukayi rubdugu a kanta suna ci kaman sun samu nama. Ihun da Amina ta dinga ji kenan na Saudat kafin tayi ta sume.
Basu jima da watsar da ita ba a waje don sunyi zata ta mutu suka fito da Amina da zawo ke neman kufce mata tsananin firgici da tsoro. D'akin ogan sukayi da ita taba turjewa da kokawar kwacewa. Wanda ke riƙe da ida ya zabga mata mari a take hancinta ya fashe. Duk da uban zafin marin da taji batayi k'asa a gwiba ta k'ara gartsa masa wani uban cijo da babu shiri ya sake ta yana d'ura mata ashar. Ganin ta samu wannan dama ta kwasa a guje ta fice daga gidan ta nausa cikin dokar daji dake bak'ikkirin dashi cikin wannan talatainin daren. Tana jin ihunsu a bayanta suna harbi da zaginta. Amina babu waye ta dinga sharara gudu cikin daji da ita kanta bata san ina take ba. Sosai take gudu tana faduwa har ta daina jin alamun suna binta sun gaji sun hak'ura sun kyaleta, don sunsan babu inda zataje zata mutu. Ko yunwa ta kasheta ko namun daji su cinyeta.