Sashe 11
Sauyin Lamari Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Harara ta watsa masa tana turo baki. Hannu ya kai ya lakuce mta hanci. Sannu a hankali ya fara shafa gefen fuskarta zuwa wuyanta yana matso da fuskarsa sosai kusa da tata. Bakinsu ya had'e da wani irin slow motion yake bata deep kiss. Matseta ya yi sosai jikin bangon da katon jikin sa yana bata zazzafan sumba tana mayar masa da martani. Hannu ta tura cikin gashin sa tana ya mutsawa. Yana gurnani ya tura kai gefen wuyanta yana sumbata har zuwa k'irjinta daya kama da hannun sa yna juyasu yanda yaga dama. Durkusawa ya yi gabanta ya rungume kugunta. Rigar ya d'aga ya tura kansa cikin. Tayi d'an k'ara tana kallon yanda ya d'aga k'afarta guda d'aya ya dura a wuyansa. Kafin Jadwah tayi wani abu taji fuskarsa cikin kugunta. Ihu tayi ta riƙe kansa jikin na rawa. Cikin d'an k'ank'anin lokaci tsayuwar ta fara gagarar Jadwah sai rawa jikinda da kafafuwan ta suke.
DUBAI
Asubar fari suka daga zuwa Dubai. Tun kafin su sauka Jadwah ta d'ago. Jirginsu na sauka White House ta dire a guje tayi wajen su Gwagwo da Ummi dake nufosu cikin matsanancin farin ciki. Kai ranan Jadwah taga gata. Kememe ta mak'ale wajen Gwagwo duk yanda sukayi ita da Ummi ta tafi d'aki ta ta kwanta tak'i. Moha kuwa sai sunturi yake ya kasa zama guri d'aya. Tun Gwagwo na mata fad'a har ta gaji tayi shiru ta zuba musu ido. Moha kuwa ya shak'a don washegari haka ya tashi yana ta kumburi kaman wanda aka yiwa wani abu. A daren ranan labara da sukayi a Dubai suka wuce ENGLAND wajen Baba da suke saka ran tawowa dashi da yardar Allah.
To Asiya dai ciwo ya yi tsanani gashi an rasa danginta. Tun ana bata kulawa har aka daina. Jinya take sosai ta zama paralysis banda ido babu abunda ke motsi a jikinta. Saboda hatsari ne tayi mummunan daya tab'a mata kwakwalwa. Sai kuma abun ya had'e da Shaye-shaye da take wanda yasa dukkanin wata jijiya dake kanta take kai sak'o lungu da sako na jikin d'an Adam ta daina saiki. Har yanzu ana kan gabar samo wani nata. Cikin ikon Allah saiga Jojo tazo asibitin checkup saboda ciwo da take kwana biyu. Da akayi mata test aka ga HIV ne da ita. Bata damu da ciwon ba sam tunda tasan zata samu magani ta warke. Tana bin dukkanin wani kaida daya dace amma kuma ciwo yaki ci yak'i cinyewa. Ta k'ara dawowa second test aka gano ashe harda Blood cancer take d'auke dashi. Yau ta dawo ne booking ranan da za'ayi mata aiki. Har ta wuce d'akin Asiya ta dawo cikin matsanancin mamaki tana kallon Asiya da duk ta fice daga hayyacin ta. Hankali tashe ta kira Balaraba dake fama da kanta ta sanar da ita halin da Asiyan ke ciki. Kai Balaraba taga tashin hankali. Tayi kuka tayi kuma kaman babu gobe. Ance kaikayi koma kan mashekiya. Gashi nan dukkanin abunda suka shuka ita da ya'yan nata suna girba.
SECOND TO LAST PAGE INSHAALLAHU.
51-55.
Not edited.
Jiki Baba alhamdulillah don kwana biyu da zuwansu aka bashi sallama. Kai tsaye suka wuce Saudiya saboda gabatowar watan azumin ramadan da kuma nuna godiyar su ga Allah (S. W. T). Satin su d'aya a Saudi aka tashi da azumin ramadan. Daddy da kwanan sa biyu a can ya juya Nigeria saboda kiran Balaraba. Lokacin daya sauke ya iska ta cikin tashin hankali da mawuyanci hali. Sosai yaji tausayin ta ama bazai iya cigaba da zama da ita. Maganan gaskiya inya cigabada zama fa ita to tabbas zai cutar da ita kuma Allah bazai barshi haka ba. Saboda haka ya bata takarda. Ya yi zaton zata tayar da hankali amma sai yaga tsabanin haka. Kuka kawai take tana share majina da k'ara neman gafarar sa kan abubuwan data aikata masa. Daddy yace ya yafe mata . Gidan da take zaune ya bar mata shi da mak'udan kuɗi. Duk wani abu daya san zata buƙata ya ajiye mata. Bai kuma barta ba saida ya tura jirgi aka d'auko Asiya dake shi kuma Isma'il aka kaici asibitin kwakwalwa don bashi taimakon da yake bukata. Ko da wannan kad'ai Daddy ya gama mata komai. Bata da wani baki da zata gode masa. Haka ya k'ara nemo mata mutane da zasu dinga bata kulawa duk da yasa an kawo mata had'addiyar wheelchair tun daga waje.
To Jadwah dai cikin watan ta fara wani irin laulayi mai wuya. Kullum ciki zazzaɓi take ga barci kaman kasa. Da kyar take d'aurewa fita sauke farali. Gwagwo da Ammi da suka fuskanci halin da take ciki suka fara saka ido Sosai a kanta wajen ganin sun bata kulawa yanda ya dace. Haka gogan duk inda tasa kafa yana nan. Duk da kasancewa ana tare da iyaye ne bai hana Moha duk inda ya ganta ya danne ya yi yanda yaga dama da ita ba. Babu abunda ya damesa. Ita ce dai zai bari da kunya kaman ta nutse. Bata tab'a sanin haka Moha keda mugun jaraba ba. Musamman ma yanzu da take d'auke da juna biyu ta sake masa wani irin dad'i ga gyara da take sha Kullum wajen Ammi irin nasu na larabawa. Sunana Saudi kanwar Ammi ,Ain ta iyayen ta suka zo sauke farali. Sosai Ammi taji dad'i ta nuna musu Jadwah da Baba da a yanzu Moha ya mayar dashi tamkar uban daya haifeshi. Koda yaushe idan baya tare da Jadwah to yana tare da Baba. Har shagwaɓa zakaga yana yi masa wani lokacin Jadwah saidai ta zuba masa ido tana kallon ikon Allah. Da gaske dai ana kwatar iyaye tunda gashi ita ya kwace mata nata uban. Zuwan Ain, Jadwah ta fara fuskantar yanda take yawan kallon Baba da yanda take jin matsanancin kunyar sa. Aina budurwarce don bata wuce 25 to 26yrs. Yarinya ce kyakkyawar gaske gata da hankali da nutsuwa. Duk da cewa shima Baban ba baya ba don su Shuwa Arab ne. Daga shi har Mamanta. Duk da shekaru sunja amma idan ka kalli Baba baza kace yana da y'a kaman Jadwah ba. Har yanzu da kyan jikinsa. Dagwas yake abunsa gwanin sha'awa musamman ma yanzu da hutu da kwanciyar hankali suka samu. Har wata y'ar kasaumba ya tara a fuska data k'ara masa kau. Sak kamansa ta larabawa ta fito.
Numfashi ta fesar a hankali tana kallon Moha dake kwance gefen sai ajiyar numfashi yake duk ya had'a zufa kaman ba babu Ac a d'akin. A hankali ta matsa a kwantar da kanta kan faffaɗan k'irjinsa tana shafawa zuwa gefen fuskarsa. Idonsa dake a lumshe ya buɗe ya watsa mata da predator look muryar sa a mugun hankali yace
"Kina buƙatar wani round d'in ne Baby?"
Kai ta girgiza tana d'an murmushi tace
"Love. Me ka ke tuni yake faruwa a Mind d'in Ain.?"
Ido ya zuba mata sai kuma ya yi y'ar dariya yace " that girl is very clueless. Babu wanda bai fuskanci abunda take ba idan tana gaban Baba. Kowa ya sani harta Daddy jiya bayan mun dawo daga masallaci yacemin gulma. "
Y'ar dariya ya k'arayi yana k'ara matse cikin k'irjin sa ya cigaba da cewa
"Mahaifin Ummi sunyi magana da Daddy yace zai tuntu'bi Baba da maganan. Gani nake kaman bazai amince da hakan ba. Baby please ki nunawa Baba age doesn't matter. Wannan sunna ce ya yi
Ain tana sonshi wlh ko makaho ya shafa zaiji. Shima kuka Baban nasan ya fuskanci hakan shi yasa ya rage zama a cikin gidan."
Numfashi Jadwah ta sauke a hankali. Tabbas zatayi wa Baba magana. Indai saboda ita ne karya damu ya yi auren sa. Don Ain ba yarinya da za'a jefar bane. Babu abunda yafi burgeta da yarinyar sai matsanancin hankali da nutsuwa da take dashi gata da ladabi. Duk da cewa ta girmi Jadwah amma Aunty take kiranta. Bakin Moha da taji a nata yasa ta sauke ajiyar zuciya ta tura hannu cikin gashin kansa daya k'ara tsayi da laushi.
Kwana biyu da yin maganan da Moha ta samu Gwagwo da batun. Itama maganan da tayi kena tace ai sunyi magana da Mahaifiyar Ain d'in don Ain ta sanarwa dakowa tana son Baba. Saboda haka zata samu Baba da maganan. To alhamdulillah yau salla baifi sati ba. Bayan ansha ruwa duk sun hallara a falon ana karyawa. Da yake yai ranan juma'a ce nan da nan aka sha ruwa. Ain data ci kwalliya cikin wata had'addiyar laffaya dataji tsone mai hula ta sauko sai zuba kamshi take ta ko ina. Kai tsaye wajen Baba ta nufa ta durkusa har k'asa tana gaida shi. A karo na farko Jadwah taga matsanancin kunya kan fuskar Baba Sam yak'i kallon inda take amma bai hana kaga walwala da farin ciki kan fuskar sa ba. Bayan ta gaisheshi tabi kowa ta gaisar har iyayen ta sannan ta miƙe cikin nutsuwa ta fara zubawa Baba abinci kan plate. A hankali ta jiye masa gabansa cike da kulawa . Mamaki kaman zai kashs Jadwah ganin Baba ya d'auki abincin yana ci a kunyace. To daga Ammi da iyayen ta har Moha babu wanda ya damu da hakan ,dan wannan al'ada ce ta larabawa ko gaban wa suke babu ruwan su da nunawa mazansu ko matansu kulawa. Ta k'arkashin table Moha ya zunguri Jadwah dake kallon yanda Ain ke bawa mahaifin ta kulawa kace su kad'ai ne a falon. Ku ruwa ya mik'a hannu zai d'auko zatayi saurin kai hannu ta rigasa ta zuba masa sannan ta mik'a masa cikin girmamawa. Cikin kunne taji Moha yana cewa
"Congratulations step mom. Baba just get married "
Ido Jadwah ta zaro tana kallon Baba. Ashe shi yasa yaki kallonta tunda suka hallara a nan. Murmushi ne ya kwubce mata na tsantsan farin ciki. Alhamdulillah ta furta cikin ranta. Miƙewa Moha ya yi yana goge baki ya wuce zai bar falon. Juyawa ya kalli Jadwah da bata da niyar tashi yace
"Baby. Ina son magana dake pls"
Da ido Jadwah ta bishi don tasan maganan. Kai ta jinjina shi Sam bayajin kunya ya nuna yana buƙatar ta a gaban kowa. Gwagwo ta zuba mata harara tana cewa
"Ba kiranki naji yanayi bane"
DUBAI
Asubar fari suka daga zuwa Dubai. Tun kafin su sauka Jadwah ta d'ago. Jirginsu na sauka White House ta dire a guje tayi wajen su Gwagwo da Ummi dake nufosu cikin matsanancin farin ciki. Kai ranan Jadwah taga gata. Kememe ta mak'ale wajen Gwagwo duk yanda sukayi ita da Ummi ta tafi d'aki ta ta kwanta tak'i. Moha kuwa sai sunturi yake ya kasa zama guri d'aya. Tun Gwagwo na mata fad'a har ta gaji tayi shiru ta zuba musu ido. Moha kuwa ya shak'a don washegari haka ya tashi yana ta kumburi kaman wanda aka yiwa wani abu. A daren ranan labara da sukayi a Dubai suka wuce ENGLAND wajen Baba da suke saka ran tawowa dashi da yardar Allah.
To Asiya dai ciwo ya yi tsanani gashi an rasa danginta. Tun ana bata kulawa har aka daina. Jinya take sosai ta zama paralysis banda ido babu abunda ke motsi a jikinta. Saboda hatsari ne tayi mummunan daya tab'a mata kwakwalwa. Sai kuma abun ya had'e da Shaye-shaye da take wanda yasa dukkanin wata jijiya dake kanta take kai sak'o lungu da sako na jikin d'an Adam ta daina saiki. Har yanzu ana kan gabar samo wani nata. Cikin ikon Allah saiga Jojo tazo asibitin checkup saboda ciwo da take kwana biyu. Da akayi mata test aka ga HIV ne da ita. Bata damu da ciwon ba sam tunda tasan zata samu magani ta warke. Tana bin dukkanin wani kaida daya dace amma kuma ciwo yaki ci yak'i cinyewa. Ta k'ara dawowa second test aka gano ashe harda Blood cancer take d'auke dashi. Yau ta dawo ne booking ranan da za'ayi mata aiki. Har ta wuce d'akin Asiya ta dawo cikin matsanancin mamaki tana kallon Asiya da duk ta fice daga hayyacin ta. Hankali tashe ta kira Balaraba dake fama da kanta ta sanar da ita halin da Asiyan ke ciki. Kai Balaraba taga tashin hankali. Tayi kuka tayi kuma kaman babu gobe. Ance kaikayi koma kan mashekiya. Gashi nan dukkanin abunda suka shuka ita da ya'yan nata suna girba.
SECOND TO LAST PAGE INSHAALLAHU.
51-55.
Not edited.
Jiki Baba alhamdulillah don kwana biyu da zuwansu aka bashi sallama. Kai tsaye suka wuce Saudiya saboda gabatowar watan azumin ramadan da kuma nuna godiyar su ga Allah (S. W. T). Satin su d'aya a Saudi aka tashi da azumin ramadan. Daddy da kwanan sa biyu a can ya juya Nigeria saboda kiran Balaraba. Lokacin daya sauke ya iska ta cikin tashin hankali da mawuyanci hali. Sosai yaji tausayin ta ama bazai iya cigaba da zama da ita. Maganan gaskiya inya cigabada zama fa ita to tabbas zai cutar da ita kuma Allah bazai barshi haka ba. Saboda haka ya bata takarda. Ya yi zaton zata tayar da hankali amma sai yaga tsabanin haka. Kuka kawai take tana share majina da k'ara neman gafarar sa kan abubuwan data aikata masa. Daddy yace ya yafe mata . Gidan da take zaune ya bar mata shi da mak'udan kuɗi. Duk wani abu daya san zata buƙata ya ajiye mata. Bai kuma barta ba saida ya tura jirgi aka d'auko Asiya dake shi kuma Isma'il aka kaici asibitin kwakwalwa don bashi taimakon da yake bukata. Ko da wannan kad'ai Daddy ya gama mata komai. Bata da wani baki da zata gode masa. Haka ya k'ara nemo mata mutane da zasu dinga bata kulawa duk da yasa an kawo mata had'addiyar wheelchair tun daga waje.
To Jadwah dai cikin watan ta fara wani irin laulayi mai wuya. Kullum ciki zazzaɓi take ga barci kaman kasa. Da kyar take d'aurewa fita sauke farali. Gwagwo da Ammi da suka fuskanci halin da take ciki suka fara saka ido Sosai a kanta wajen ganin sun bata kulawa yanda ya dace. Haka gogan duk inda tasa kafa yana nan. Duk da kasancewa ana tare da iyaye ne bai hana Moha duk inda ya ganta ya danne ya yi yanda yaga dama da ita ba. Babu abunda ya damesa. Ita ce dai zai bari da kunya kaman ta nutse. Bata tab'a sanin haka Moha keda mugun jaraba ba. Musamman ma yanzu da take d'auke da juna biyu ta sake masa wani irin dad'i ga gyara da take sha Kullum wajen Ammi irin nasu na larabawa. Sunana Saudi kanwar Ammi ,Ain ta iyayen ta suka zo sauke farali. Sosai Ammi taji dad'i ta nuna musu Jadwah da Baba da a yanzu Moha ya mayar dashi tamkar uban daya haifeshi. Koda yaushe idan baya tare da Jadwah to yana tare da Baba. Har shagwaɓa zakaga yana yi masa wani lokacin Jadwah saidai ta zuba masa ido tana kallon ikon Allah. Da gaske dai ana kwatar iyaye tunda gashi ita ya kwace mata nata uban. Zuwan Ain, Jadwah ta fara fuskantar yanda take yawan kallon Baba da yanda take jin matsanancin kunyar sa. Aina budurwarce don bata wuce 25 to 26yrs. Yarinya ce kyakkyawar gaske gata da hankali da nutsuwa. Duk da cewa shima Baban ba baya ba don su Shuwa Arab ne. Daga shi har Mamanta. Duk da shekaru sunja amma idan ka kalli Baba baza kace yana da y'a kaman Jadwah ba. Har yanzu da kyan jikinsa. Dagwas yake abunsa gwanin sha'awa musamman ma yanzu da hutu da kwanciyar hankali suka samu. Har wata y'ar kasaumba ya tara a fuska data k'ara masa kau. Sak kamansa ta larabawa ta fito.
Numfashi ta fesar a hankali tana kallon Moha dake kwance gefen sai ajiyar numfashi yake duk ya had'a zufa kaman ba babu Ac a d'akin. A hankali ta matsa a kwantar da kanta kan faffaɗan k'irjinsa tana shafawa zuwa gefen fuskarsa. Idonsa dake a lumshe ya buɗe ya watsa mata da predator look muryar sa a mugun hankali yace
"Kina buƙatar wani round d'in ne Baby?"
Kai ta girgiza tana d'an murmushi tace
"Love. Me ka ke tuni yake faruwa a Mind d'in Ain.?"
Ido ya zuba mata sai kuma ya yi y'ar dariya yace " that girl is very clueless. Babu wanda bai fuskanci abunda take ba idan tana gaban Baba. Kowa ya sani harta Daddy jiya bayan mun dawo daga masallaci yacemin gulma. "
Y'ar dariya ya k'arayi yana k'ara matse cikin k'irjin sa ya cigaba da cewa
"Mahaifin Ummi sunyi magana da Daddy yace zai tuntu'bi Baba da maganan. Gani nake kaman bazai amince da hakan ba. Baby please ki nunawa Baba age doesn't matter. Wannan sunna ce ya yi
Ain tana sonshi wlh ko makaho ya shafa zaiji. Shima kuka Baban nasan ya fuskanci hakan shi yasa ya rage zama a cikin gidan."
Numfashi Jadwah ta sauke a hankali. Tabbas zatayi wa Baba magana. Indai saboda ita ne karya damu ya yi auren sa. Don Ain ba yarinya da za'a jefar bane. Babu abunda yafi burgeta da yarinyar sai matsanancin hankali da nutsuwa da take dashi gata da ladabi. Duk da cewa ta girmi Jadwah amma Aunty take kiranta. Bakin Moha da taji a nata yasa ta sauke ajiyar zuciya ta tura hannu cikin gashin kansa daya k'ara tsayi da laushi.
Kwana biyu da yin maganan da Moha ta samu Gwagwo da batun. Itama maganan da tayi kena tace ai sunyi magana da Mahaifiyar Ain d'in don Ain ta sanarwa dakowa tana son Baba. Saboda haka zata samu Baba da maganan. To alhamdulillah yau salla baifi sati ba. Bayan ansha ruwa duk sun hallara a falon ana karyawa. Da yake yai ranan juma'a ce nan da nan aka sha ruwa. Ain data ci kwalliya cikin wata had'addiyar laffaya dataji tsone mai hula ta sauko sai zuba kamshi take ta ko ina. Kai tsaye wajen Baba ta nufa ta durkusa har k'asa tana gaida shi. A karo na farko Jadwah taga matsanancin kunya kan fuskar Baba Sam yak'i kallon inda take amma bai hana kaga walwala da farin ciki kan fuskar sa ba. Bayan ta gaisheshi tabi kowa ta gaisar har iyayen ta sannan ta miƙe cikin nutsuwa ta fara zubawa Baba abinci kan plate. A hankali ta jiye masa gabansa cike da kulawa . Mamaki kaman zai kashs Jadwah ganin Baba ya d'auki abincin yana ci a kunyace. To daga Ammi da iyayen ta har Moha babu wanda ya damu da hakan ,dan wannan al'ada ce ta larabawa ko gaban wa suke babu ruwan su da nunawa mazansu ko matansu kulawa. Ta k'arkashin table Moha ya zunguri Jadwah dake kallon yanda Ain ke bawa mahaifin ta kulawa kace su kad'ai ne a falon. Ku ruwa ya mik'a hannu zai d'auko zatayi saurin kai hannu ta rigasa ta zuba masa sannan ta mik'a masa cikin girmamawa. Cikin kunne taji Moha yana cewa
"Congratulations step mom. Baba just get married "
Ido Jadwah ta zaro tana kallon Baba. Ashe shi yasa yaki kallonta tunda suka hallara a nan. Murmushi ne ya kwubce mata na tsantsan farin ciki. Alhamdulillah ta furta cikin ranta. Miƙewa Moha ya yi yana goge baki ya wuce zai bar falon. Juyawa ya kalli Jadwah da bata da niyar tashi yace
"Baby. Ina son magana dake pls"
Da ido Jadwah ta bishi don tasan maganan. Kai ta jinjina shi Sam bayajin kunya ya nuna yana buƙatar ta a gaban kowa. Gwagwo ta zuba mata harara tana cewa
"Ba kiranki naji yanayi bane"