Sashe 3
Sauyin Lamari Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hankalin Balaraba ya tashi matuƙa da ganin irin rashin ci gaba da kafafuwan nata suke gashi, Suwaiba itama kwana biyu shiru bata jinta bare ta samu labarin abunda ke wakana a waje. Ita kam sam batayi sa'ar haihuwa ba. Daga Asiya har Isma'il babu wanda ya damu daya zo ya dubata ko sau d'aya. Ganin abun babu sarki sai Allah ta kira Daddy tana kuka da magayi yasan yanda za'ayi a fita da ita waje a dubata, kafa taki kyau. Washegarin ranan da sukayi waya ya dira a AZARE. Babu jiran komai ya juya da ita India don a can ya yi mata transfer na asibitin. Duban farko manyan likitoci da suka had'u a kanta suka ce k'afa ta rube sai dai a yanke su duka. Wayyo Balaraba kad'an ne bata had'iye zuciya ta mutu ba jin wannan mummunan magana. Sai taji ina ma bata zo duniyar ba. Ranan duk wanda yaga Balaraba saiya tausaya mata ta jeme ta k'ode duk ta fita hayyacin ta .Daddy duk yanda yake jinta a ransa haka ya wuni yana bata kulawa cike da tausayi. Yanzu tasan ba komai ke bibiyar ta ba sai hakkinsa. A ranan kuwa kwana tayi tana neman gafarar sa da gaya masa dukkanin irin abubuwa da take yi masa don ganin ta mallake shi da dukiyar sa. Sosai ran Daddy ya sosu amma duk da haka ya cigaba da zama da ita har aka zo shiga da ita aiki. Tayi kuka tayi kuka kaman me tana neman yafiyar sa data Moha aka shige da ita theater.
Saboda aiki ne dake buƙatar nutsuwa da hankali ba'su fito da Balaraba ba sai dare. Lokacin Daddy ya yi kira dangin Balaraba ya sanar dasu abunda ke faruwa. Asiya da Isma'il babu wanda ya nuna wata damuwa kan abunda sukaji bare suyi tunanin zuwa duna Uwar tasu.
21/25.
Washegari Jadwah ta tashi da kiran wayarta da Moha ya yi. Bayan tayi sallan asuba ta shige bargo ta kundune saboda sanyi da ake. Bata jima da fara barci ba wayarta ta fara ringing saman drawer. A hankali ta miƙa hannu ta d'auko tana kallon sunan Moha dake yawon saman screen din wayar. Baki ta d'an cije idonta na hasko mata abunda ya faru jiya tsakanin su. Wani irin yanayi taji ta tsinci kanta a ciki ta kasa d'aga wayar harta tsinke wani kiran ya k'ara shigowa. A kasalance ta d'aga wayar tana sauke y'ar b'oyayyiyar ajiyar zuciya. Shima nashi b'angaren numfashi ya sauke a hankali yace
"Baby"
Lumshe ido tayi saboda irin sigar daya kisa sunan mai kashe ga'b'ba da sassan jiki.
"How are you?, did you miss me?"
Buɗe ido tayi tana d'an turo kaman na shagwaɓa da ita kanta bata san tayi ba tace
"Saboda me zanyi missing naka?"
Sautin murmushin sa taji ya fito ta wayar yana cewa
"Don't lie. Nasan kinyi enjoying precious time namu jiya. And I cannot wait for it to happen again. Zanyi making show na baki pleasure da zaki dinga screaming sunana"
Kitt ta kashe wayar jikinta yana rawa. A lallai ta yarda maza basu da kunya. Tsintar kanta tayi tana murmushi haka kawai take jin nishaɗi tattare da ita. Kasa komawa barcin tayi ta miƙe ta fito ta hau gyara musu gidan kafin ta shiga kitchen d'ura musu abinci.
B'angaren Moha wani irin murmushi ya saki ya rungume wayar kan k'irjinsa yana tunanin abubuwa da dama. Bai dad'e da kashe wayar ba kiran Amina ya shigo wayarsa. D'auko wayar ya yi a take yaji ransa ya b'aci. Yana d'agawa sautin kukanta ya fara ratsa dodon kunnen sa.
"Haba Yayanmu. Saboda Allah kayi min adalci kenan?. Ace a matsayina na Amarya ka a kawoni gidanka amma ango bai kwana a ciki ba. Anya yanzu kana sona kuwa?"
Numfashi ya fesar yana d'an jin bai kyauta ba, amma daya kwana gurinta harta buk'aci wani abu ya kwammace ya kwana wani gidan. Shi a yau d'innan ma zai wuce Dubai da Jadwah don haka ya bata amsa
"Sorry aikine ya gaggauta ya taso min. Anjima inshaAllahu zan wuce Dubai zanyi miki booking flight idan naje sai ki taho"
Yana gama fad'in haka bai jira amsarta ba ya kashe wayar sa ya miƙe ya shige banɗaki ya watsa ruwa. Fitowa ya yi ya shirya cikin maroon d'in riga mai dogon hannu da kwala, sai farin wando daya sa. Sosai rigar ta kwanta tsan kan faffaɗan k'irjin sa da balle botira gudu uka, hannun rigar ya tattshi zuwa gwiwar hannun sa. Tsintsiyar hannun sa sanye da dankareri daimon watch. Kai tsaye ya fito ya yi gidan Gwagwo don karyawa. A hanya suka yi waya da Lameen da zai biyota nan cikin jirgun su su wuce Dubai.
Jadwah na zaune da y'ar k'aramar riga data kama jikin saita d'aura zani kanta babu d'ankwali ta tufke gashin kanta ta saki jelar ta sauke k'asa. Kosai take soyawa hankali kwance gida gaba d'aya ya kaure da kanshin suyar. Gefe kuma tayi musi gashin kaza da roma da soyayyar agada. Sai shayi data dafa musu da yaji kayan kamshi. Babu zato Moha ya yi sallama ya kutso kai cikin gidan. Saboda karatun Qur'ani data kunna a wayarta tana bi da zazzakar Muryar ta mai dad'i bataji sallaman nashi ba ,bare taji shigowar sa. Cak ya tsaya bakin k'ofar kitchen d'in ya zuba mata manyan Blue eye's nashi. Wani irin numfashi ya sauke ya matsa jikin kitchen d'in ya jingina da bango hannuwansa zube cikin aljihun wando. Sosai yake jin wani irin dad'i karatun da take kaman tana rera wak'a. Tsawon minti biyar ya d'auka tsaye bakin k'ofar yana kare mata kallo. Tun daga kan dogon gashinta daya sauka a k'asa har zuwa kugunta da shape d'in sa ya fito sakamakon zaman da tayi. K'asa ya k'arayi da idansa zuwa hip's nata da kujerar ta kasa d'aukan su. Wani irin lashe lebe ya yi wata matsananciyar sha'awar ta na ratsa sassa sa gabban jikin. Muryar Gwagwo da yaji bayansa yasa shi o saurin juyawa yana kallon Gwagwo data fito sanye da hijabi da carbi a hannun ta. Tana yin sallan Walaha taji shigowar sa.
"A'a Taheer. Ka tsaya kuma a nan ka shiga daga ciki mana"
Y'ar kunya ta kama Moha saboda kallon data riska yanawa Jadwah. Gwagwo ba yarinya bace tasan kallo da dama. Kai ya soso ya d'an sunkuya yana gaisheta kafin ya d'an k'ara kai kallonsa kan Jadwah data sandare a zaune ta kasa motsi jin muryar Gwagwo na magana. Da taji tayi kiran sunan Taheer gabanta ya yanke ya fad'i wani ya shigo ya ganta babu hijabi. Amma jin muryar Moha na gaidata tayi suman zaune. Haba biri ya yi kama da mutum, ita tun d'azu jijinta ke bata ana kallonta amma saboda yanda hankalin ta ya yi kan suyar da take da kuma karatun ta yasa bata juyo ba. Tana ji ya wuce ya yi falo Gwagwo ta matso tana cewa
"Maza ki k'arasa ki zubo masa kije kiyi wanka"
Jikinta a mace ta gama had'a abincin ta shirya cikin flask mai kyau ta jera kan flasks ta miƙe ta shige d'aki ta saka hijabi sannan ta fito tayi falo. Hira suke sosai shifa Gwagwo sai dariya suke alamun tana musu dad'i. Gabansa ta ajiye kayan abincin ta yunƙura zata tashi taji muryar sa a hankali da wata irin siga.
"Serve me"
Da sauri ta d'ago ta kalli Gwagwo dake kallon TV kaman bataji abunda yace ba. Jiki na rawa ta zuba masa abincin saboda mayen kallon da yake binta dashi ko kunyar Gwagwo bayaji. Tana gamawa ta yunƙura zata mike ya riƙe hannun ta. Ido waje take kallonsa tana k'ok'arin kwace hannun. Bakinsa ya kai ya sumbaci da d'an k'arfi da sautin tasan babu tantama Gwagwo taji. Wani irin fisge hannun tayi ta zauna k'asa d'abar kafinta tashi sukwanne ta fice daga d'akin ya bita da kallo yana murmushi. Tana fita yaja abinci yana ci sai zuba santi yake Gwagwo nayi masa dariya. Saida yaci ya yi nak sannan ya dubi Gwagwo da d'an taushin murya yace
"Gwagwo yau nake son zuwa gida Dubai . Ummi ta matsu na kai mata Jadwah . Yau nake so zamu wuce da ita k'arfe shida na yamma"
D'an Jim Gwagwo tayi tana tunani tace "bawai naki ka tafi da ita bane Taheer. Kaga bata shirya ba. Akwai shiri da zatayi da zaka yi hak'uri zuwa sati mai zuwa saita bika daga baya"
Harshe ya taune duk da baiso hakan ba. Ya yi murmushi
"To babu komai Gwagwo Allah ya kaimu. Amma ni anjima zan wuce inshaAllahu. Ranan juma'a zan aiko mata da jirgi."
Murmushi Gwagwo tayi tana sa masa Albarka. Yanda taga yana nuna zalama kan Jadwah ai bazata bari ta tafi haka ba bata sha Zuma da zata k'ara rikita masa lissafiba. Kudi ya ciro bandar na dubu sababbi fil ya ajiye mata guda uku. Gwagwo sai godiya take da karin Albarka. Sosai yake jindaɗin Addu'ar Gwagwo ya miƙe zai tafi tace
"Ka shiga ka mata sallama ko"
Kaman kuwa tasan abunda ke ransa kenan don haka ya fice da sauri yana cewa to.
Tana zaune kan gado riƙe da waya tana kallon wani series na PHILIPPINES 'THE LEGAL WIFE' . Tunda na fara ganin film d'in baya wuceta. Kullum saita kalli episodes biyu ko uku. Film d'in kan wasu kawaye aminan juna. Star din film d'in tasha wuya a rayuwar tun tana k'arama har tasowarta. Ta had'u da star ba film din sukayi soyayya har sukayi aure. Daga bisani yaci amanan ta da aminiyarta har suka haihu da ita. Sai take ganin labarin kaman ita da Amina ne. Babu zato taji an karb'e wayar daga hannun ta da sauri ta d'ago idonta ya fad'a cikin na Moha dake tsaye a gabanta. Wani iri zabura tayi ta miƙe tsaye k'irjin ta na harbawa bakinta na rawa tace
"Me...me ka ke anan?"
Bai bata amsa ba ya k'ara matso ta taja baya da sauri ta had'e da gadon babu gurin gudu. Da wata irin murya yana matso ta yace
"What are you watching?"
Tayi saurin dafe k'irjinsa dake shirin had'u da nata.
"Don Allah ka bari. Mene haka wai?"
Saboda aiki ne dake buƙatar nutsuwa da hankali ba'su fito da Balaraba ba sai dare. Lokacin Daddy ya yi kira dangin Balaraba ya sanar dasu abunda ke faruwa. Asiya da Isma'il babu wanda ya nuna wata damuwa kan abunda sukaji bare suyi tunanin zuwa duna Uwar tasu.
21/25.
Washegari Jadwah ta tashi da kiran wayarta da Moha ya yi. Bayan tayi sallan asuba ta shige bargo ta kundune saboda sanyi da ake. Bata jima da fara barci ba wayarta ta fara ringing saman drawer. A hankali ta miƙa hannu ta d'auko tana kallon sunan Moha dake yawon saman screen din wayar. Baki ta d'an cije idonta na hasko mata abunda ya faru jiya tsakanin su. Wani irin yanayi taji ta tsinci kanta a ciki ta kasa d'aga wayar harta tsinke wani kiran ya k'ara shigowa. A kasalance ta d'aga wayar tana sauke y'ar b'oyayyiyar ajiyar zuciya. Shima nashi b'angaren numfashi ya sauke a hankali yace
"Baby"
Lumshe ido tayi saboda irin sigar daya kisa sunan mai kashe ga'b'ba da sassan jiki.
"How are you?, did you miss me?"
Buɗe ido tayi tana d'an turo kaman na shagwaɓa da ita kanta bata san tayi ba tace
"Saboda me zanyi missing naka?"
Sautin murmushin sa taji ya fito ta wayar yana cewa
"Don't lie. Nasan kinyi enjoying precious time namu jiya. And I cannot wait for it to happen again. Zanyi making show na baki pleasure da zaki dinga screaming sunana"
Kitt ta kashe wayar jikinta yana rawa. A lallai ta yarda maza basu da kunya. Tsintar kanta tayi tana murmushi haka kawai take jin nishaɗi tattare da ita. Kasa komawa barcin tayi ta miƙe ta fito ta hau gyara musu gidan kafin ta shiga kitchen d'ura musu abinci.
B'angaren Moha wani irin murmushi ya saki ya rungume wayar kan k'irjinsa yana tunanin abubuwa da dama. Bai dad'e da kashe wayar ba kiran Amina ya shigo wayarsa. D'auko wayar ya yi a take yaji ransa ya b'aci. Yana d'agawa sautin kukanta ya fara ratsa dodon kunnen sa.
"Haba Yayanmu. Saboda Allah kayi min adalci kenan?. Ace a matsayina na Amarya ka a kawoni gidanka amma ango bai kwana a ciki ba. Anya yanzu kana sona kuwa?"
Numfashi ya fesar yana d'an jin bai kyauta ba, amma daya kwana gurinta harta buk'aci wani abu ya kwammace ya kwana wani gidan. Shi a yau d'innan ma zai wuce Dubai da Jadwah don haka ya bata amsa
"Sorry aikine ya gaggauta ya taso min. Anjima inshaAllahu zan wuce Dubai zanyi miki booking flight idan naje sai ki taho"
Yana gama fad'in haka bai jira amsarta ba ya kashe wayar sa ya miƙe ya shige banɗaki ya watsa ruwa. Fitowa ya yi ya shirya cikin maroon d'in riga mai dogon hannu da kwala, sai farin wando daya sa. Sosai rigar ta kwanta tsan kan faffaɗan k'irjin sa da balle botira gudu uka, hannun rigar ya tattshi zuwa gwiwar hannun sa. Tsintsiyar hannun sa sanye da dankareri daimon watch. Kai tsaye ya fito ya yi gidan Gwagwo don karyawa. A hanya suka yi waya da Lameen da zai biyota nan cikin jirgun su su wuce Dubai.
Jadwah na zaune da y'ar k'aramar riga data kama jikin saita d'aura zani kanta babu d'ankwali ta tufke gashin kanta ta saki jelar ta sauke k'asa. Kosai take soyawa hankali kwance gida gaba d'aya ya kaure da kanshin suyar. Gefe kuma tayi musi gashin kaza da roma da soyayyar agada. Sai shayi data dafa musu da yaji kayan kamshi. Babu zato Moha ya yi sallama ya kutso kai cikin gidan. Saboda karatun Qur'ani data kunna a wayarta tana bi da zazzakar Muryar ta mai dad'i bataji sallaman nashi ba ,bare taji shigowar sa. Cak ya tsaya bakin k'ofar kitchen d'in ya zuba mata manyan Blue eye's nashi. Wani irin numfashi ya sauke ya matsa jikin kitchen d'in ya jingina da bango hannuwansa zube cikin aljihun wando. Sosai yake jin wani irin dad'i karatun da take kaman tana rera wak'a. Tsawon minti biyar ya d'auka tsaye bakin k'ofar yana kare mata kallo. Tun daga kan dogon gashinta daya sauka a k'asa har zuwa kugunta da shape d'in sa ya fito sakamakon zaman da tayi. K'asa ya k'arayi da idansa zuwa hip's nata da kujerar ta kasa d'aukan su. Wani irin lashe lebe ya yi wata matsananciyar sha'awar ta na ratsa sassa sa gabban jikin. Muryar Gwagwo da yaji bayansa yasa shi o saurin juyawa yana kallon Gwagwo data fito sanye da hijabi da carbi a hannun ta. Tana yin sallan Walaha taji shigowar sa.
"A'a Taheer. Ka tsaya kuma a nan ka shiga daga ciki mana"
Y'ar kunya ta kama Moha saboda kallon data riska yanawa Jadwah. Gwagwo ba yarinya bace tasan kallo da dama. Kai ya soso ya d'an sunkuya yana gaisheta kafin ya d'an k'ara kai kallonsa kan Jadwah data sandare a zaune ta kasa motsi jin muryar Gwagwo na magana. Da taji tayi kiran sunan Taheer gabanta ya yanke ya fad'i wani ya shigo ya ganta babu hijabi. Amma jin muryar Moha na gaidata tayi suman zaune. Haba biri ya yi kama da mutum, ita tun d'azu jijinta ke bata ana kallonta amma saboda yanda hankalin ta ya yi kan suyar da take da kuma karatun ta yasa bata juyo ba. Tana ji ya wuce ya yi falo Gwagwo ta matso tana cewa
"Maza ki k'arasa ki zubo masa kije kiyi wanka"
Jikinta a mace ta gama had'a abincin ta shirya cikin flask mai kyau ta jera kan flasks ta miƙe ta shige d'aki ta saka hijabi sannan ta fito tayi falo. Hira suke sosai shifa Gwagwo sai dariya suke alamun tana musu dad'i. Gabansa ta ajiye kayan abincin ta yunƙura zata tashi taji muryar sa a hankali da wata irin siga.
"Serve me"
Da sauri ta d'ago ta kalli Gwagwo dake kallon TV kaman bataji abunda yace ba. Jiki na rawa ta zuba masa abincin saboda mayen kallon da yake binta dashi ko kunyar Gwagwo bayaji. Tana gamawa ta yunƙura zata mike ya riƙe hannun ta. Ido waje take kallonsa tana k'ok'arin kwace hannun. Bakinsa ya kai ya sumbaci da d'an k'arfi da sautin tasan babu tantama Gwagwo taji. Wani irin fisge hannun tayi ta zauna k'asa d'abar kafinta tashi sukwanne ta fice daga d'akin ya bita da kallo yana murmushi. Tana fita yaja abinci yana ci sai zuba santi yake Gwagwo nayi masa dariya. Saida yaci ya yi nak sannan ya dubi Gwagwo da d'an taushin murya yace
"Gwagwo yau nake son zuwa gida Dubai . Ummi ta matsu na kai mata Jadwah . Yau nake so zamu wuce da ita k'arfe shida na yamma"
D'an Jim Gwagwo tayi tana tunani tace "bawai naki ka tafi da ita bane Taheer. Kaga bata shirya ba. Akwai shiri da zatayi da zaka yi hak'uri zuwa sati mai zuwa saita bika daga baya"
Harshe ya taune duk da baiso hakan ba. Ya yi murmushi
"To babu komai Gwagwo Allah ya kaimu. Amma ni anjima zan wuce inshaAllahu. Ranan juma'a zan aiko mata da jirgi."
Murmushi Gwagwo tayi tana sa masa Albarka. Yanda taga yana nuna zalama kan Jadwah ai bazata bari ta tafi haka ba bata sha Zuma da zata k'ara rikita masa lissafiba. Kudi ya ciro bandar na dubu sababbi fil ya ajiye mata guda uku. Gwagwo sai godiya take da karin Albarka. Sosai yake jindaɗin Addu'ar Gwagwo ya miƙe zai tafi tace
"Ka shiga ka mata sallama ko"
Kaman kuwa tasan abunda ke ransa kenan don haka ya fice da sauri yana cewa to.
Tana zaune kan gado riƙe da waya tana kallon wani series na PHILIPPINES 'THE LEGAL WIFE' . Tunda na fara ganin film d'in baya wuceta. Kullum saita kalli episodes biyu ko uku. Film d'in kan wasu kawaye aminan juna. Star din film d'in tasha wuya a rayuwar tun tana k'arama har tasowarta. Ta had'u da star ba film din sukayi soyayya har sukayi aure. Daga bisani yaci amanan ta da aminiyarta har suka haihu da ita. Sai take ganin labarin kaman ita da Amina ne. Babu zato taji an karb'e wayar daga hannun ta da sauri ta d'ago idonta ya fad'a cikin na Moha dake tsaye a gabanta. Wani iri zabura tayi ta miƙe tsaye k'irjin ta na harbawa bakinta na rawa tace
"Me...me ka ke anan?"
Bai bata amsa ba ya k'ara matso ta taja baya da sauri ta had'e da gadon babu gurin gudu. Da wata irin murya yana matso ta yace
"What are you watching?"
Tayi saurin dafe k'irjinsa dake shirin had'u da nata.
"Don Allah ka bari. Mene haka wai?"